-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Jami'ar Yusuf Maitama Sule Kano Tana Sanar Da Daliban Da Suka Nemi Admission Da Ta Fitarda List Na 2021/2022

Jami'ar Yusuf Maitama Sule Kano Tana Sanar Da Daliban Da Suka Nemi Admission Da Ta Fitarda List Na 2021/2022

Jami'ar Yusuf Maitama Sule Kano Tana Sanar Da Daliban Da Suka Nemi Admission Da Ta Fitarda List Na 2021/2022.

Game da Jami'ar Jami'ar Yusuf Maitama Sule Kano

Jami'ar Yusuf Maitama Sule Kano jami'a ce mallakin gwamnatin jihar Kano mai cibiyoyi guda biyu daya a tsakiyar birnin Kano, wata kuma a babban harabar dake kan titin Muhammadu Buhari daura da Kofar Kabuga - Kofar Ruwa Road a jihar Kano, Nigeria. Gwamnatin Jihar Kano ta kafa Jami’ar Yusuf Maitama Sule a shekarar 2012.

Assalamu Alaikum warahamatullahi taala wabarakatuhu Jama’a Barkanmu da sake kasancewa daku a wannan shafin namu mai Albarka na hausasqhu.ng.com hafin taimakon Al,umma

Ana Sanar Da Daliban Da Suka Nemi Makarantar Yusuf Maitama Sule Sun Fitar Da Admission List Na 2021/2022 admission yana portal nasu na Makaranta don haka sai mutum yayi maza ya duba wannan Link din

Shiga Wannan Link Domin Dubawa Sunanka.

https://nwu.edu.ng/myportlet/view/index

0 Response to "Jami'ar Yusuf Maitama Sule Kano Tana Sanar Da Daliban Da Suka Nemi Admission Da Ta Fitarda List Na 2021/2022"

Post a Comment