-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

CIWON KAI Hausa Novel

CIWON KAI Hausa Novel

  





Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,


Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490


A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, 


Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu


Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC 


Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku



This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including  your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services 


Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us


Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it


Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC

those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


 *Dedicated to Muaz na Khulsum* 


Ya Allah,ya Rahaman,ya rahim, ya Malik,ina k'ara gode ma Allah da ya dawo dani lafiya zamu dasa daga inda muka tsaya.

Allah yasa  mu fara a sa'a.


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 1


  Wannan wani irin Rayuwa ne ni Adama, yarinya sai jin magana kam mey, fad'a take mata amma yarinya wasan ta kawai take bata damu da fad'an da ake mata ba,inna Adama tace Allah ya shiryamin ke muneeerat. 


Wata yarinya da baza ta wuce shekara 10 ba ke cewa,mama wai "Yaushe uncle zaid zai dawo, kullin cin cemin kuke yana hanya,gayi ko waya yanzun yaki kira"

Kiyi hakuri sajidat Insha Allah yana nan tafe kwannan kin San yanayin aikin su Sai hakuri .


Kana ban mamaki Muhammad Kai kenan kullin cikin damuwa a kan rashin jin muryar Baby sajidat, hmm!  Na'im kenan baka san yanda nake jin yarinyar nan a zuciya taba Uhm, baka San so ba wallahi, amma randa ka fad'a zakai bayani, ji bamu fa a wannan dajin guri ba network musw ! Kyale ni naji da kaina, Dan na san Baby nacan  cikin damuwa.


Muneerat ce ta shigo Gida a guje, wasu yara suka shigo ai yau sai mun rama dukan mu dan baki isa ba  kinji na gayamiki ehe, Inna Adama ce ta fito daga bayi tace A'a kinyo halin naki koh, taba yaran hakuri da 'Yar suka hakura, suna fita ina ta dauko sanda ta maka mata aiki  ai ba shiri ta kwala k'ara  tare da matsawa baya, ta fara kuka 😭 Inna sune fa suka tsokane ni fah oho da ban San ki bane ai. 


Commment 

share pls




πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


 Special Gift to Maman Sadiq  


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 2


Islamiyya dake cikin kofar kona dake cikin  birni Zaria 


K'arfe 4:15 ake fara tsaran latti, sabida ana sallah hudu saura .

   Dalibai maza da mata suke ta sauri gudun suyi latti su sha bulala,dan sun Sa islamiyyar no Mercy  dan malam basa wasa.

4:15 nayi Jafar head Boy yace malama head girl Fauziya ya kamta a fara tsaran ti Time yayi "tace OK! aini Kai nake jira, haka ya fara tsaran latti, bulala biyu biyu, yara kuma a sasu picking datti.


 gaskiya Sun iya hukunci dan ba k'aramin burge ni sukayi ba 


Bayan first lesson ya fita 


Prefect suke zagaye aji bayan aji,suna duba Wanda basu sa complete na uniform su fito dashi, da wadanda basu sa safa ba mata , maza kuma Wanda basu sa hula ba, haka suka Gama zagawa,bayan sun gama tarasu baki d'aya, wasu aka Sa su tsince dattin makaranta, shara wankin bayi, d'ibo ruwa da sauran su, haka daliban sukai tajin haushi wasu na zagin su, amma basa suda yanda zasuyi Sai dai hakuri. 


Muneerat Sai karfe 4:30pm ta tashi a bacci, bayan tai sallah inna tace yau bazi islamiyya bane" tace ai nai latti sosai in naje duka Zan sha" Inna tace ai  kin kyauta har tashiki nayi kika ki tashi  zai kizo kimin aiki,muneerat tai sauran.... 

 

Daga Alk'alamin  marubuciyar


*Rud'in duniyah 

*Rad'adin So

* Sakayyar duniyah 

*kaifin So


✍️✍️✍️✍️✍️✍️





πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


 Special Gift to Aunty Hajiya


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 3


Sadeejah kiyi ki dauko bag din baki ba, Sai kinyi latti koh, Ummi gani nan fitowa 


Karfe 7:41am driver ya sauke sajida a Faradise international school dake Zaria Road a funtua.


  Muneerat come out, Aunty Rabiat tai calling din Muneerat waje gaban Class "tace why are you make noise, Muneerat tai shiru, Aunty rabiat tace OK! Need down since you are not going to talk, Muneerat ta Zab'i punishment fiye dai tai magana, haka aka gama lesson.

assignment

Question 

What is a noun? 


Should be submitted tomorrow morning. 


Aunty raliya tace kije ki dauko min jaganki kar ki, haka ta kawo jakanta, Aunty raliya tai checking taga wasu note din nata ba complete bane, "tace Muneerat ki tabbatar gobe kin yi completing note dinki in ba haka ba zakiyi bayani, ki kuma tabbatar kinyi assignment din da na bayar.,tace OK ma! "


1:pm driver yaje dauko sajeedat a makaranta 


Sajeedat na shiga kida tai sallama Tana Ummi na dawo,ummi dage daki ta fito ta rungume ta tare da shafa kanta "tace ya school din baby uncle "tace ummi dad'i, OK! Muje na miki wanka kizo kici abinci. 


Muneerat  na dawo makaranta bata tsaya wasa ba Sai data completing note din ta tai assignment din Aunty rabiat,kan ta fita waje wasa dagan tai..... 


Kaku har kullin Ummu Humairah 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️







πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


 Special Gift to Maman Sadiq 


Daga Alk'alamin  marubuciyar


*Rud'in duniyah 

*Rad'adin So

* Sakayyar duniyah 

*kaifin So

     And now

Ciwon Kai 



 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

Page 4

    Nai'm please ka tashi my dauki hanya tinda mun sama past, dik na kosa Naji ni a gida,zaid kema  Na'im magana.


Sajeedat na makarantar hadda, sun fito break suna wasa da k'awayenta farhat da Amal, "tace kusan yau na koma gida gaskiya anjima bazan dawo islamiyya ba dan kaina ciwo yakemin sosai 


"suka Ce sorry Allah y Kara lafiya,tinda kin bada hadda kije ki tambaya ki tafi gida ko kinsha magani ki huta ,Amal tace  muje muraka ki office din head master, bayan sun mai bayani yace  Allah ya Kara Sauki sajeedat, bari na Kira Gida azo a dauke ki, 21min Sai ga driver gidan su, taima k'awayen sallama ta shiga mota tai gida.


Isan  su gida Ummi ta mata sannu ta kawo mata binci da abinsha tare da magani paracetamol

  "tace yarinya uncle kici ki kwanta Allah ya Kara Sauki "

"Tace toh ummi"

Bayan taxi abinci Tasha magani, ta Kwanta. 


Zaid sun kamo hanya, tinda da suka fara tafiya yaki cema Na'im Komi, dan ya mugun bashi haushi ba Kad'an ba, haka har suka tsaya sallah azahar suka canjan je Na'im ya amsa driving din. 


Muneerat malam Sani ya kirata, yau baza ki bada hadda  bane kowa a aji ya bayar ke Kacal nake  jira.

"tace malam banyi duka ba aya 7 na iya"yace karanta gobe kya  Ciko min"


"tai bismillah ta Fara karan ta suratul Juma'at daga farko, cikin k'ira'anta Mai Dad'in sauraro,malam Sani a zuciyarshi yace yarinya ga kokari Sai rashinji.


Bayan ta Gama karanto ayoyi 7 yace Masha Allah Dan Allah ki kok'ari ki kawo saura ayoyi  5 din gobe, tace Insha Allah.


 Sai 2 sajeedat ta Tashi bacci,ciwon Kai da Sauki abinci  taci tai sallah ta kuma komawa bacci.


Muneerat na kan hanyan ta na komawa gida wata yarinya ta tsokane ta, Sai da ta bita har Gida ta mata duka sannan ta nufi gida. 


Karfe 4:06pm suka iso gidan su zaida,Na'im yace ka gaida Ummi ni na tafi, ya juya mota ya info Zaria .


Lokacin da zaid yai sallama Ummi ce kawai a falo, ta amsa cikin jin dad'in  muryan danta ya shigo ya duk'a a gaban ta "Ummi na same ku lafiya, ta amsa da Alhamdullilah, tace jika watsa ruwa ka dawo kaci abinci "yace Toh Ummi ina Baby na tace ta kwanta bata jin dad'i kanta ke ciwo amma da sauki, Subhanallah yai d'akin Baby da sauri, yana shiga ya zauna kusa da ita tare da shafa kanta, yai kissing kanta ya tashi zai tafi kenan ta bud'e idon ta tare da cewa uncle.... Yace Baby kin Tashi kawai ta samai kukan shagwab'a ai  tuni ya rud'e ya dauke ta ya fara lallashin ta ya hakuri Baby uncle da kyar tai shiru "yace Mike inyi wanka haka ya fito da ita a ka fad'anshi sukai d'akin shi ya aje ta ya  shiga bayi, yana fitowa ya shirya suka koma gun Ummi.


Ummi tace ina Na'im "yace a gaishe ki ya tafi gida ,tace Tana amsawa. 


6:06pm Na'im ya isa gida, iyayen sunyi murna da ganin shi 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️





πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


Wannan page din naku ne 


Abubakar A. K saraki 

Fast Class 

El Jameel 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 5


Na'im yai wanka ,yaci abinci sannan yace ma 'yan uwanshi bari ya fita,suka mai fatan fitowa lafiya


Muneerat ki tashi kiyi sallah , Inna yanzun Zanyi.


Da kyar sajeedat ta kyale uncle dinta yaje masallaci ita ganin take kaman zai gudu Sai da ya gayamata zai dawo sannan ta kyaleshi.


Bayan sallah Isha'i Na'im na gama cin abinci suka zauna fira da iyayenshi, Sai goma yai musu sallama. 


Muneerat bayan sallah suka ci abinci, inna tace ki shirya zamu gidan Aunty Nafisa gobe Insha Allah 


Zaid suna cin abinci, suka yi fira da Ummi,sajeedat na mak'ale a jinkin zaid    karfe 11 yama Ummi sallama, ya dauki sajeedat sukayi d'akin shi, ya shim fid'e ta a gado ya canza kayanshi zuwa  na bacci,ya kwanta tare da kashe musu wuta. 


Washe gari 


Sai karfe 11 na safe Na'im ya tashi daga bacci... 


Bayan Karin kumallo, ya Kira zaid a waya be dauka ba, ya aje wayan ya fita gaida 'yanuwa da abokan arziki


Sai 11:37am zaid ya tashi shima sajeedat ce ta tashe shi, ya tashi zaune tare da dauko sajeedat ya daura ta a kan k'a fanshi tare da shafa kanta "yace Baby uncle Uhm good morning  uncle, how are you doing my baby tare da yimata kiss a goshi. 

   Baby tashi muyi wanka, uncle ni yinwa na keji ,OK!  Muje in munyi wanka sai muci, da daru a kai wanka, bayan ya shiryata ya shiga wanka ya fito, bayan ya shirya suka nufi gun Ummi,bayan sun gaishe ta 

"tace ga abin Karin ku can in kun gama sai muyi fira.


Muneerat kin shirya koh kuwa, Inna ganinan fitowa, suka Kama hanya unguwan juma'a ,da isan su..... 


Taku har kullin Ummu Humairah 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️







πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


Wannan page din naku ne fans 


Not Edited 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 6


Da isar su unguwan juma ,suna isa gidan Aunty Nafisa suka tarar da ita a tsakar gidan tana ma wata kitso, lale marba sannun ku da zuwa haka ta tashi ta d'auko tabarma ta shim fid'a masu a gefe.

"tace bismillah ku zauna"

 Ta d'auko ruwa taje musu,bayan sun zauna "tace Inna Adama sannu ku da hanya, mun wuni lafiya"

Inna Adama "ta amsa da lafiya lau Nafeesa ya kuke da yara"

Aunty Nafisa ta amsa Alhamdullilah  "tace Inna Bari na k'ara ka mata kitson, madallah ai Bakomi,wai yau 'yar tawa bata magane Muneerat "tace Aunty ina wuni, na bari ne ku gama gaisawa da inna, Toh 'yata kin kyauta lafiya lau, ya karatu "tace Alhamdullilah! Aunty "tace ki dage ki rage rashinji kinji, toh Aunty 


Bayan ta kam mala kitson ta daura girki 

Rana, yaran ta sukai  sallama suka shigo, da gudu suka rugume Muneerat cikin farin ciki haka suka fara wasa ,bayan an gama abinci aka zuba musu, sukaci sannan suka fita baje wasa 


Na'im yaje zaga abokan shi da suka kwana biyu basu had'u ba tin kan ya koma gun aikin shi, be zame ko ina ba Sai babban dodo, wasu yara yaga sai dame be sukeyi ,da sauri yayi parking motar shi ya nufo gun, da kyar ya raba su ,ashe Muneerat ce yace ma dayan yarinya ta tafi gida ,Muneerat Sai masifa takeyi  Sai da ya daka mata tsawa sannan ta wuce. 


Bayan ya koma mota a zuciyar Sai mamakin yarinyar takeyi 


Zaid suna fira da Ummi "yace Ummi anjima zamuje gaida uncle Tahir nida Baby"


"tace OK! In kunje ku gaida su "

"za suji "


Aunty Nafisa suna zaune danta ya shigo yace mama Aunty Muneerat gata can suna dambe da wata kan tai magan, sai ga  Muneerat tashigo Tana ta tsaki mtssw Inna Adama tace zo mu tafi kanki jamin magana haka sukai ma Aunty Nafisa sallama  ta rakosu har kofar gida


Na'im na isa gidan abokinshi haruna suka zauna firan Yaushe gamo


Zaid sun isa gidan uncle haruna lafiya, sun gaisa da mutan gida kan suyi musu sallama 


A hanyan su Muneerat na komawa gida Inna Adama tai ta mata fad'a akan ta koyi hakuri... 


Taku har kullin Ummu Humairah 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️





πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


Wannan page din naku ne 


Sufiyan basir(sardauna)

 Nazifi Yareema 

🀝

Allah ya bar k'auna


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 8


Bayan bacci ya dauki Ramlat ,guggo ta samu ta kwantar da ita, taje ta cigaba da aika ce aika cen tsakar gidan da takeyi ,tana aiki hankalin tana kofar d'aki, tana jin tausayin jikar ta 


Ummi "tace zaid yaushe zaku koma "

"nai da talata me zuwa cewan zaid"

Allah ya kaimu "ya amsa da Ameen "


Sajeedat na mak'ale dashi dik inda yasa k'afa Toh itama tana gun


Ramlat ta tashi tana  me jin dadin jikin ta, a haka suka wuni guggo na kula da ita. 


Washe gari  Monday


 Sajeedat da kyar ta yarda uncle zaid ya kaita makaranta 

 

Bayan an tashi ya dawo ya dauke ta 


Muneerat anje school yau anyi Sa'a batai fada da kowa ba har ta dawo gida 


Bayan taci tasha ta huta ,inna taji ta shiru ta lek'a d'akin ta ganta baje da books, ikon Allah "tace

Muneerat yau mara ji'an litaffan karatun ake eh kawai tace, haka ta zauna yi kan lokacin islamiyya 


Bayan sallah la'asar 

Ta shirya ta tafi, da wuri ta isa makaranta dan 4:04pm a makaranta ya mata,first period  melanin Hadith ya shigo

"yasa kowa yai submitting din Littafan rubutun shi" 

Ya fara amsar haddan hadith din da ya musu, Wanda be iyaba ya shi neel down bayan ya gama amsa haka yabi Wad'an da basu iya ba d'aya bayan d'aya  da bulala Goma-goma masu shiga jiki, yasa aka rubuta masa sunan Wad'an suka iya daban da Wad'an da basu iya ba, dik Wanda yai latti ya shigo Sai ya bada, Wanda ba iya  ba hukunci ne, a haka har ya gama marking Littafan suma Wad'an da basuyi complete ba bulala biyar 


Haka har malamin Arabiya ya shigo,bayan fitan shi aka tashi 


Yau Muneerat cikin farin ciki ta wuni 


Sajeedat tai uncle zaid magana ya siya mata ice cream lokacin da ya dauko ta a islamiyya 


Sai da yabiya ya Sai mata sukai gida 


Ramlat ce ke karanta Qur'ani cikin muryanta me dad'i sauraro.... 


Daga Alk'alamin  

Ummu Humairah 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️






πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


Special Gift to my fans 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 9


Ramlat Tana shafin k'arke Guggo "tace kizo kiga in ladidi ta gama mirjin taliyan ki amso mana"ta amsa da Toh taja hijjab tai waje 


Da isan ta gidan ladidi bayan sunyi gaisa ladidi tace Aikam ramlat kin kyauta dama yanzun Zan aikoma guggon ki dashi "tace bakomi ai taimata sallama 


Bayan ta isa gidan ta aje a d'aki, guggo da fitowan ta daga bayi kenan "tace har kin dawo. Ramlat ta amsa da eh 


Guggo tace dafadikan ta zaki mana 


Sajeedat "Yaushe zamu Zaria gun Momy uncle Na'im uncle? "


Uncle "yace Baby kin cika rigima ,makarantar  fah bayan kin San ba ai  hutu ba kike san zuwa yawo "


Ai da gudu ta fita cikin kuka Sai gun Ummi dake falo...


Ummi  na ganin shigowan sajeedat ta d'ago kallo d'aya tai mata ta cigaba da duba jaridar dake hannun ta dan tasan ita da uncle d'in tane 


Uncle na saukowa gun sajeedat yayi lallashin ta ya farayi da kyar tai shiru, yace gobe in kin dawo school Zan kaiki 


Ummi dai bata ce masu komi ba 


Ramlat da tagama ta zubo musu abinci suka ci 


 *TUESDAY*


k'arfe 2:00pm a shinkafi 


Ramlat ya naga biki shirin zuwa makaranta ba, guggo wallahi banjin zuwa makaranta ne ,Allah ya kyauta 



Ummi sukai ma sallama, tai masu fatan sauka lafiya" ta bada sakon gaisuwa na a gida mutan gidan, ta dafa kansu da musu addua sannan ta hala da Allah ya dawo dasu lafiya 



Karfe uku saura suka hon a kofar gidan su zaid 


Mai gadin gin na lekowa yaga Oga zaid yai saurin wan gale masu get 


Da shigan su sukai parking motar,su nufi kofar falo sallama suke da wuya fitowan..... 




✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[4/19, 9:13 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


Special Gift to my lovely daughter khairat 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 10


Fitowan Na'im daga part d'in Sa kenan, yana hango su ai da sauri ya k'ariko cikin farin ciki 


"welcome Bros "


Kama hannun sajeedat yayi tare da firta welcome Baby uncle ,cikin shagwab'a " bayan sai da ka farama uncle ka tuna dani, shiyasa da zanzo nace gun Momy nazo "


Shigan su "oh! Sorry Baby uncle "


Momy suka tar tana Kallan wa'azi a Africa  πŸ“Ί ,tana ganin su maraba lalle sannu ku da zuwa yarana 


Da gudu sajeedat ta fisge hannun ta rungume Momy tayi, Momy ta shafa Kanta " 'yar albarka ya Ummi taki ,sajeedat "tace Tana lafiya lau tama ce in gaidaki"

 Momy" tace Aikam ina amsawa "kin karatu sosai a school koh ?"

Eh Momy har good girl Aunty mu kecemin 


Mai aiki ce ta cika gaban su da kayan motsa baki 


Uncle zaid "Momy mun same ku lafiya "

Momy "Alhamdullilah ya Ummi ku"


Zaid " yace Tana lafiya lau, Tana gaidaki "


Haka sukai fira sajeedat dai nata wasa, uncle Na'im da zaid sukai bangaren  Na'im 


Na'im "yace  baka kyauta ba k'ira ba notice "


Ya hakuri cewan zaid 



Muneerat ta rage rashin ji kwana biyu,gashi sai ta zauna tai shiru, Inna Adama har mamakin ta takeyi 


Muneerat fa in ka ganta sai ta baka mamaki dole, Littafan karatun ta,take zaman maraji'a 


Uncle zaid sunyi masu Na'im wuni sai misalin biyar ta kwata sukai musu sallama 


Momy ta cika sajeedat da kayan arziki 


Uncle Na'im ya sai mata sweet da chocolate masu yawa 


A kan hanyan su na dawowa uncle ya Sai mata Rid'i da rogo 


Sai bayan sallah magariba suka iso gida 


Wanka suka farayi sannan suka je gun Ummi tai masu sannu da dawo wa, suka mata barka da gida tare da min'a mata sakon Momy 

  

Tai Godiya, suka nufi dinning cin abinci 


Daddare Muneerat tai k'arama Kanta hadda 


Sai da safe zaid suka ma Ummi, suna shiga d'aki, ya shiriya su a cikin kayan bacci kan ya musu addua 


Asuba ta Gari.... 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[5/27, 9:27 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to my fans*


Assalamu Alaikum 'yan uwa da fatan mun kamala azumi lafiya 


Barka kan mu da sallah  ,Allah y mai maita mana. Ameen 


🀲 wadanda basu da lafiya na gida da Asibiti Allah ka basu lafiya, muda muke da lafiya Allah ka Kare muda lafiya 


Allah jikan 'yan uwa musulmai ,kasa in namu tazo mu cika da imani


Allah ka biya mana bukatun mu na alheri. 


Ameen Ameen 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 10


*washe gari* da yamma 


*Makaranta Islamiyya* 


Muneerat malam Salis "yace duk Wanda yai latti yai Neel down kan yazo" 


Taf cewan "Muneerat " Allah ba neel down din da zanyi sai dai in ya shigo ya biyo ni inda nike ya duka, sudai 'yan ajin basu Kara cemata  komai ba, tazo ta zauna, haka har malamin Hadith ya shigo yana masu karatu can Sai ga malam Salis yana shigowa ya duka wadanda ya gani a gaban ajin ya daga ido ya Kali d'aliban can lungu ya hango Muneerat "yace Muneerat  fito nan hala bikiji sako na bane tako bata rai tace naji gani nayi minute 1 nakara ,ya kamata a dagamin kafa,, shiyasa na zauna  "Toh  ki fito 


Tana futowa ya zuge mata 10 ko gezau batayi ba,dukan ko a jikin ta, abin na ba 'yan ajin na su mamaki yanda bata tsoran duka ko a jikin ta 



Malaman karan kan su na mamakin ta kankanuwa da ita 


Haka har lokacin tashi yayi ta tafi gida abinta 


******************************

Ramalat "k'awarta Faiza ke magana ya naga dik kin rame ko baki da lafiya ne ,naga dik kin rame ne, ba abinda ke damuna OK!  Ki rage damuwa please kinji k'awali Toh shikenan Zan kiyaye 


Ummi  Ummi ummi da sauri ta fito tana cewa lafiya sajeedat daga da wowarki makaranta zaki fara da Irin wannan kiran sorry Ummi malamin ne ya mana karatu me dad'i 


Aha diyata Toh Bari  nazo inji... 


*TAKU HAR KULLIN UMMU HUMAIRAH*



 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/1, 12:50 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to my lovely family* 


Da zamu tafi hutun azumi mun tsaya a page 10 ne 


Ya kamata da zamu dawo mu daura da page11 Sai aka sami kuskure na karayin page 10 


Afuwan fans πŸ™


Gashinan na gyara page din


*NOT EDITED*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 12


Sajeedat tace Ummi yau 

*faslul fi d'aharati*


Ummi  "tace mekenan yake nufi 'yata "


Sajeedat "tace Yana bayani ne akan *Tsarki*

Ummi tace Uhm inajin ki 

Yauwa Ummi bari kiji 


*Ad'aharatu kismani*

Tsarki ya kashi kashi biyu 


*D'aharatu hadasi*

*D'aharatu  kabasi*


Tsarkin Kari da tsarkin daud'a


Basa inganta Sai da ruwa mai Tsarki Mai tsekakewa 


Wanda be canza ba, d'and'anonsa ko k'amshin sa 


Da abin da yake rarrabe shi marinjaye, kar mai, da man shanu da bargo da daud'a da sabulu da kazanta da makamancan su 


Ummi "tace Masha Allah 


Iyeh 'yata ta  girma Alhamdullilah


Iyeh da uncle d'inki  basu koma ba da sunji dad'i Yar kanwar su ta girma 


Bayan wata biyu 



Rayuwa ba inda bata Kai Dan Adam 


A garin zamfara 


Ramlat  Sun Fara sana'ar Sai da zanuwan gado, kayan yaji dasu dadawa harma da mangyada da manja 



Cikin ikon Allah suna kasuwa sosai, yanzun arziki Sai dada bunkasa yake


Rayuwa kenan 

 

da kudin Ramlat ta shiga catering school tana koyan girke girke da snaks 


Muneerat natsuwa na shigan ta yanzun ta rage kiriniya 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/1, 12:57 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to  mardiya*



 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 13

  

Uncle Na'im da zaid sun Kara zuwa 


Sunyi ziyara kaman yadda suka Saba in sunzo


Bayan sati daya


Lokacin Nai’m da Zaid sun koma gun aiki,sajedat ta cigaba da walwala


Wace ce Muneerat



Muneerat ‘yace ga marigayi Malam Sadiq da innar ta huwaila,ita kad’ai suka Haifa ,su fulanin  asalin garin Sokoto ne .


Shekara Biyar da rasuwa mahaifinta ,innar ta ke kula da ita har izuwa yau,’yan uwansu suna zuwa duba su,har da shatara na arziki.


Muneerat yarinya ce mai shegan tsokan fad’a ko bada ita ake ba sai ta siya fad’an ya dawo kanta,tana da tarbiya dan bayan da za’ayi taga babba bata gaidashi ba barta dai da rashinji.


Yarinya ce mai kok’ari ga baiwa Allah ya mata da taji abu take dauka ,kan karatu ko anayi ta iya ,ko wasa take ana karatu kana mata tambaya zata amsa.

        Muneerat wani zubin fa tana tab’a zalinci haka nan yara basu mata komi ba za tasa mutum neel down tai tafiyan ta idan ta dawo baka nan ta kama ka zata jibga ,in yaro yai mata laifi kuwa har gida zata bishi ta kila ko a gaban maman mutum ne,dan bata san raini shiyasa yaran ungun ke kama kan suda ita.


Muneerat bata San raini ko kad'an


Wannan kenan


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/1, 1:13 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to maman iman*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 14


Cigaban labari


THURSDAY


 Muneerat na hango tana sharan tsakar gida ,bayan ta gama ta hura murhu ta6 daura ruwan zafi ,ina na gefe ikon Allah yau munee6rat ne harda kuna wuta taf ,yau ‘yan kirki suna kusa.


Inna Huwaila ce ke tsaye a bakin kofar d’aki tana mamakin taga ko ina fes fes ,tana mamakin waye yai mata shara haka dan bata kawo muneerat a rant aba,d’aga kan da tayi ta hango muneerat ta juye ruwan wanka a bokati ,ta daura musu dun dumen tuwan su .ikon Allah inna ‘’tace Allah ka dad’a shiryamin yarinyan nan kai mata albarka ,bat ace da ita komi ba ,ta iso gun murhun muneerat na ganin innar ta ‘’tace inna ina kwana lafiya lau muneerat kin tashi lafiya ‘’lafiya lau inna ta .


‘’inna tace jekiyi wankan kar ruwan ya huce Allah yai miki albarka cikin jin dad’I muneerat ta amsa da ameen.

Tuwon nayi inna ta sauke ,ta dafa musu shayi,bayan sunci sun sha ,muneerat tai ma inna sallama ta wuce Makarantar boko.

Sajeedat tai shiryin zuwa makaranta ,bayan ta karya tai ma ummi sallama driver ya kaita ,da isanta wajen dake Assembly ta nufa ganin time keeper ya kad’a bell time yayi 7:15am.bayan d’alubai sun taru aka bud’e da addu’a.

 principle ‘’yace 

*student should be coming to school early

*make sure you come to school neet e.g wash your cloth,cut your finger neels,brush your teeth,take your birth

*did all your Assignment

Tomorrow there is no school ,our vice principle lost his farther today 

Aka rufe da addua ,d’alibai suka wuce ajujuwan su domin daukan karatu



 Can makarantar su Muneerat da break suna cikin wasan kwankwalati,wata yarinya ta fad’oma ta ai ba arziki ta cafkota ta jibga tare da gargad’in ta tadinga duba hanya.wasan da bata cigaba kenan 


A makaran tar su sajeedat yara ne keta was an su wasu na carafke,wasu na igbo dance wad’an can na kwallo,masu tseran gudu nayi



bayan shekara Uku 


Sajeedat da Muneerat sun girma yanzun shekaran su  13 


Ramlat....ta kware a harkar girki da snaks 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[6/1, 2:20 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to sakina*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 15


Yanzun Ramlat har koya ma mutane Girke Girke take Yi harma da snaks a gida kasuwa ya bud'e 

mata 


Wata yau zata koyama 


*RICE AND VEGETABLE SOUP*


YANDA ZAKI YI SHINE BARI MU DAUKE SU DAYA BAYAN DAYA 


*white Rice* farar shin kafa 


*Ingredient* 

Rice 

Salt


Yanda zamu dafa shinkafar mu 


Shinkafa Dai Dai yadda zai isheki uwargida 


Ki wanke ta da gishiri 


Ki samu tafassan ruwan zafi ki Sa a tukunya in babu kan ki daura ya tausa 


Uwargida in ruwa ya tausa ki  zuba shinkafan ki, kisa gishiri Dan mitsili  ki rufe 


Bayan minute 15 ki duba  in ya tsostse  ki sauke 


πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹ 


Uwargida  ki samu 🍽️ ku zuba mana RICE AND VEGETABLES SOUP MUCI



*VEGETABLE STEW* miyar Alayyahu 


*Ingredients* wato kayan da zamuyi amfani dasu gurin girkin 



Alayyahu

Tattasai

Attarugu

Albasa

Tomato

Nama

Lawashi

Curry

Thyme

Maggi

Gishiri

Tafarnuwa

Citta

Mai ko manja


*yanda za a had'a*


Da farko zaki gyara naman ki wanke saiki tafasa shi da kayan qamshi ki sanya albasa


Ki gyara Tattasai da Attarugu harda πŸ…  ki nika ko ki jajjaga ki aje 


zaki samu alayyahun ki, kifara wanke wa sabida kasa sannan ki  yanka amma yazamana yanada yawa sosai tinda miyar Alayyahu muka ce


  Ki  yanks albasar ki da lawashi itama ki aje daidai yanda kike bukata saiki ki wanke su a ajesu a gefe guda


zaki dauko tukunyar ki ki axa akan wuta saiki zuba mai ko manja  amma ba mai yawa ba saiki dauko kayan miyarki da kika nik'a ko  jajjagawa  saiki zuba cikin man saiki dauko kayan k'amshinki ki zuba wato su citta, tafarnuwa, thyme maggi ,curry ,gishiri  saiki jujjuya saiki dauko naman ki Wanda kika tafasa da kayan k'amshi ki zuba ciki, tare saiki barsu su qara dafuwa bayan 10 minutes saiki dauko alayyahunki tare da lawashin da albasar ki ki zuba ciki  saki d'an  juya shi 


Ki rufe na minute 2 bayan  kin bude zaki iya Sa ludayi ki dan ribo kiji yaji komi in bejiba Sai ki kara  


In kin tabbatar yaji Sai ki rufe bayan minute 5 saki sauke 

πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹ Uhm 

Gaskiya Ramlat ta iya girki


Tace yanzun mu Bari gobe mayi snaks ko kala biyu ne 


Muneerat nasan karatu sosai Tana da burin zama teacher a Rayuwar ta 


Washe gari 


Sajeedat ...


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/1, 3:21 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to fatee Yar Adamawa*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 16


Sajeedat  ke Mara ji'an Ahadari 


*yajibu ghuslu min thalathati Ashiya'in:Aljanabatu ,walhaidu.wan Nifasu*

Wanka yana wajaba daga abubuwa guda 3

Janaba,jinin Alada, jinin haihuwa


 *Faljanabatu*

Kismani 

  Janaba ta kasu gida biyu 


1 fitowar maniyi da jin dad'i na alada a cikin bacci ko a farke, da tin jima'i da mace ko Waninsa. 


2 Wanda yayi mafarki Yana tarawa da mace, amma maniyi bai fito daga gare shi  ba to babu komai a gareshi 


Wanda ya samu bushehen maniyi a kayansa kuma bai San Yaushe ya same shi ba, sai yayi wanka ya rama abin da ya sallatu tin daga barcin Sa da yayi na karke 


Muneerat ta koyo sak'a a  makotan su yanzun ta iya saka hula da kwarashi


Harda sarka Mai bit ta 


Zamfara 


Assalamu Alaikum 


Ramlat  ta amsa da Wa'alaikumu salam, bismillah shigo ashe matar jiya ne  har ta iso 



Yau *SPRING ROLLS AND SAMOSA ZAMUYI*



*SAMOSA & SPRING ROLLS*


*Ingredient Abubuwan da ake bukata:uwargida sune*


Fulawa 

Baking powder 

Karas

Kwai

Curry

Albasa

Nama

Maggi

Gishiri

Mai gyada

Attarugu


*Yadda ake hadawa uwargida*


Da farko zaki wanke namanki ki tafasa shi da albasa da maggi da gishiri da dan curry. 



Sai ki goga karas din ki


ki kuma soya karas din sama sama 


Bayan kin sauke naman ki samu tattasai da attarugu harma da albasa Dan kadan ki daka kikara Maggi daya sai ki zuba naman ki  dakasu



 ki zuba fulawarki a roba ki saka baking powder da dan gishiri ki kwab'a da Dan karfi ba sosai ba. Ki murza ta murzu sosai ta yi fadi.


Sai ki rika yankawa Kina zuba namanki da karas d'in kina nadewa tare


 Sai ki doran mangyadarki a wuta ya yi zafi, Idan yayi zafi sai ki dinga jefa nadadden samosanki kina ki soyashi in yayi ki kwashe 

πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹  dad'i kan dadi


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[6/4, 4:44 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to All Admins na ATK palace group*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 17


Sajeedat kinga kin fara girma yanzun bari na Kara, Niki nasiha ,kiji tsoran Allah, Ki kula da mutuncin ki, kar ki Bari na miji ya tabaki  ko hannun ki, Sai yayanki, shima Zan fad'a miki dalili nan gaba, har abokan yayanki karki yarda ki bari ko hannu su ri'ke miki


Sannan ko mace karki Bari tana tab'aki, iya kaci dake dasu sallama da hannu 


A kowani lokaci Kina iya fara aladah Toh ki kula dik sanda kika ga jini a pant dinki ko a fitsarin ki kizo ki fad'amin ko uncle d'inku 

 

Sajeedat tace toh ummi


Muneerat ce keta murkususu tana Inna cikina, da sauri innar tazo ta kamata ta zauna aa Muneerat meke damunki Inna ciki na to bari na dauko miki kanwa  bayan Inna ta kawo mata kanwa a jike a kofi ta mik'a mata Muneerat ta sha  can taji cikin ya lafa ta tashi "tace Inna Bari nai fitsari, tashin ta Inna taga jini a jikin zanin ta bata ce da ita komi ba ta kitchen daura ruwan zafi 


Ai  Muneerat na ganin jinin a jikin ta dik Sai kunya ya kamata tasan Inna ta gani da kyar ya fito nayi tana sune kai 


Inna ta juye mata ruwan tace gashi kiyi Wanka 


Inna ta dauki tukun ta daura ruwan tea 


Bayan ta futo Inna ta juye mata ruwan tea ta bita d'aki ta tarar da ita Tana safa Mai 


Inna tace ungo dankwalin nan ki sashi a pant naki, in ya jike Sai ki cire ki wanke kan ki shanya Sai ki dada daurayewa da gishiri ki shanya a rana 


Ga ruwan tea nan kisha zaki  jiki d'adin jikin ki 


In ban mata ba na sanar miki da komi da ya shafi jinni haila wato Alada ,dik mace da batayi Toh bata da lafiya 


Ki rike tsafta banda zama da k'azanta,ki kula da kanki da mutuncin kanki  banda wasa da maza dik da nasan bakiyi 


Ramlat kasuwa ya bude sosai 


Rayuwa suke ita da guggo ta cikin jin dad'i 


Uncle zaid  suna ta cuku cukun yanda zasu dawo Kano ko Zaria da zama 




✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/4, 6:05 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty samira*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 18 


Ramlat yau kunin gyada Mai shinkafa tare da yam bolls  zata koyawa wata Amarya 




*KUNIN GYADA MAI SHINKAFA Tuwo*


    

 

*Abubuwan amfani uwargida*


 Gyad'a gwan gwani biyu 

Shinkafa ta tuwo

Gasara zaki iya sa kamu ko Ki Kai farar shin kafa nika kiyi gasses dashi 

Sugar

Madara



 *Yanda zaki had'a  uwargida* 


Zaki dibo shinkafanki  kwatan gwan gwani 


Zaki fara dafa shinkafan ki na tuwo


  Ko kisa a ruwan gyadan ki ,ki daura su tare a wuta 


Zaki tsince gyada ki daka shi,sai ki tah ce shi da rariya,in be daku ba Sai ki kara dakawa haka zaki ta tah cewa har sai kinga ba madara a gyad'an  Sai ki  daura shi a wuta ,ba a rufewa ruf  sabida in ya taso zai zube 


Kan ya tausa Sai ki dama gasaran ki 


Bayan ya tsausa ki juye shi lokaci d'aya in kika juye so biyu zai iya guda


In kin zubo kisa sugar in kkina raayin madara kisa 


Zaki iyayi mare shinkafa 


Dadi gardi ga dad'i πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹


*Yam bolls*


Abubuwan amfani 


Yam

Eggs 

Tattasai 

Attarugu 

Albasa 

Maggi 

gishiri

Curry 


*Yanda zaki hada uwargida*


Yam zaki fere Sai ka daura a wuta 


Ki wanke tatasai Attarugu da Albasan ki ki daka a Turmi bayan ya daku kisa gishiri da Maggi da curry ki kara daka su 


In doyan (yam)  ya nuna ki sauko shi ki dakashi a kan jajagen ki, in kin tabbatar ya daku Sai ki dauko tire  ki milmulashi shiba circle ba bakuma oval shaped ba in kin Gama Sai 


Kisa manki (oil) a wuta kan yai zafi 


Ki fasa Egg dinki ki Kad'a kisa maggi gishiri Curry Albasa 


In man naki yayi ki dauki yam d'in da kika mulmula kidinga tsomashi a Egg kina sawa a wuta  bayan ya soyu ki Washe  uwargida sai a zubama maigida da yara tare da kunin gyada  su  lashe 


πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[6/6, 1:26 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to my fans* 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 19


Oyo yo Uncle zaid sajeedat ta tashi da gudu ta rungumeshi uncle d'ina u are welcome nai kewan ka sosai, shafa Kanta yayi 


"yace nima haka Baby"


Ummi tana zaune tana murmushi tana jin Dad'in ganin ya ranta cikin farin ciki 


Da natsuwa zaid ya zauna  kusa da kafan Ummi tare da d'aura kanshi a jikin Ummi hannu Ummi tasa Tana dafa kanshi"yace Ummi mu na sameku lfy"


Ummi "tace lafiya lau Dana ya hanya" Alhamdullilah Ummi kewan ku dik ya hanani suku ni 


Murmushi Ummi tayi "je Kai Wanka kazo kaci abinci kaji Son"


Mikewa yayi sajeedat ta Kama hannun shi suna shiga tai bayi shi kuma ya bita da ido "uncle kaje Kai Wanka Zan fito maka da kawa Toh Baby na"


16min later 


Ya fito ya shirya tare da Jan hannun ta suka yo falo 


Sajeedat tai saving dinshi abinci yaci, suka dawo falo hira kusa da Ummi 


*Ramlat*


Wace ce Ramlat


Ramlat 'ya Daya tilo ce a gun iyayen ta 


Umma Baratu da mallam Rabe,sun 'yan asalin garin zamfara ne


Sun taso cikin so da kaunar juna 


Shekara 8 kenan da rasuwan iyayen ta sakamakon gobara da ta tashi a gidan su, lokacin Ramlat na  hanyan dawowa daga makaranta 


Isowan ta taga mutane a kofar gidan su ga wuta ta cikin gidan naci ai bata San sanda ta kwasa a guje zata shiga gidan wani makofcin su yai saurin tare ta, kuka ta samai Tana umma Abba Zan dauko ka sauke ni, hakuri aka Fara bata amma ina hankalin ta bai kansu danma bata San sunayi ba  ita burinta ta shiga gidan su 


Da kyar aka samu wuta ta mutu lokacin Ramlat ta fita a hayyacin ta


Mutane  ne suka Fara shiga gidan dan bin ciko ko iyayen RAMLAT  na cikin gidan






✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/6, 5:05 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to my S.K.M*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 20


Ana Bala kofa aka tar da gawan  iyayen ramlat 


*Innalillahi wa'ina illaihir Raji'un Allah Akbar*

 sakamakon hayaki dah ya kashe su  


Ramlat tai kuka sosai 


Haka aka sanar a masallaci za a Musu jana'iza 

 

Anje har gidan kakar ta amfad'a  masu dayike layi 4 ne tsakanin su 


Haka ka musu Sutra akai masu sallah tare da kaisu gidan suna gaskiya 


Allah Akbar mutuwa Mai yankan kauna 


*Allah yasa in namu tazo mu cika da imani.Ameen*


Bayan sakan bakwai Ramlat ta koma gun kakarta da zama 


Cikin Rufin asiri suke tafiyar da rayuwar su 


Bayan shekara 5


Ramlat tai wani saurayi Mai suna Adam 


Suna San junar su sosai kaman me, sai dai kash 


Ashe shi Adam ba Auren ta zai ba,shidai dai a Rayuwar shi yana da burin yai soyayyah da 'Yan mata da yawa, shi yace be shirya aure ba dai soyayyah shekara 1 ko 1½ zai watsar dake 


Haka ta Kasan ce tsakanin shi da Ramlat  ta bashi dik wani yarda amma y aci amanar ta 


Be damu ya Kira ta ba ko daukan wayar taba ko yazo gunta 


Ta shiga damuwa sosai guggo ta ke bata hakuri da nusar da ita Bakomi kake samu a rayuwa ba 


Adam Yana ji a zuciyar shi inda Aure zaiyi gaskiya xai aure Ramlat kodan kyawawan halin ta natsuwar ta da ilimin ta 


Ramlat tai kuka tai addua Allah ya saka mata abinda Adam ya mata ya kuma Zab'a mata miji nagari 


Ta dalilin abin da Adam ya mata ta kamu da ciwo 


*cigaban labari*


Rayuwa dad'i yanzun Ramlat bata da wani damuwa 


Muneerat!


Na'am Inna gani nan futowa 


Yau ga sakon nan ki mika ma Aunty ki Nafeesa 


Sallama Muneerat tai ma innar nata bata zame ko ina ba Sai unguwar juma 


Da sallama ta shiga,kanin ta suka nufo ta a guje oyo yo Aunty  rungume su tayi suka ka ruka cikin d'aki ta gaida Aunty Nafisa ta mik'a mata sakon" tace inji innar ta"


Ruwa yaran suka miko mata ta amsa ta sha 


Daganan suka bige da fira harda wasa anan ta yini 


Da za tatafi suka rako ta har kofar gida 


A hanyar ta nakan komawa gida tai karooooow daaaaaaaa


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/6, 5:44 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to my L. L. faisal*



 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 21


Muneerat tai Karo da mutum Kasan cewan bata kallan gaban ta hankalin ta na wani waje 


Subhanallah tace ya hakuri dan Allah ban lura bane Na'im ya kalleta yaga ashe yarinyar da ya raba ma fada ne shekaru da suka wuce, yaga ta kara natsuwa a fili yace Bakomi a zuciyar shi yace gaskiya tamin  motor shi ya shiga 

bayan ta ya fara bi har ta kawo gida tana shiga ya fito wani yara da suke magana yama sallama suka amsa "yace ko kun san wacce ta shiga gidan nan yanzun "suka amsa mai eh Aunty Muneerat ce a  gidan take 


Muneerat da sallama ta shiga gidan innar ta tah amsa wash Muneerat "tace Inna na gaji" 

Murmushi innar ta jeki Wanka


Numfashi ya sauke" yace nagode ga wannan ku sha alawa da kyar yaran suka amsa 


Ya koma  mota yai Gida 


Cikin anasuwa ranar ya wuni 


Muneerat na fitowa Wanka tace Inna su Aunty Nafisa na gaida ki,ina amsawa


 Ummi "tace Sajeedat zaki koma gun Uncle zaid d'inki da kwana dik in yana gari a part d'in Sa zaki kwana cikin murna "tace Ummi Naji dad'i sosai dan na fisan gani gani gashi in  yana gida har ban san ya koma aiki, Allah yasa su samu transfer su dawo gida Ameen cewar Ummi 


Ummi tace dik fah Abinda da uncle ya miki kar ki fad'ama kowa harni in ba haba mutuwa zakiyi  baza ki sake ganin muba cikin zaro eyes 😳 "tace bama Zan fad'a ba ko dukana zaiyi ina sanku bansan na rasaku Sai hawaye sha Ummi ta dafa kanta ki shiru indai kin kiyaye shikenan 


Bama Zan fada good girl yanzun ki dauki a kwati ki zuba kayan ki kije ki jera a sif d'in d'aki uncle dinki kibar sauran kayan ki anan 


Hakan ko a kayi taje ta jera kayan ta 


Dik wannan budurin da akeyi zaid baya gida ya fita 


Ta dawo part d'in Ummi suka girki ,suna gamawa suka jera a dining table sukai Wanka 

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[6/6, 10:29 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


Special Gift to my fans 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 22


Da daddaree zaid ya dawo falo ya iske su suna fira 


Yana shigowa da gudu taje tamai sannu da zuwa a ranshi "yace Baby nasan kashi bata San ta girma ba"


 A fili shafa Kanta yayi  Baby kin girma fah cikin shagawb'a "tace ni bana girma a gunka"


Eh "yace haka ne ya Kama mata hannun ta suka shiga cikin falo 


"yace Ummi barka da hutawa"


Yauwa "tace ku muje muci abinci dan ni da wuri nake  San na kwanta 


Dining suka nufa suna gamawa suka nufi falo hira suka dasa 


After 43min 


Ummi " tace  sai da safe ku"


Zaid ya tashi "yace Ummi mu kwana lafiya nima Bari na kwanta dan nagaji 


Sajeedat taje tama Ummi kiss a ciks ta bi bayan uncle zaid 


Tana zuwa ta tarar da ya shiga Wanka 


Gun kayanta ta nufa ta canza zuwa rigar bacci 


Ta zauna a bakin gado Ta jawo Wayar shi ta Fara game 


Na'im bayan ya idar da Shafa'i da wuri da yasa bayi yai addu'a sosai kan in soyayyar da yake ji gama da Muneerat akwai alheri Allah ya tabbatar ya safa addu'a


Ya  kwanta 


Uncle Na'im na gama fitowa ya iske Baby shi na game 


Sajeedat na jin ya fito tace sannu uncle "Yauwa kawai yace"


Yaje ya Gama kyal kyalle a gaban madubi 


Ya zauna kusa da ita Baby na baki jin bacci ne muje in rakaki d'aki 


Cikin farin ciki "tace d'azun Ummi tace na dawo nan da kwana kaga ma kayanan "


Toh "yace"


Gadon ya kwanta ya kashe wuta ya Kuna  mai Blue jikin shi ta dawo uncle kaban Story naunayiyar ajiyan zuciya yaja 


"yace ki bari sai gobe yanzun na gaji bacci nike so nayi"


Oh sorry uncle bari nai maka message nasan yakaji dai dai tinda kai wanka 


Message dinshi takeyi a hankali har bacci ya Fara fusgan sa tai 21min tana Mai tausa cikin bacci ya jawo ta ya rungume ta "ki bacci baby nagode"


Rufe ido tayi 


*********************×**

 

Kashe gari


Ramlat yau... 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/7, 2:40 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


Special Gift to my fans 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 23


Ramlat yau juice zata koya 


*Lemon kwakwa(coconut),lemon kankana(water melon),Lemon Abarba(pineApple)*



*LEMON KWAKWAπŸ₯₯(coconut)*


*Abubuwan bukata (Ingredients)*


Kwakwa(coconut)

Sugar

Milk (madara) na gwangwani


Yesterday kisamu kwakwar, ki kankare bayanta,ki raba su yan dai dai inkin gama, kiyi blanding dinta,ki samu rariya Mai laushi ko abintata, kitace , kisa sugar da milk,kijuya sosai ,sai ki kai fridge in  yai sanyi yafi dadi


πŸ˜‹πŸ₯°


*LEMON KANKANAπŸ‰(watermelon)*


*Abubuwan bukata*


Water melon (Kankana)

Sugar

Zaki iya Sa milk 


Uwargida kisamu kankanar ki ,ko cire bayan ta (ana cin 'yayan basai kin cire ba) ,ki yanka yan dai dai kiyi blanding ,ki tace, kisaka sugar in kina San milk kisa, kisa a fridge yai sanyi 


πŸ˜‹πŸ₯°πŸ₯°



*LEMON ABARBA🍍(Pineapple )*


*Abubuwan bukata*


Abarba

Citta danye(dan ya danyi yaji kadan da kinship) 

Sugar

Flavour


Uwargida kisamu abarbarki ki fere,ki yanka yan Dai dai ki daura ta a wuta kisa wuta ki Sa a blander kiyi blanding ku tace ki saka sugar,ki daka citta ku tace a 

ciki ,ki jujjuya kisa a fridge yai sanyi 


Uncle zaid suna tashi yaje shiga wanka sajeedat tace uncle Kai zaka min Wanka yau, cak ya tsaya ba tare da yayi kwarwar motsi ba 


Kan ya farga har ta kari ko, gaban shi daga ita Sai towel ,jan hannun shi tayi da kyar ya bud'e baki yace Baby kin girma fah ai tini tasa kukan shagawb'a har towel d'in ya fad'i ya ilahi ya furta 


Jan hannun ta yayi suka je bayin ruwa ya tara ta shiga cikin karfin hali da juriya ya Fara ma wanka har ya gama mata "yace jeki shirya kan na fito kiss  😘 ta mannamai tai waje 


Bayan sun shirya suka je gurin Ummi suka gaida ta, sukai breakfast 


Na'im tin karfe 10:06 yake kofar Gidan su Muneerat yana ta duba duban yaran da zai aika babu


Kaman daga sama yaga tazo ta gif Tashi ta wuce oho shit ya fad'a  tare da dafe goshin shi..., 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/8, 1:52 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty Ummi*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 24


Uncle Na'im 


Tin karfe 10:03am ya iso kofar gidan su Muneerat, yana ta waige waigen yaran da zai aika be samu ba,ana cikin haka sai ganin wucewar Muneerat yayi 


"Oh! ya Allah" abin da ya furta kenan, "yace bari na jira ta in ba dadewa za tayi ba 


Shiru shiru har yanzun bata dawo ba kimanin 32min kenan yana jira 


Gida ya koma zuciyar shi na  cike da damuwa 


Muneerat bata zame ko ina ba sai makaranta islamiyya na safe 


Uncle Na'im na tashi bacci, sajeedat ta tashi  itama 


Oh! Baby na kin tashi, daga mai kai tayi, kain ya shafa 


OK!  Bari nai wanka na fito,har ya kai kofar bayi, da sauri tace uncle Kai zaka min Wanka yau,tsayawa yayi cak, kan ya juyo har ta iso daure da towel d'in ta 


Baby kin girma fa, cikin shagawb'a ta Fara bububga k'afa har towel ya fad'i  bata Sani ba, ba arziki ya rintse id "ya ilahi ya furta"


OK! Kawai "yace muje,bayin suka shiga ya tara ruwan Wanka hakanan ya daure ya fara  mata Wanka, yana gamawa "ki je ki shafa shirya kan na fito"cikin murna tai mai kiss tai waje 


Kan ya fito, har ta shirya Tana jiran shi, shiryawa yayi, suka nufo falo Ummi Dan su breakfast 


Da sallama suka shiga Ummi ta amsa, suka gaidata tare da nufan dining area 


Bayan sun kammala suka dawo falo fira sajeedat "tace uncle mmuje mu buga game, tashi yayi suka nufi part d'in shi 


Da isar su, game suka Fara cikin kwanciyan hankali , suna cikin Yi aka kira azahar sallah  suka ci abinci rana 


Uncle zaid "muje muyi bacci " sajeedat ta furta 


D'aki suka nufa, gado suka d'ane tare da addu'ar bacci 


Ramlat  ta shirya, ta wuce kasuwa siyar abin Sanako'in ta 


Acan shagon ta hadu da wani nana tarcan saurayi, haka yai ta binta kaman jela bata Sani har ta gama siyayyaah ta kamo hanyar gida 


Tana shiga gidan yai ajiyar zuciyah!, Alhamdullilah nai mata 


Juyawa yayi 


Uncle Na'im yaso dawowa gidan su Muneerat, wasu aiki suka rik'e shi 



Uncle zaid da sajeedat bacci sukai sosai, sai 4:27pm suka farka sukai la'asar 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[6/9, 10:57 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty Shema'u*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 25


Ramlat haka ta gayara gidan su kan customers su zo


Karfe 5:00pm dai dai tai bakuwa,bayan sun gaisa 


"tace yau bari muyi *waina shinkafa da sinasir* miyar *waina shiba taushe ba*


*WAINA SHINKAFA*


shinkafar Tuwo gwangwani 4 

Shinkafar ci(b'esu) gwangwani 1

Yest 

Sugar 

Salt 


Uwargida ki sama shinkafar ki, ki jik'a bayan ya juku ki wanke 


Ki dafa shinkafar cin, in ya dabu ki juye shi a robar shinkafar tuwa ki juya ya hade Sai kisa yest ki Kai nik'a


Zaki sahi a rana in kin dawo nika ,yest be zama dole kisa dika a nik 'a ba in kin dawo zaki iya karawa 


In yaji rana ya tashi 


Ki daura tandar ki a wuta 


Ki d'auki kullin wainar ki jujuya shi kisa gishiri Dan kadan, kisa sugar Rabin gwangwani shi sugar yana Sa wainar tai jan suya 


Ki  jujuyashi, Idan kullin yaji rana za iya yin tsami Sai ki jika ugurnu kadan ki zuba ki juya 


Zaki iya Sa albasa da atarugu dan kadan 

Tinda da miya za aci 


Kisa mai a tandar ki kifara suya, ba a cika wuta in ba hakaba cikin wainar zaiyi danye 



Idan zaki wa'ina da safe, da yamma zaki Kai nika, kar kisa yest, Sai dai in kin duba jikin dare baiyi tashi kisa kadan ki rufe 



*sinasir* kofin su daya da waina  tanda ne babanci 


Shi zaki Sa albasa da tatasai 


*Miyar waina*

*Abubuwan bukata*


Alayyahu 

Goji (ka bewa) 

Attarugu 

Taitasai 

Albasa 

Tumatir

Gishiri 

Maggi 

Agushi ko gyadar miya

Kashi 

Nama

Curry

Citta

Manja 


Uwargida ki wanke nama da kashi kisa a wuta,kisa Albasa, curry, gishiri ,citta .in yanuna ki sauke 


Ki fere koji kisa a wuta in yanuna ki sauke ki daka, ki aje a gefe 


Ki yanka Ayyahu ki wanke ki aje 


Ki wanke taitasai, tomato,attarugu ku nika, ki soya manja kisa kayan Miyar da kika nuka a wuta kan


Ko yanka albasa ki aje


Ko ko tukunyar tomato  kisa koji da ruwa kofi 7 ki rufe,in ya nuna,kisa agushi, nama da kashin a ciki kisa gishiri maggi ,ki zuba alayyahu da albasar ki rufe yaita barka bayan 13min ki sauke 


πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹πŸ˜‹


Uncle zaid yau shida sajeedat sukai girkin dare indomie da Egg da tea 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/9, 5:59 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty Raliya*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 26


Na'im yaci burin yin ma Muneerat tayin soyayyar shi sai gashi a yau be samu dama  ba, sai ya jira gobe 


Ramlat suna Gama girki ta kara tsaftace gun 


Uncle zaid bayan suci sun sha, part d'in shi, suka koma 


Sajeedat ta jawo bag d'in ta na islamiyya, uncle ya duba ta karanta yai mata gyarar raki 


*kashe gari*


Uncle da sajeedat basu wuni a gida ba 


Yayin da a can Zaria uncle Na'im  ya aika a Kira ta cikin rashin Sa'a bata gida, a kace baza ta dad'e ba 

Uncle Na'im nata bulayin jiran Muneerat 


Haka ya gaji ya koma gida da zumar anjima ya dawo 

 

Uncle zaid da sajeedat, Zolaw Park suka nufa a can suka wuni 


Bayan sun dawo gida "yake shaidawa Ummi gobe da la'asar  zasu koma"


Ummi "tace Allah ya kaimu "


Sajeedat Naji ta Fara rigima, lallashin ta ya fara tana butsa rewa da kyar ya samu tai shiru 


Uncle Na'im ya koma da yamma amma bega Muneerat ba


Haka ya hakura ya juya gida Kasan cewan yasan gobe zasu koma gun aiki 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[6/11, 11:21 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty Halima*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 27



Tin karfe 8:09pm uncle zaid sukai waya da uncle Na'im kan ya iso da a zahar da la'asar Sai su dau hanya 


Gama wayan su uncle Na'im ya shirya kayayyakin Sa 


Dan kan ya wuce yana San ganin Muneerat koda bazai mata magana ba 


Karfe 11:22pm na dare ya gama shirya jakar Sa 


Lokacin sajeedat ta gaji da rigima tai bacci 


Shima bacci yayi 


Kashe gari a sabar 


Haka gidan Ummi sukai breakfast shiru kowa da abin da yake sakawa a rai shi 


Bayan da uncle beyi da sajeedat bazai dade ba amma dik tabi ta tadamai da hankali haka har kashi ya Fara ciwo 


Uncle Na'im yai sallama da kowa na gidan su 


Kai tsaye gidan su Muneerat ya nufo cikin Sa'a yana zuwa zata shiga gidan 


Ajiyar zuciya yayi cikin jin dad'i, ya shiga mota ya juya ya d'au haka 


Karfe biyu ya isa gidan su zaid 


Lokacin da ya iso uncle zaid  na can yana Lallab'a sajeedat tai bacci, cikin Sa'a bacci yai gaba da ita, ajiyar zuciyah ya saki hum! 


Falo ya nufe ya tadda Ummi ta kawo wa NA'IM abinci suna fira 


Bayan ya gama ci sukai ma Ummi sallama 


Ummi tai musu fatan sauka lfy da nasiha 


A haya 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/11, 7:23 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to my sister Maryam Allah ya kawo miji nagari*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 28


A haya uncle Na'im "yace wai ina Baby taka naga ban ganta ba"

 

Uncle zaid "bacci na Lallab'a ta tayi dan jiya ta hanani sukuni daga jin Zan koma Sai rigima


Hahaha Kai baby na burgeni wallah "cewan Na'im dani ita ba baccin da zanyi wallah, ai rai nar kace kome tayi tayi dai dai 



Uncle zaid Kadai ka sani kaji da gulmar ka ,dan dai baka san so bane 


Uncle Na'im niko na san so dan na kamo da San wata yarinya Sa'ar sajeedat wallahi gashi ko fad'a mata ban samu nayi ba Dan kwana na biyu ina zarya a kofar gidan su, amma rashin Sa'a ban samu damar mata magana ba 


Wallhi baka ji yanda sonta ya garzaya ya mala a zuciya ta bane 


Gashi tamin nisa, ina San na kafa gwamnati na kar wani yamin shigar sauri Koh 


Uncle zaid "yace Kai mutumi na, haka ka kamu Taf Lallai yarinyar nan tai babban sata kuwa


"Kai dai Bari cewan uncle Na'im"


Can sukai shiru 

Na'im "yace ya naji  ka shiru ne 


Uncle zaid  uhm,Ni rigimar sajeedat nake tsoro wallah 


Ka kwantar da hankalin ka, zata hakura ai



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/14, 9:21 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty Hadiza*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 29


Sajeedat na farkawa taga ba Uncle zaid tasan wayo ya mata kuka take sosai a haka ta tashi ta nufi gun Ummi, Tana zuwa Ummi tayi ta lallashin ta da 'yar ta hakura 


Can zamfara Ramlat na cikin gyaran gida aka aiko ana sallama da ita da kamar "tace batanan Sai dai tace tana zuwa"


Da futan ta tatarar da Saurayin nan da yai ta binta a kasuwa ne yana tsaye abin ya bata mamakin ya akayi ya San gidan su 


Sallama taima,ya amsa cikin sakin fuska tare da furta yake sarauniya kyau bani dama na shiga cikin birnin zuciyar ki, banzo da nufin cutar da keba nazo da alheri ne 



Da farko sunana sufiyan Khalil  Ni d'an a salin garin Bauchi ne, aiki ne ya kawo ni garin zamfara, nazo da kokar bara na Dan Allah ki bani dama 


Kan na iso gunki Sai da nai bincike Rayuwar ki da Halayanki 


Tabbas in na dace da samun karbuwa nasan nayi dacen mace ,shiru yayi 


Shiru tayi zuwa shud'ewan  5min tai ajiyar zuciya! Nagode sosai da zuwan ka ,ba zanja aji ba abu d'aya Zan ce muje muyi istihara Allah ya zaba mana mafi alheri Ameen ya amsa 


Ka dawo nan da kwana 4,godiya ya mata sukai sallama


Ramlat na shiga gidan tai ma guggo bayani komi, guggo tace Allah ya tabbatar da alheri zamu ta addu'a


Sajeedat koda uncle zaid ya Kira waya ya shaida ma Ummi sun isa lafiya, da yace abama sajeedat wayar kin amsa t as yi d'aki tai shigewan ta, hakuri Ummi ta bashi 


Muneerat dai na tsuwa ya samu sosai yanzun tasan ta girma 


Assalamu Alaikum Aunty Ramlat nazo ki koyamin Dambun tsaki, Toh sannu da zuwa kanwata raliya ai banda kamarki a unguwar nar  zaune mu Fara da  gyaran gun aiki kinsa ko ina na cikin gida ya ka mata ya zama da tsafta especially kitchen na gane Aunty shiyasa kike burgeni 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/14, 10:19 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty zainabu*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 30


Raliya Abubuwan da muke bukata gasu kamar haka 


*Dambun tsaki*


*Abubuwan girkin*


Tsaki 

Mai 

Gishiri 

Maggi 

Alayyahu

Zogale 

Kabeji 

Yaji 

Tatatasai 

Attarugu 

Albasa 

Gyada

Wake


*Yanda zamu had'a*


Bayan mun gyara tsaki mu sai mu jika shi a ruwa domin  yai taushi


Mu daura wake a wuta 


Zamu yanka alayyahu mu, mu gyara zogale mu wanke mu aje, mu jajjage tatasai attarugu da albasa mu aje,zamu gyara gyada mu aje


Wake yanuna mun sauke 


Mu d'auko tsakin mu wanke bayan mun tsane, mu juye shi a roba Mai fad'i Musa tai  jajagen  da mukayi a ciki ,sai mu juye alayyahu da zogalen a ciki mu sa gyadar da Gishiri kadan mu jujuyashi, mu samu tukun da zamuyi dambun Musa murfin tunka akasan Sai ruwa akasan kar ya hauro murfin Sai mu juye tsakin Musa layda mu rufe sakin Musa murfin tukunyar  mu rufe Sai a kana wuta a daura, wutan ya zamana Yana ci kadan kadan 


Kabejin mu, yankawa za muyi kanana kanana Sai mu wanke da Gishiri mu aje 


Bayan  mintina 15 mu duba Dambun mu dake wuta a zamu dan ka ruwa kadan a Kasan tukunyar tsakin zamu ta gefe Sai mu tsiyaya ruwa mu maida tsakin yadda yake da sai mu yaiyafamai ruwa ku rufe shi 


Uhm Aunty kiji kamshi kuwa Taf dad'i 


Bayan 18min Sai musake dubawa wai ya muna Aunty dubawa Ramlat tayi ganin ya nuna ta sauke 


Man gyada aka daura yaji albasa 


Kwashe damun mu a roba mu rufe shi da Leda sannan Musa murfi gudin zufa ya komai ya dunkule 


Mai yayi mun sauke 

Raliya ramlat ta zuba mawa a plate ta sa mata kabeji ta zuba Mai tasa yaji Mai ido ta Mika mata Maggi da ruwa mai sanyi raliya naci na santi 


Bayan kwana 4


Sajeedat kwata kwata taki. Magana da zaid a waya, dik yabi ya tada hankalin sa 


Sultan Khalil fa yau ya dawo gun Ramlat bayan sun gaisa "ta shaida Mai ta amince Allah ya zaba masu abin da yafi zama alheri. Ameen Ameen ya amsa sukai exchanging numbers 


Bayan sati uku 


Sabo ba wiya yanzun har Ramlat da sufyan sun saki da juna suna fira sosai 


Kuka rashe rashe gatan saurayi namiji Mai jida kanshi da ga dakar kar zuciya yau shi ya zauna yana kuka a kan mace macen MA yarinya yar shekara sha ba kowa bane  face....


Ku biyoni kojin waye wannan saurayi 


Ina yinku fans 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/14, 10:40 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty farida*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 31


Ba kowa bane face uncle zaid tin bayan tafiyar su ko so d'aya sajeedat bata amsa wayar shi har Ila yau da ya Kasan ce satin su uku basa gari 


Da kyar Na'im ya lallashe shi, wayar shi Na'im ya d'auka 

Ya Kira Ummi bayan sun gaisa "yace aba sajeedat wayar tana amsa "tace uncle ina wuni lafiya lau Baby uncle ya school Alhamdullilah uncle haka su karici fira yaji bata tambaya uncle d'in taba shima ya kyalle ta 



Muneerat fa Sana'a ba Kama hannun yaro yanzun haka ta iya sakan mashin 


Bayan kwana biyu uncle Na'im ya K'ara kiran wayar sajeedat bayan sun gaisa "yace tinda baki tambaye ni ina uncle d'in kiba nasan kina fishi dashi, ba kyasan amsa call d'in shi toh gashi nan ba lafiya dik a kan kin ki Mai magana ni kinga mun Kasan batawa dake cikin kuka tace am sorry uncle Na'im  bazan K'ara ba wayar shi ya kashe 


Ya Kalli zaid ka kwantar da hankalin ka nasan Zata Kira, ai sajeedat na bani *CIWON KAI* kwata kwata nawa take amma ta fiya rigima, rufa bakin shi keda wuya sai gashi ta Kira d'auka yayi cikin kuka tace uncle am so sorry bazan sake ba pls bece da ita komi ba sai da ta tsaida kukan yace shikenan Baby ina Ummi Tana kitchen OK ki kulla da kanki anjima Zan Kira ki OK bye uncle bye Baby 


Na'im "yace kaji dad'i niko ya baby na take oho"


Da daddare uncle zaid ya Kira sajeedat sukai waya sosai 


Bayan wata biyu da kwana hudu


Su uncle sun samu transfer sun dawo a katsina sunyi murna sosai, gida suka nufo  cikin farin ciki 


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️


[6/14, 11:30 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Maman Sadiq*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 32


Cikin farin ciki sukai sallama a falon Ummi ta tare su cikin farin cikin ganin su bayan sunci sun sha suka shaida mata sun dawo gida aiki nan katsina, Masha Allah "cewan Ummi "

Zaid ya raka Na'im sukai sallama ya nufi part d'in shi 


Yana zuwa ya tarda Rayuwar shi na bacci hankali kwance 


Kwan tawa yai ya nufo ta ya jawo yar kayanshi ya rungume bacci yai gaba dashi 


Ya riga ta farkawa kiss d'in goshin tayi kan  ya nufo bakin ta ya tura harshen shi ya Fara kissing d'in ta cikin bacci taji bakon abin da bata sababa ido ta bud'e uncle ta gani rungume da ita d'ago Kai tayi sukai ido biyu 


Cire bakin shi yayi ana ta cikin farin ciki tace uncle sannu da zuwa Yauwa Baby na zo muyi Wanka,bayi suka nufa a can ya Fara romancing d'inta ita dai cikin jin kunya da mamakin abinda uncle d'in take mata tai shiru ta kyaleshi cikin shauki yai mata Wanka ta futa, sai da yai wanka Tsarki yau yaji shi cikin farin cikin da bai taba tsintan kanashi ba 


Uncle Na'im na zuwa Zaria be zarce ko ina ba Sai gidan su Muneerat sallama yai a kofar gidan Inna ta amsa tare da bashi izin shigowa tabarma ta saka masa ya zauna bayan sun gaisa ya dukar da kanshi ya sanar mata watan da ya wuce yana ta xuwa gun Muneerat ya shaida mata yana Santa cikin rashin Sa'a ba suyi maganar ba shi kuma ba anan yake aiki ba mama zaki ce banda da kunya wallah Sam ba haka bane san yarki ya hanani sukuni isowa na kenan daga kun aiki ko gida banje ba na nufo nan tin farko naso na sami mahaifin ta a zuwan da Nayi sai na samu labarin Allah yai masa Rasuwa ina miki gaisuwa mama 


Ni  sawa yayi yace Ni suna na Na'im Abubakar mu 'yan Asalin garin katsina  ne zama ne ya kawo iyayena Zaria a Rimin kwakwa 


Inna tace dik Naji bayanin ka kaje ka huta dana Anjima ka dawo Godiya yai mata ya fita yai Gida cikin farin Ciki





✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/14, 5:34 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty Aisha*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 33


Uncle zaid Daddare Abinci suka ci 


Karfe 8"02pm Na'im a gidan su Muneerat yamai sallama yai Inna ta amsa mai ya shigo bayan sun gaisa takawo  Mai abinci da ruwa, tace nasa amin  bincike Alhamdullilah ba Soja bane aikin ka, 

"yace eh mama"

Tau na baka dama ka nema soyayyar Muneerat d'in nagode sosai mama.muneerat ta turo mashi,muneerat ta gaida shi, ya amsa tare da gaya mata ,shi Santa ke


Uncle zaid  "yace Baby na"


Sajeedat ta amsa Na'am uncle


"Bari na baki labari uncle d'inki na da mata, tin matar shi na shekara 6 aka aura min ita, kina San matar nawa kuwa, shiru tayi bata ce komai ba, d'ago Kanta yayi yaga hawaye na sha tata cikin rud'ewa baby lafiya cikin kuka yanzun fa uncle shikenan wata zata kwace min Kai, bazan dinga ganin kaba, baka sona ma yanzun na Sani ai tini ta dad'a rushewa da kuka 


Cikin tashin hankali yake lallashin ta ki shiru ai baby kece matar, cikin farin ciki ta rungume shi tana murna 


Bacci sukai cikin jin dad'i 


Ramlat soyayyah fa ya kan Kama ba tsakanin ta da sufyan 


Uncle Na'im ya dage sosai gurin kafa gawnatin Sa a gun Muneerat 


Bayan sati biyu uncle Na'im ya shirya komawa katsina 


Yaje sukai sallama da Muneerat da Inna 


Da isan shi gida ya shiga 

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/15, 2:04 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Aunty Sa'adatu*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page34


Wace ce Sajeedat ,wane ne uncle Na'im 


Sajeedat yarinya ce 'yar shekara 13 da watani 


Doguwace beautiful ga natsuwa Fara ce 


'yace ga Alhj sagir Mubarak da fatar sa jamila ita Kacal suka haifa 


Allah y ma iyayen sajeedat Rasuwa tin tana shekara 6 a duniya 


Alhj sagir ne ya Fara Rasuwa sakamakon ciwon sugar, San jamila ta rasu tsakanin su kwana 47 ne 


Alhj sagir kani ne ga mahaifin uncle zaid, Alhj zakari Mubarak 

Uncle zaid tin Yana shekara 19 mahaifin sa ya rasu, ya rage yana Rayuwa da mahaifin sajeedat da Ummi Sa fadila 


Mahaifin sajeedat na fara ciwo a tsaye a tsaye yasa aka daura auren sajeedat da zaid 


Wannnan kenan 


Cigaban labari 


Ramlat Na'am hubby aure nake San muyi soon please 


Shiru tayi kan tace zamuyi magana anjima 


OK ina Godiya Rayuwa ta


Fili suka nema suka siya kan su fara ginin ba dadewa Dan uncle Na'im ya nuna yana San ayi ai ginin ya aure Muneerat d'in shi 


Uncle Na'im da zaid sunje su zaga gari kan su zauna tsara yadda aikin su zai tafi 


Muneerat ina San ki natsu ku fahinci juna keda Na'im, ki dage da addu'a 


"Toh inna"



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/15, 8:28 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to ATk palace group Admins*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 35


Uncle zaid  Sun samu filin har sun bada zane 


Gida suka dawo suka huta Ummi tace kuci abinci mana yarana ,Toh Ummi bari muyi wanka, boys quarters uncle Na'im yayi 


uncle zaid" yace gwauro ni bari naje gun matata tamin Wanka"


Na'im "yace dallah malan jeka basai in Riga ka da na agoncewa ba " Taf Kai wasa kake 


Ramlat ta samu guggo ta gaya mata yanda sukayi da sufiyan


guggo" tace ai ba matsala Zan sanar da kawun ki , sai in yasa rana kin fad'ama sufiyan d'in 

Uncle zaid da shigan shi falo ya Tatar da Baby sa taci ado cikin riga da wando masu kyau da d'aukar hankali da sarsarfa ta Fara takowa cikin yanga ,zuba mata ido kawai yayi dan ba karamin tafiya da ruhin shi tayi ba, hannu ya bud'e mata ta fad'a kirjin shi ya mai da hannu ya rufe ta, Kanta ya Fara shafawa sanu da dawo wa uncle, Yauwa Baby uncle 


Wannan dik cikin huduban da Ummi tai matane a kan kula da miji ne 


Cikin bed room ya nufa da ita ,ruwan wanka ta hala Masa,shiga yayi 



✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/15, 11:16 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Godiya a gare ku*


Maman Iman 

Aunty Fatima 

Maman Zarah 

Jamila Ahmad 

Hadiza Abdullahi 

Salamatu Muhammad 


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 36

 

Guggo ta Kira kawun Ramlat Sunusi ta shaida Mai iyayen saurayin Ramlat nasan su turo maganar Aure


OK! Ba matsala yanzun yaran shi d'an ina ne, sanar mai tayi sunan shi sufiyan Khalil shi d'an Bauchi ne, Address ta bashi, "yace in na Gama bincike Zan sanar miki 


Guggo" tace ba damuwa Allah yasa muji alheri "


Uncle Na'im na shiga Wanka yayi,bayan ya shirya, Kai tsaye gun Ummi ya nufa a can yaci abinci, yama Ummi sallama sai da safe 


Koda uncle zaid ya fito Wanka bayan ya shirya sajeedat ta riga ta jera mai abinci a tire, ya cin abincin sajeedat na mai hira 


Muneerat tayi kewan Na'im ,kun San ance Sabo tirken wawa 


*kashe gari*


Sai karfe 11:06am uncle zaid ya tashi, lokacin sajeedat har ta gyara falo dan Ummi tai kokari koda take yarinya ta hora ta da tsafta, gun Ummi ta nufa dan taya ta had'a breakfast ta tarar harta Gama tasa nasu a tire 


Ummi mu ina kwana, lafiya lau 'yata 


Ummi na har kin kamala aiki inata sauri inzo in tayaki aiki 


Ayyah Bakomi sajeedat kin dai gyara part d'in  naku Koh? 


"Eh ummi har turare nasa "


Allah  ya miki albarka 


Ameen Ummi mu 


Abinci su ta d'auka zuwa part d'in nasu  

Wanka yayi ya karya suka nufi gun Ummi a can ya tadda Na'im, sajeedat ta gaida shi 


Uncle zaid ya gaida Ummi, suka fita tare


*After 2 hours 37min*


Suka dawo gida Sannan.... 

 ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️ ✍️

[6/16, 11:02 AM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to Amina kaka*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

      Page 37


Suna dawo wa abinci suka ci part d'in Ummi uncle Na'im ya kamo hanyan Zaria 


Kawun Ramlat ya bada bincike a kan  sufiyan Khalil 


Muneerat yau ta tashi cikin san zuwa gidan Aunty Nafisa, ta fad'ama Inna, har ta shirya taji sallama Aunty Nafisa ai da gudu ta fito tsakar gidan oyoyo Aunty kinga yanzun nake shirin zuwa gunki sai gashi kinzo, ba komi Muneerat 


Zama sukai akan ta barma, gaisawa sukai da Inna, ruwa da zobo Muneerat ta kawo masu 


Uncle zaid na shiga part d'in sa, ya tarar ba sajeedat a falo ba, bed room ya nufa a can ya tarar da ita ta d'ai d'ai a kan gado, taci ado cikin doguwar riga, k'ari kawa yayi gadon idon ta ya fara shafawa kan ya matsa bakin ta, aka ya zarce da romance cikin bacci ta Fara amsa sakon ni masu tada hankali, ido ta Fara budewa tana rufewa kaman wata yar Maye dan barci yafi k'arfin idanuwan  ta, shi kuma uncle zaid be fasa abinda yay niyah ba, baki ta bud'e uncle Uhm Uhm Baby bacci, toh ki baccin naki, haka ya ta kura ta, ya hana ta bacci a haka ya sami natsuwa, ya d'auke ta ya masu wanka 


Shirya ta yay suka koma bacci 


Dan wake Muneerat ta sako ma Aunty ta da yaran ta 


Da isan Uncle Na'im gida hutawa yay, gidan su Muneerat ya bari sai bayan magariba 


Sufiyan Khalil  na matukar san Ramlat,yana bata kulawa sosai 


Bayan sallah la'asar Aunty Nafisa sukai musu sallama 


Sajeedat na tashi sallah tayi tai shirin zuwa islamiyya 

 ✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

[6/17, 8:32 PM] Ummu Humairah: πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                  πŸ™†‍♀️

             πŸ™†‍♀️πŸ™†‍♀️

                     πŸ™†‍♀️

         CIWON KAI


       writing by

   Ummu Humairah 


SADAUKAR WA GA Hassan ATK, Hussaini ATK and hussaini Abu sameer 


*Special Gift to All Admins na Atk Palace*


 *_Bismillahir rahmanir raheem*

  

*END*πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š


      Page 38


Bude idon uncle zaid yai dai dai da jawo jakan islamiyya sajeedat, Baby uncle Na'am ina zaki haka 


"Uncle islamiyya zani"


OK Sai kin dawo 


Bye πŸ‘‹ 


Ramlat sana'a ya karbu kullin sai customers sunzo gunta 


Karfe 6 sajeedat ta dawo islamiyya 


Bayan sallah magariba uncle Na'im ya, nufi gidan su Muneerat da tarin tsaraba, a can yai isha'i 


Bayan wata 5


Anyi bincike akan sufiyan Khalil , antsai da rana yanzun haka saura wata biyu 


Uncle zaid dai Amarci shi kawai yake sha 



Uncle Na'im yayi kokari sosai gurin gina soyayyah a zuciyar muneerat


Yanzun haka sajeedat na da shigan ciki wata d'aya 


Sati biyu Ramlat bata koyawa kowa sana'ar ta, dan gyaran jiki take sosai 


Yanzun haka uncle Na'im nata ko Karin ganin asa masu rana shida sahibar sa abin kyaunar sa Muneerat 


Inna mahaifiyar muneerat ta shaidawa 'yan uwan ta da dangin mahaifin muneerat Na'im nasan asa ranar aure ,basu jaba sukai bincike aka tsaida wata biyu


Ginin da uncle zaid da uncle Na'im suke an kamal furnitures kawai za a zuba 


Ummi na kula da sajeedat yanda ya kamata 


*Bayan wata daya da sati uku da kwana 4*


Yau ya kama saura kwana uku bikin RAMLAT DA SUFIYAN A can ZAMFARA


haka a can zaria Bikin NA'IM DA MUNEERA saura kwana uku 




Amare ba zama shirya shirye ake ba kama hannun yaro 


Taban garan angwaye ba zama


Sajeedat sun koma sabon gidan su,sunbar ummi ita d'aya sai masu aiku


Komai aka sama lokaci sai yazo 


*ASABAR RANAR MURNA*


A yau an daura Auren *RAMLAT DA SUFIYAN*


Haka zalika an daura auren *NA'IM da MUNEERAT*


Taro yay taro 


Muneerat an dauke ta sai gidan ta a can garin katsina ,tayi kuka tayi kuka na rabuwa da innar ta 



Ramlat dai tana nan a zamfaran ta


Angwaye sun sha amarci yanda ya kamata 


Amarare basu da aiki sai tsafta biyayyah ga mazajen su,ga dadan girki masu dad'i 


*BAYAN SHEKARA SHIDA*


Haihuwar sajeedat Biyu yanzun haka tana da cikin na uku,bashir da Safara'u


Ramlat haihuwar ta biyu itama ,farida da salis


Muneerat yarta daya Hauwa yanzun haka tana da tsohun ciki yau ko gobe


Alhamdulillah!  Alhamdulillah!!

Alhamdulillah!!!  


Dika dika anan na kawo k'arken labadin *CIWON KAI*


Abin da muka fala dai dai Alaya bamu lada aiki dashi


Allah ya yafema kura kuran mu .Ameen 


Sai kun jini a saban littafina mai suna


*RA'AYIN SO*


Taku har kullin Ummu  Humaira


Godiya ga reku 

Admins na AKT PALACE,Allah ya bar zumunci

 

Ina dinbin godiya gare ku fans Allah ya bar zumnci

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya


Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,


Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490


A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, 


Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu


Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC 


Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku



This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including  your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services 


Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us


Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it


Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC

those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT


✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

0 Response to "CIWON KAI Hausa Novel"

Post a Comment