-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

BAKAR RANA Hausa Novel

BAKAR RANA Hausa Novel

 *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)




๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣

NOTE:-

 _WANNAN LITTAFIN HAKKIN MALLAKATA NE,,XANCENA D'AYANE BANYI SHI DAN CIN ZARAFI GA KOWA BA SAI DAN KYAUTATA ALAQA。WANNAN LITTAFI TUKUICI NE GA D'UMBIN MASOYA WANDA SUKA NUNA DAMUWARSU AKAN TAWA QADDARA。NA SHAIDA WANDA KEDA DUBUN MASOYA DUNIYA SHIKEFA MAGANIN QUNCI MUTANEN MEDIA ASMEENAT TA GODE_



 *BISMILLAHIR RAHAMANI RAHIM*


zafin rana ake kod'awa mai wuyar fassara da misali!!! wanda har takai ta kawo mutane basa iya gudanar da harkokin su na yau da kullum,,, har sai sanyin la'asar ya keto.  hakan ma ranar yau ta kasance,,,sanyin la'asar yaketo laqwasss! bishiyoyi sunfara kad'awa, mutane sunfara sakewa, masu zama qasan bishiyoyi sun baje suna firar duniya,,kuma labarin su na yau yaraja'a ne akan yaushe rabo da zafi irrin wannan,? wasu nafad'a anyi kwatankwacin zafin a saudiya wanda yayi sanadiyar mutuwar biliyoyin rayyukka, haqiqa ko anan nigeria da ana lissafawa da tabbas rayukan zasuyi muni, duk da ma anayabawa qoqarin gwamnatin tarayya! da najaha, da qungiyar,likitoci ta duniya! da masu haqqi Akan harkokin lafiya akan yadda suke wayar da kai da temakon gaggawa idan buqatar hakan tataso,,,, amma a gefen munauwar ba haka abun yakeba, baida tabbacin wane yanayine ake ciki,,,domin mahaifin sa yayomasa gayyar baqin ciki alokacin da yake,tsaka da farinciki arayuwarsa,,,,lokacin da yakamata ace ya mori quruciyasa lokacin akayi ginin baqinciki azuciyarsa, bayajin komai sai d'aci,,,,,, yau RANACE MAFI BAQI DA MUNI GARESA lokacin dayaxo isar dasaqon xuciyarsa, alokacin qaddararsa tasashi kuka, abunda bayazato bare tsammani,,,,,yau duk miskilanci da gaye da rashin yadda sun qaura aduniyar sa. ba abunda yake xariya da birgima a duniyar zuciyar sa se kalaman Abbah...qasan tyels yake reto ya kulle d'akin baya motsin kirki domin rikicin dake rayuwarsa yagirmi tunaninsa...a wanan yanayin Ahamad yashigo yafirgita ganin munauwar  akan tyels yana birgima, cikin sanyi da rawar murya yace Munnauwar Meke faruwa? idanunsa dake lumshe yabud'e jin muryar Ahamad,,, sunyi kad'uwa mai fixgar hankali, domin zaka iya rantsuwa idan qwalla tabaro idanuwansa to tabbas jinine''' hannu ya miqowa Ahamad alamar yad'agoshi" haka kuwa akayi'' Cikin murya  maifeshin xafi yace ahamad Abba nason zalintar rayuwata, yanason cutar dani Ahamad,hum,  hum,,, Amma wata kila besan aibuna bane, shiyasa yake gani idan yabani umurni ya cimma burinsa!! rabani da khairat ahamad tamakar zare rainane alhalin akwai rayuwa tare dani''' munauwar kayimun bayani yadda zanfahimta bangane rabaka da khairat ba? bazaka ganeba Ahamad! bazakagane ba! domin wannan abun kunyane gareni ace na Auri y'ar cikina!!! kuma ko y'ar cikinnawa y'ar qauye! kuma ko y'ar qauye bagidajiya',,,kuma ko bagidjiya y'ar matsiyata, hum!Ahamad wlh  koda mafarkine yaxiyarci qwaqwalwata zan auri y'ar qauye xan ajiyeshi "A" gefen ibliz ,,,,d'ifffff fahimtar ahamad ta d'auke tunanisa ya jagule, yakasa me zaice da munauwar dan kwantar masa hankali,cox sarai yagano yarinyar da ake neman laqabawa munauwar,,,,,, kuma muddin itace tunanin sa kebashi,,, zab'in da abbah yayiwa munauwar azahirin gaskiya ya cuceshi,,duk wannan thinking yayi shine adaqiqun da bazasu gaza biyar ba,, yasaki gwaron numfashi tare da lasa baki yace munauwar bakada jah domin hukuncin iyay......NO Ahamad, hum NO...Wlh koda ba itace abba ke nufiba zanyi jayyayya dashi a wannan karon domin sauran matan dukkkk na d'auke su tarkace,, khairat kawai nake gani na amunce ma raina cewa maccece!!!!baxan dakatar dakai yanxu ba munauwar saidai take my advice... kabi abun asannu because I Know abba bayacewa iyi,, yasake cewa a'a!!!! wani malalacin kallo munauwar ya aikoma Ahamad tare da cewa a wannan karon zaice iyi yace a'a Ahamad domin baxanyi biyayya ga auren bagidajiya ba....koda kuwa zan qarar da y'ay'ana atiti, daqarfi Ahamad yad'aga hannu tare da cewa listen...munauwar idan kaya yab'ata be kamata hankali ya b'ata ba...! murmushi yayi wanda yafi kuka ciwoo tareda tsare Ahamad da ido na wasu secound sannan wata zazzafar qwallah ta malalo Agefen idaniyar sa ta hagu,,,cikin muryar kuka da tausayi yace you are right Ahamad!!! Kafad'i Abunda ranka yaso... fad'a domin dafin ciwon na zaunene azuciyar munauwar bata ahamad ba!! you misunderstand,,,munauwar sam ba son zuciyata nafad'a ba! kawai Inaso kabi "Ahankali duk son dazakayiwa wani baikai darajar iyaye ba, sune zasu soka koyaya kazamo""" bazasu tab'a juyama baya ba,,, zasu kyautatama koda kai ba mai godewa bane,,, shiyasa nace kabi assanu kasa Allah shi zai jib'anci Al'amarinka ni ko kai bamu isa goge abunda allah yazanaba...bai jira me zaifito harshen munauwar ba yafice karaf sukayi karo da Amma arikice tace ahamad yayi magana ko har yanxu?...... muryarsa ba dad'in magana yace amma kisa baki abba yajanye ra'ayinsa wannan hukuncin yayi tsauri dayawa.....cikin kaushi tace Ahamad ku kwantar da hankalinku,,,but wlh idan har zuciyata na harba jini dai dai bazan amunce da wannan gurguwar shawara tashi ba domin zancen banxane yakeyi.......

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣

 _gaisuwa mai tarin yawa nake aikowa ga masoyana aduk inda suke afad'in duniya sannan ina maku barkar sabuwar shekara ta gilgorial kalanda hijirar annabi isa alahi salam!iiii,,,, ina roqon allah yabamu tarin alkhaira da nasarorin rayuwa yatsare,muda hassada da hangen nasama damu yasake sanyawa munadaga cikin sallihan bayi_


idan har zuciyata na harba jini dai,dai bazan amunce da wannan gurguwar shawara tashiba !domin zancen banxa yakeyi……cikin taushi da ladabi Ahamad yace ni zankoma Ammah,,,,,, allah ka daidaita mana komai cikin nasara yatafi,,,haka wunin yau yakasance baqiqirin kamar dagaske mutuwa akayi..... har sale sulin dare yakama, saidai abba ba abunda yadameshi,, yad'auki fushinsu amatsayin shirme..bayan wayewar gari ammah batashiga sashensa ba shikuma bai nemetaba! tasalima harkar takardunsa ke gabansa,,,cike da cin magani ammah tashigo d'akin,,,kallo d'aya zaka mata kasan tana buqatar bacci abunka da wanda yasaba da hutu,,har taxo ta zauna gafen gadon dayake zaune,,saboda jarumta irrin ta mazan jiya bai masan tana zaune gurinba,,,ammah qiris take jira tafashe ruwan maganganun da suka dameta, da takamasa birki akan qudurinsa na aurawa d'anta mitsitsiyar yarinya, kuma wadda tabautu da aikin qauye,,,,tare da d'aukar alwashin sai bayan ranta zata had'a zuri'a da yarinyar dataxo "A" baqin littafi,,,,,, wannan tunanin a zuciyarta kawai suke reto,,batare da arzikin fita sarariba,,,jin yayi banxa da itah tace Abban munauwar!! ataqaice,, kallonta yayi tare dacewa yaya dai,,,? cike da,jin kai, da hauka irrin ta mata tace A gaskiya bana goyon bayan shawararka, domin maganar gaskiya kana neman zalintar yaron nan.... cikin tsawa yace kitsaya matsayinki,,kar kishigo hurumin da banakiba, kuma zaqewar kina nema tayi yawa bugu daqari ina mai maki Albishiri abunda zaitada auren munauwar da jaleelah gawata ko ta munauwar,,, but muddin muna samun ni'imar numfashi, muna fitarwa kisanya aure sai inqaddara ta rusa auren..murmushi tayi tare da cewa idan kuwa hakane kayi kuskure,,, domin wlh bazanbari a cutar dashi ba, koda kuwa shine silar Ajalina Abban munauwar!! amma qiri qiri zakabi san xuciyarka ga wadda yaro keso ace a'a,,,kuma saboda rashin adalci,, ga matanan da suka mallaki Asalin kyau, y'an boko, y'ay'an masu dashi karasa matar aura masa se wadda taxo Abaqin littafi, kai ko kunya bakaji ganin duk maitashen kud'i da martaba biro auren qwarya tabi qwarya yake ma y'ay'an sa amma,,,,??? tass! tass! tass Abbah ya tsaida kalmar da taso fita sarari tare da cewa ni bazanyi auren qwarya tabi qwaryar ba,,auren qwarya tagari shine zab'ina ga d'ana kuma,kisani maganar tada auren nan tamkar da tsewar igiyoyin aurenki ne........ki kiyayeni fuuuu yajah riga, yafita…… cike da jin haushi da takaicin Abban munauwar, tace muxuba mugani? amma wlh se bayan raina...tare da baro d'akin itama,,,, kai tsaye tayi d'akin munauwar dirsha yake zaune kansa cikin qafafunsa wanda tasha jinin jikinta haka ya kwana,,,cikin kad'uwa da jimami tadafa kafad'arsa tare da kiran sunasa munauwar A silale!! d'agowa,,,yayi idonsa cike da qishin bacci,, cikin rawar murya da sarqewa yace amma be kamata narayu ba,,,be kamata nakai yau ina numfashiba hum amma,,,bai kamata qaddarata tabiyo min wannan hanyar ba,,, yaqarashe maganar cikin rishin kuka…… kallonsa tayi na daqiqu tare da cewa munauwar bazan tab'a bari ka auri wadda yake iqirariba,, zab'inka shine nawa, kasanya aranka ina tare dakai..... hannun ta yariqo duka biyu tare da cewa amma ki kai kukan ki ga Allah ya mallaka min khairat domin itace zab'in ruhina, baxan iya rayuwa babu khairat ba amma, itace bugun numfashina,,,hannu takai tare da shafa sumar kansa kamar qaramin yaro tace auren ka da khairat bagudu ba, jah da baya, sannan ta jawo hannun sa tamkar yaron da aka raba da nono jiya,  batazame,ko,ina dashiba se wani qasaitaccen band'aki dayagama tsaruwa da kyau,,,sannan tace kayi wanka ka futo ina jiranka kaji yarona tana masa lallausan murmushi,,,,,, haka kuwa akayi befi mintuna goma ba yafito da jalabiya fuskarsa har tasoma zurmawa! sannan ta dubeshi tare da sakar masa murmushi mai sirri,,tace zo kasha ruwa kaje ka gana da khairat d'inka,,, domin nasani tana da buqatar jin labarinka,,,,,bai musaba yazooo gaf da ita yaxauna tare da murd'a wuyansa ixuwa kafad'arta yajawo hannunta yace amma kinji abunda zuciyata kecewa? lumshe idonta tayi domin rad'ad'in zafin so sha'aninsa yafi gaban ananata' sannan tace nasani munauwar bugun numfashin ka khairat yake fad'a.... afili yace amma dayawa nake son khairat fah,,,,,,hum nasani kuma zaka mallaka tare da kafa pure milk abakinsa,, ba laifi yasha dukda bawani d'and'ano saidan hana kukan hanji...bayan shud'war mintuna biyar da sukayi shiru ya miqe tare da cewa amma xanje naga dharkan kiyimin fatan nasara,,,,cike da sakin fuska tace je kanatare da addu'a ta munauwar...haka yatafi cike da jin qarfin jikinsa se yake gani kamar ma anbashi khairat d'od'ar ya miqe titin da zaisadaka da Junaidu Road.....wani katafaren hotel yanufa mai d'auke da kalomi manya manya da zaisaka gano sunan da wuri tare da qyallah haske A Inda maxaunin kalmomin yabayyana GIGINYA HOTEL....Hotel ne na Alfarma da morar rayuwa d'iyan manya masu fad'a aji ke da ikon shigar sa,,,,bai wani b'ata lokaciba ya tura hancin motarsa ciki, qirar B/W! bayan parking da yayi seda ya b'ata mintuna 5-6 sannan yafito..... kallonsa yakai ga inda yake muradin kallo kuma Abunda yake tsammani hangowa shi ya hango... cikin z

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣

 _Ina qara gaisuwar ta'axiya ga iyalan gidan alh.tumaki mahaifin d'ai daga y'ar u'wa abokiyar aiki haleematu sadeeya rasuwa,, tare da roqon allah mad'aukain sarki yasanya can tafiye masa nanan AMEEN._


Abunda yake tsammanin hangowa shi yahango……cikin zaquwa yanufi hall d'in da idonsa sukayi tozali da abunda yake muradin gani.macce d'ayace jal zaune akatafaren hall d'in,, cikin shiga kalar ta mutanen turai,  rigace fara soul wadda ba'abuqatar sama brexiya kasancewar dirin nonuwan da shape sunfi amsar rigar bada brexiya ba,,takalmen qafarta fari se kanta da yasha gyra gwanin kyau da tsari,,,, barasa mai kyau da tsada ce da wanke qoda "A" gabnta. bata zuba a dugon cup d'in dake gabanta ba, Also yanayin zaman darashin sakin fuskarta zai tabbatar ma tana da damuwa...!! ahankali yadinga takawa bai zame ko inah ba se inda matshiyar budurwar ke zaune cikin wata d'arsashiyar murya yace Dharkan!firgigit ta juyo idonta cike da qwallah! cikin muryar shagwab'a da sigar kissa tace my really what is wrong? jiya dayau layukan ka off……qwafa yayi da ido tare da jawota jikinsa sannan yasama musu gurin zama yana shafa sumar kanta yace Dharkan',,,,,,,, d'agowa tayi idonta kamar ba bud'e ba tace my really meyasa kayi nesa dani? bayan kasani saboda kai kawai nake zama nigeria,,,,shiru yayi nawasu lokuta baice komai ba,,,,,tashi tayi zaune tare da jan hannusa sukayi ciki,,,bayan sun shiga mazauni tayiwa kanta a qirjinsa,,,sannna ta lulbo yatsansa ta kafe shi da idonta masu narka da zuciyar munauwar ya manta da komai,,cikin sigar murya mai cike da karaya tace my really waya tab'a mun kai jikina nabani ba lafiya... gwaron numfashi yasaki tare da cewa qaddara Dharkan,,,,,qaddara my really? eh ita! wannan wace irrin qaddara ce haka da harza tayi sanadiyar zubda qwallar muradin raina?,,,,,tana tura harshenta akan qwayar idaniyarsa dan ganin ta tsaida malalar Ruwan dake mararin fitowa duk da cewa ana riritasu dan ganin basu baro lacirimal gland ba,,,,sannan tace can qasa maqoshinta my really stop cry pls!! bazan juraba ta qarashe cikin kuka. shafa idanuwanta yayi tareda magana cikin rishin kuka,,,,, jiya takasance *BAQAR RANA* da tajiyar da kunnuwana mummunan labarin da beyemun hallaciba,, kasancewar numfashina bai daina bugawa alokacin da saqon ke isa ga qwaqwalwata,,ranace da duk tazagayo wajibina ne nazubda hawaye!! domin zunubanta sunyi muni a tarihin rayuwata...! itace ranar da komai girman alkhairi yashigo mun baxan wunin mai farinciki ba....,,,, da kyar tace wannnan wane irrin labarine haka ,,,,da yajera tarin tsana da neman tarwatsewar tunaninka my really? kallonta yayi tare da cewa wai Aure xa'amun kuma ba dake ba khairat!!! dass! dass! dass!! xuciyar khairat ta buga ajere haqoran ta har had'uwa sukeyi dakyar tace my really dai,dai jijiyoyin dake aiko saqo suka aiko min?. cikin rashin kuzari yace nafiki jin maganar Dharkan. saidai batada mazauni agurbin zuciyata, domin nariga da namutu daniyar bautawa khairat,,,kallon sa tayi idonta jagaffff da qwallah tace my really kaine rayuwta, but bansan meyasa Qaddara zata bijiro da wannan maganar ba, kai naga baqaramin yarobane ka san meyadace dakai, domin ba namiji ba, ko macce ganganci ne ace annema mata miji.....Dharkan kiyi shiru jikina nabani kece u'war y'ay'na, kuma baxanyi dogon jikiri ba watannan mai shigewa shagalin auren mu zaifara. Duk da yanayi da take baihanata murmushi ba,,, martani yamaida tare da cewa yajikin naki? rikicin dake rayuwata ne yahana naji lafiyar jikin naki BAQAR RANAR Jiya,,,,,, cike da jan aji da shasheqar kuka tace naji sauqi,,, lumsa ido yayi tare da jawota jikinsa yarad'a akuunenta meye labari?? saida tawani marmara ido tace kaine labarina"" amma kuma,,,,,,,menene fad'a mun kinji... yau zuciyata cike take da tsoro! tsare ta yayi da ido tareda  cewa don't worry Dharkan ba'abunda zai rabani dake domin kece duniyata ke kad'ai zuciyata tabawa soyyayar gaskiya,,,,murmushi tasaki mai sauti tace I LOVE YOU. kiss yabama gefen nonota da yawani murjewa cikin riga kamar danshi aka bugata. a fili taski wata y'ar tsuwa mai nuna Alamar jin dad'i,,, tare da cewa Ashagwab'e d'auke hannunka bana so? meyasa? yarad'a mata,, marata ke alamar ciwo! oh, kekam kamar mai sabon ciki kullum ciwoooo!! xumb'uro baki tayi tace hum sai inkai kamun cikin!! lah la, lah rufa mun asiri yaushe ma nadawo nigeria? to wakeda penis d'in yimun ciki bayankai,,,cike da so yace babu,,,,haka suka kasance cike da farantawa juna rai....har lokacin fitarsu hotel d'in yayi,,kowa yanufi gida cike da zaquwa da muradin zamansu tare...kan su isa bari muji wacece khairat ataqaice!!!? khairat Y'ace ga Alh. Sanusi d'an boko! mutum ne dayasan darajar biro da girmamashi, rayuwar turai  da boko ita yazab'awa kansa,, shiyasa yayiwa kansa tsarin haihuwa d'aya jal,,,,,tunda aka haifi khairat yaje yayi vasectomy wanda atarihi ba afiye samun Namiji biyar da yayita from 1961 to yanxu ba,, but shi saboda son duniya da rashin yadda da tsufa yayi,,,,,shiyasa yabama khairat y'ancinta abunda taso mai kyau ne ko akasinsa shi zatayi, sam batasan wahalar duniya ba,, batasan kwab'a ko hantara ba, Abud'aya tasani shine duk abunda tagadama shine takeyi,,,,khairat kenan ataqaice...bayan isar mumauwar gida qwaqwalwarsa ta hargitse da fitina sakamakon toxali da idonsa sukayi........



COMMENT'S๐Ÿ’ฏ

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣

 _Zainab Idree(makawa)ina qara baki haquri akan abunda yafaru jiya duk dacewa naso tsaida zance but allah beso ba kiyi haquri kuma naji dad'in hangen nesanki da yadda ki ka fahimce ni kaitsaye ngd_๐ŸŒน


qwaqwalwarsa ta hargitse da fitina sakamakon tozali da idonsa sukay...! da kayan Abunci kala kala· wanda bako shakka tafiyar Abba ta zuwa ASAKO baijanye ba! cikin daqiqu yaji komai yadawo sabo sumul~ tamkar ma yanxu kalaman abbah ke amo akunnensa· A daddafe yashiga d'akinsa, ya zube kan katifa tare da sakin rishin kuka,,, jin kuka baimatar dashi baqinciki ko rage zugin da ke tafasa A zuciyarsa,, yasa shi bud'a powder cocain yana shaqawa tare da shan barasa A haukace,,,dan ganin ya rage quncin da keneman rabashi da Allah...haka dare mai mugun tsayi yafara shigewa,, wanda yakasance tsakanin bacci da farkawa ga munauwar,,, tun asubbah yafarka saidai kashhh! baya mai murna kasancewar sa me shaqar numfashi……kuma tabbas yau da besan muhimmacin sallah ba da ba abunda zaisa yasallaci Assubah,, but duk da haka baifita wajen massalaci ba ad'akin yagabatar da ita gaggauce,,,,Abba beyi mamakin rashin ganin munauwar masallaci ba dan yasan rikicin da akeyk, amma yana da yaqinin yasallaci assubah cox mutum ne mai son Addini, bai bari gumakan zamani sukayi tasiri akanshi ba,,,,dan yau dayawa masu kud'i sun manta Allah,,, bazaka tabbatar da hakanba se kaziyarci masallacin Assuba..kaxiyarci inda ake hada hadar kud'i kagane cewa da gaske kud'i ana bauta masu! ba mazan ba bamatan ba,,,yau aure yakoma na naira,,,kud'i sunfi mutunci girma ga rayuwar d'an adam awanan zamanin in kanadasu ko u'warka batada'ga ma yatsa,,,,da wannan qaramin tunanin yafitooo yashiga gidansa tsittt! da yake mutum ne dayasan haqqin d'an adam da sanin darajar aure,, bai bin kan qyalar da matarsa ke masa ba,,,kansa tsaye yatosa kansa d'akin tare da cewa amman munauwar ni zantafi,,,,wani kallo ta watsa mai tare da cewa ALLAH ya wargaza mummunan nufinka akan d'anah.... baibi kanta ba yaqara jaddada ma kansa wannan itace ranar haqurin da kowanne ango da amarya Ake jaddada masu suyi da juna,,,,a fili kuma yace sai nadawoooo! sam bahaka taso yafito bakinsa ba, but duk da haka tabishi da fad'ar ta Allah bataka ba· cike da saqar Abubuwa aransa yafito kabiru da hanxari yace ranka shi dad'e bissimillah tare da bud'a murfin mota. bayan yayi Addu'a yashiga,, kabiru yarufe suka tafi。 titi suka hau d'od'ar da zummar barin birnin shehu zuwa Zamfara· bayan wani dogon Zama da suka shafe suna tafiya batare da tsayawa ko inaba sun Iso ASAKO lafiya! se dai fuskar shi ta canxa ganin har yanxu bawani sauyi, a fili ya furta ko yaushe ne talakka zaiji dad'i aqasar nan? kana yayi shiru,,,yana zurawa garin idonsa, ya firgita da suka shiga tsagwaron qauyen, da yaga yanda mata suka kewaye rijiya suna d'ebo ruwa, wasu sun d'ebo suna kantafiya! ko waccen su takalmen leda ne a qafarta,,,wasu kuma dandazo na gefe suna surfe da manyan tab'are· da Abubuwan Al'ajabi tab aransa har ya isa garkar mlm sale...anan kuma yaqara shayar da kansa mamaki ganin yadda al'ummah sukayi dandazo suna kallon mota, yab'ata mintuna daga bisani yafito cike da jimamin Rayuwa,, ganin cewa ba wanda yafi wani gurin Allah se wanda yafi tsoron sa,,amma cikin adalcinsa kowa da yadda aka tsara zai zauna A gidan duniya,,,yana fitowa sowar mutane ta kaure ana kirari shiko yana baxamusu naira!kuma domin Allah yake bayarwa badan kirari ba. mlm sale da hanxari yafito da yaga Amininsa DIKKO har qwallar farinciki yasako,,,Abban munauwar bai dubi shigar sale da irrin wata shu'umar daud'a da wani tattarewa da kayan sukayiba hannu ya ware suka rungume juna irrin na yaushe rabo. sannan sukayi ciki annan suka fara fira kamar yadda suka saba in sunhad'e……sale yarasa me zebawa abban munauwar domin ba komai gidan se fura da har tafara y'ay'an tsami,,can kuma yace bansan zakazo ba da nasa jalee tamuku daka mai tsamice kad'ai a gidan,,,,murmushi yayi tare da cewa bakomai d'auko mun nasha ai gidanmu nazoooo!! haka ya miqe tangal tangal kamar iska zata ture shi yafad'i saboda tsabar taulauci da wahalar qauye! yayi cikin wata bukka da aka zagaye da kara……tunda ya miqe abban munauwar ke jajantawa zuciyarsa dubi sale kamar wanda ya shekara sittin inda yaqara tirr da neman tsari ga talauci,,yana haka sega sale yafito da qwaryar fura a hannunsa, zuciyarsa cike da d'ar akan wannnan walaqanci yabama mutum mai daraja wannan furar, sai dai ga mamakin sale tas Abban munauwar yashanye,,sannan suka gaisa yaqara yiwa sale ta'aziyar matartsa da tambayar ina jaleelah? karb'a gaisuwar yayi tare da cewa jalee na daji amma da anyi sallar azahar zata dawo...gwaron numfashi yasaki tare da cewa kardai bata zuwa makaranata sale,,,,? ah, tana zuwa kasan mu se andawo daji ake shiga boko da dare ayi arbi! dariya yayi tare da cewa madallah,,,haka suka kasance daga bisani yamiqa qoqon bararsa ga mlm sale akan ya aura ma d'ansa munauwar jalee...mlm sale seda ya soke kai cikin zuciyar sa yace tab ana dara ga dare yayi....domin yazo da Abunda baisan zaifaru ba! dan da yasan hakan bazaice da dauda yaturo magabata ba....... A fili kuma yace jibi ne zanbada auren jalee amma ko gaba da gabanta inshine alkhairi allah yasanya ayi damu,,cikin zaquwa yace Ameen nagode da karamci sale, ina roqon Allah yabar zumuncin mu...suna haka sega jalee kara masu tarin yawa bisa kanta se famar haki take, ba takalme a qafarta zani daban, riga daban, an sha Adon kwalli da janbaki ba ko Alamar kwantawar nono a qirjinta...salllama tayi cikin muryar su ta y'an 14 sannan ta Ajiye karan tare da gaishe su cikin d'aa da kamun kai.....sannan ta miqe kud'i yazaro yabata amma fafur taqi amsa dole yabawa mlm· sale yace abata。 haka dai har abban munauwar yakoma‘’ bayan magarib sale yakirata dan shaida mata,,  gaban se rasss yake ganin yadda jalee ta shaqu da dauda·…… ko yazata d'au zancen?



๐Ÿ’ฏ

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀5⃣

yadda jalee ta shaqu da dauda yazata d'au zancen? saida yayi gyaran murya wanda haryasa jalee cewa sannu papa!! ya karb'a da yauwa jalee,,,, dama ina son kiyimun Alfarma ki auri d'ana d'an Aminina da banida tamkarshi Aduniya,wanda nayi imani in yabuqaci raina zanciro nabashi kafun qyaftawar ido da rufewarsu,,,, nadad'e da son Dikko yanemi Alfarmata, amma beyiba! se a wannan karon! duk kunya da kawar da kai irrin ta ba fullacen qauye, be hana jalee cewa papa dauda fah? shiru yayi mai cike da nazari· sannan yace karkidamu zanmasa bayani da kaina, A firgice tace A'ah papa!! kayi haquri ni baxan iya rayuwa ba dauda ba, shine na sallamama rayuwata ga baki d'aya,,,,,wasu zaratan hawaye suka kub'uce ma sale,, cikin muryar kuka yace shikenan jalee ki auri wanda kikeso! amma bantab'a tsammanin zab'inki yafinawa ba?, sam namanta da zakibani kunya,, da banyanke hukuncin cewa nabaki munauwar ba! jalee ki auri dauda sai dai Alfarma d'aya kibari har bayan raina... rasss! rasss! rassss gaban jalee ke bugawa jikinta har b'ari yake ta durqusa tana sharar masa hawaye,,,, Akunnuwanta kalaman hajjo mahaifiyarta ne ke kurma ihuuuu tamkar yanxu take yinsu,,,jalee bakida kowa se papanki, karkiyi abunda zaisashi kuka, dukkk rintsin rayuwa kikasance mai kyautawa gareshi, yanxu da biyayyata da tashi duk shi xakiyiwa,,,,A fili kuma cikin rishin kuka take cewa papa kayi shiru,, baxan so nakasance mai sab'a ma umurninka ba, zan Auri wanda kakeso na Aura papa!!! murmushi yayi tare da cewa ngd jalee da biyayyar ki gareni allah ka amunce Rayuwa tazamo kuyangar farinciki agareki yana neman share ruwan hawayen dake wanke fuskarta……ganin basuda niyar tsayawa ne yace jalee ki tsaida kukanki mana,, da kyar ta d'ago tace dan Allah papa, karka tsaida zubar hawayena yanxu, dama wasu darairai masu zuwa nan gaba,,zaiyi magana ta katseshi da cewa ka amunce da buqatata banaso narayu ina mai tsallake umurnin ka papana!! tausayin jalee ya kamashi sosai ya sadda kai qasa tare da cewa shikenan jalee je Allah kayimiki Albarka. tunda tasamu shiga d'akin tasaki wani axababben kuka tare da sa tsummah ta toshe bakinta dan kar papa yajiyo sautin kukan ta,,,,haka har magriba ta doso jalee batada labari gashi yau ta kasance ranar farinciki ga mutanen qauyen,, coxxx ko wacce ranar lahadi bayan anci kasuwa antashi sukan had'a dandalin masoya kowa yayi kirari da watsin kud'i ga A bun begentashi,,,,dandali yacika da y'anmata ansha Ado kalar na mutan karkara,,sai dai dauda gani yake kamar ba wanda yaxooo saboda tauraruwar shi bata riga ta faso ba,,,,hakan yake fita yana zagaya filin tare da sakin habaicin haryanxu ba macce adandalin har aka kusa tashi ba jalee, da azamarsa yafice baizame ko inaba se garkar su jalee!habun gidan mlm shehu yasama tare da damqa masa naira biyar yakira masa jalee...ba b'ata lokaci yafito tare da cewa ga tanan xuwa...idanunta duk da darene zaka tabbatar Apolo yakamata saboda jah da kumbur,,i while bashibane Azabar kukan da yakasa tsayuwa ne "A" idonta Adaddafe ta qaraso gurin da suke fira da hasken ranta,,,,yau ba sallamah ta isa gareshi tare da sadda kai qasa,,,,cike da nuna damuwa yace jalee bakida lafiya ne? kai ta girgiza Alamar a'a! jalee to me kefaruwa ne haka? cikin disassar murya tace da farko zanso kayi imani da qaddara dauda...qaddara nayi imani da itah jalee mai kyau da kuma akasinta. duk wadda taxo mun godiyar Allah nakeyi domin idan nayi kuka akan qaddarata na tabbatar itama kuka zatayi dani jalee!! Idonta ta d'ago ta had'a dana dauda A Firgici yace Innalillahi wa innah ilahim rajiu'n me yasamu idonki jalee? maidasu tayi qasa tace Anrabani dakai dauda, hum anyanke alaqata dakai, an haramta min mallakarka dauda,,,,cikin tsawa da kaurin murya tare da gangarowar qwallah mai ratar tsayi yace ya isa haka jalee,,, domin inada yaqinin ko qaddara bazata yimun wannan gangancin ba bare d'an Adam..........




ADO DA KWALLIYA GODIYA TA MUSAMMAN DA COMMENTS INKU DUK DA CEWA YANAXU LABARIN ZAI FARA๐Ÿ–Š

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀6⃣

 _uhum uhum eham SAMARIN SHAHO tun yau na had'a kayana dan Abun yaxo da qafiya, musamman azamanin nan samarin shaho kawai kema mata reto azuciya ina tare da ke besty๐Ÿฅ‚_


GODIYA MAI QIMA GA

MAMAN NANA

UMMU HAYDAR

KUNA DABAN NE AZUCIYATA INA TARE DAKU๐Ÿ’ฏ๐ŸŒน


tare da gangarowar qwallah mai ratar tsayi yace ya isa haka jalee,,,ya isah!! domin inada yaqinin ko qaddara baza tyimun wannan gangancin ba, bare d'an Adam........d'agowa tayi tare da cewa kar ka zauce kashiga hurumin Allah sbd,,,imin shiru jalee!, rabani dake yafi rabani da duniya zafi,,,bazan tab'a bawa wani d'a NAMIJI dama yashigo gonata ba, muddin Ina shaqar iskar ubangijina,, abu d'aya nakeson ji wanene kika ba lasisin da har zaizo yace yana son ki,,,,,?cikin kuka tace nima bansan shi ba dauda! qaraya kikeyi jalee! idan bakisan shiba tayaya kikasan za'a aura makishi? jalee kar kimaidani bagidaje dan kinga na haukace cikin qaunarki,,,,,cikin kuka ta durqusa tare da cewa dauda baxan ma qaryaba,,gaskiya nake gayamaka,,bansan waye shi ba? nadai san waye mahaifin shi! to waye shi? cikin sarqewar muraya tace baba Dikko,,,,,durqusuwa yayi yana makahon kuka numfashin su najiyo na juna yace kuma kin amunce jalee? sai dai ta d'an zura idon shi anata tace bani da zab'i da yawuce amuncewa amma kuma nasani zuciyata na tare da dauda, bagaskiya bane jalee? to meyasa kake qoqarin qaryatani dauda,,,,? ko dan kaga zuciyata ta wahaltu da sonka? a'a jalee sai dai dan na yaudarin kaina da koyawa zuciyata sonki wanda nakeji u'wa ko u'ba bazanji kiransuba,, alokacin da bakunan su ke kuskuren rabani dake!!  dauda hakan yana nufin bakayarda da son da nakema ba? tayaya zan yarda? idan har sona kike ba kya iya rayuwa sedani ga shawara? asanyaye tace inajinka dauda...kan zancen yagirma mu tsere can wata duniyar muyi aure da bawa soyayyar mu y'anci...kuka da idonta da bakinta atare suka bud'e tace kasan kuwa me kakecewa dauda? eh! nasani,,,,bashawara bace dauda,,,! saboda burin rayuwar mu musadukar da iyayenmu? mu manta hallacin su? tabbas wannan zancen ya tabbatar mun kin yaudareni jalee tunda harkinaji zaki iya rayuwa ba dauda kin maidani kifi rijiya wanda besan komai ba sai dai zafi miki kyau kece dani kud'i su kamantar da ke soyayyata!!! komai yafito bakinka fad'a dauda  kanada gaskiya kuma zan ma u'zuri kasancewarta BAQAR RANA Agaremu,,,sai dai duk dahaka bazantab'a binkaba,, domin kafun na had'u da soyayyarka ta iyayena nafara samu hum !sune tun banxoba suke d'aukin zuwana. bayan nazo duniya ina girma soyayyata na girma Azukatansu,, amma saboda na rayu zan manta soyayyar su dauda,,,,,?? baki abud'e yake kallonta da kyar yace da gaskene mata hallayyar ku d'aya kun qware wurin kuka da yaudara tare da tabbatar ma NAMIJI bazaku rayuba in har kuka rasashi,,,, ko yanxu baxan baxan rayu ba dauda,,, zaki rayu jalee,,, tabbas zaki rayu amma ni zamutu,, domin kece duniyata。 da ke natsara zaman aurena,,,a gaggauce tace muyi haquri qaddara ta riga fatanmu,,,, tare da zura qafarta cikin gida,,,cikin jigataccen kuka yace jalee kin tafi kenan? a'a dauda zuciyata na harbawane saboda kai bazan tafi nabarka ba,,,gangar jikinace da biyayya zasu barka,,,,wayyo uhm hmm humm uhmm to meyasa ruhina yajira wannan  *BAQAR RANA*? abunda nake tambayar nawa ruhin kenan! ta shige da gudu tana kuka yayinda dauda ke ganin duniya tamasa fili fayau,, ji yake tamkar yaqoneta kowa ya huta da jiran mutuwarsa! wadda inkajirata tabbas zaka had'u da munanan ranaku masu Azababben duhu da BAQI,,,,haka dai rayuwar qunci da ciwon so sukazauna Azukatan masoyan! A gefen abban munauwar kuma yakoma gidansa cikin qoshin lafiya sai dai  hankalinsa yad'an soma tashi ganin ga baki d'aya munauwar ya burkice kamar sabuwar hauka,,,kuka yake mai tsuma rai da jajintawa Al'amarin zuci,,,cikin murya me sanyi yace munauwar dan na nuna ikonane akan ka kake wannan hauka? d'agowa yayi tare da cewa Abba qwaqwalwata ce ke neman hautsinewa da jini muddin karabani da khairat,,,,bazan iya rayuwar Aure da jaleelah ba,, ina roqo kajanye Abbah,,, cikin fushi da quna rai yace na janye munauwar! amma kasani banda wanda zai maye gurbinka ya Auri jaleelah!!! sai dai inada hurumin ajiye macce hud'u kasancewata d'a NAMIJI,,,,Ammah da ke kwance tana kallon su seda takai tsaye……





comments๐Ÿ–Š

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀7⃣

 _sadaukarwa ga tawa har gaban abada mrs jameela musa (meelat)๐ŸŒน_


Ammah dake kwance tana kallon su seda takai tsaye......cikin in ina tace me kake nufi da zamewarka NAMIJI? cikin qunar rai yace rabi ki tsaya matsayinki,,,duk abunda kikeyi ina sane! bawai tsoro ko shakka yake sa ina d'aga maki qafa b!a a'ah saidan sanin darajar aure da yafiya,,,, zatayi magana karo nabiyu ya katseta da cewa shiru!! kuma wlh kika bud'e baki kika mun magana bakin Auren ki sha sha!!,,munauwar ya d'imautu ganin yadda b'acin rai yayi dandanxo Afuskokin iyayensa,, wanda yatabbata duk wanda yafurta wani abu haqiqa ba alhairi bane, cikin muryar mai nauyin kuka yace Abba ka gafarceni, kagafarceni abbana! daga bisqni yakai kallon sa ga ammah tare da fad'ar kuyi haquri banason nazo ajerin y'ay'an dake neman jefa iyayen su cikin nadama! bazan so ba,,, amma dan Allah Abba ka kalli kukana kaji,,,,, yaqara narkewa da kuka mai sauti ,,,,kallon munauwar Abba yayi tare da cewa banida cancanta da zakakira ni Abba munauwar! sam matsayina bai kaiba, tunda har kana iya shaidawa duniya zab'in zuciyarka yafi nawa,,,kana iya kallon idona kace najanye zab'ina munauwar a hakan zanyarda cewa nima ubane? cikin rishin kuka yace dan Allah karkazargeni cikin butltaccin y'ay'a Abba, kazargi qaddarata akan bason zuciyata bane, rubutu ne dabanida ikon gogewa se hakan tafaru ba danni ba se dan ubangijin da bebawa kowa damar zana qaddarar shi ba,,,,, nisa yayi tare da cewa shikenan munauwar! inajin kunya da nauyi ace nayi abu domin Allah na kasa yi duk kuwa girman alfarmar!!! rungume abba yayi tare da cewa  na maka alqawari ko zanmutu na amunce da Auren jaleelah dan ganin na kyautama rayuwarka! bazaka mutu ba munauwar! amma kar kayaudari kanka idan ba dan Allah zaka aureta ba,  takasance marainiya kuma nazab'o maka itane saboda ka jib'anci Al'amarinta idan cutarta zakayi na dakatar dakai kuma bazan tuhumeka ba,,zansan abunyi!!a daqiqa biyu yagano maganar abbah nakama da harshen damo,,,, hakan yabashi damar dasa magana akan barshen sa,,mai taken idan auren biyayya zai kasance Alkhairi na maka alqawari zanrayu da jaleelah har Abada,,kuka yasub'uce wa Abba tare da cewa nagode munauwar Allah yayima albarka duniya kagama mun komai ngd,,amma kam qiris take jira tafashe bala'i yakai bala'i cikin ranta,, wanda takeji tayi yawoo tsirara ba bakin komai bane dan ganin bata had'a xuri'a da zuri'ar da kakaf A baqin littafi sukazo duniya ba,,,haka tashiga d'akinta tafara zariya kamar sabon kamu se sambatun yin gayyah take ga mijinta Dikko. munauwar Kuwa Abba na haurawa sama yafad'a d'akin mahaifiyarsa,, cikin kaushi tace munauwar kaje da yawuna kace bazaka aureta ba, domin banaji zan cigaba da numfashi idan har jaleelah zatakasance u'war jikokina,,,,murmushin mugunta yayi tare da cewa na Amunce da auren jaleelah ne domin na d'and'ana masa azabar qunci,,amma bazan tab'a tarayya da itah amatsayin mataba, baxan tab'a sassauta mata ba, zata d'and'ani azaba mai rad'ad'i tunda har tayi kuskuren furta kalmar so ga mijin khairat! ,,, da kyau munauwar yanxu na amunce jinina na yawo a sassan jikinka!!! da wannan yafito yasamu Ahamad Kwance yana ta saqa zancen zuciya! bayansa yabi tare da shaida masa zai auri jaleelah!! ras gaban Ahamad yafad'i tare da miqewa zaune yace da gaske ka amunc? hum na amunce sai dai badan komai ba se dan yazama izina ga iyaye,,,,,seda yaqare masa kallo yace munauwar kaji tsoron allah, karkayi tinqaho da kasancewar ka d'a namiji ka cutar da baiwar Allah wadda sam batada laifi, domin bawadda take auren mijin wata, haka ba mai auren matar wani munauwar, ka d'auki auren jaleelah zab'in Allah se kaga komai ya wuce cikin salama!!! tsaki yajah mai sauti tare da cewa naji amma idan har zan sassauta ra'ayina Abu d'ayane zanje na gargad'eta ta gayawa Abbah batasona,,,nisa yayi tare da cewa hanya mafi sauqi kenan muyi hakan,,,,bayan kwana biyu da maganar munauwar ne sanye cikin fararen kaya hannuwan sa sanye cikin aljihu!... gaban wani qaton gida irrin nab'arayin govnatiy yajingina bayansa da motar da yazo da itah,,,khairat ce ketakowa ahankali tana yafqi kamar qiris take jira ta karye Batanbaya wannan gidan sune tafito,, da fara'arsa yace wow! Dharkan kin fahad'u,,murmushi tasaki tare da kawar da zancen dacewa tabbb kafa rame dayawa,, hum ba dole ba wannan tsinanniyar tashigo mun A tsakiyar rana! ai kuwa tsinannah, ya kuka kwashe da mahaifin naka,,? na amunce! what?! eh sosai but dan kawai nagana masa azabar da yagana muna! my really ni miye matsayin aurena? aure ba gudu ba ja dabaya,,,,mahaifina bazai amunce nayi auren sirriba dan kafikowa sanin yatara maqudan kud'in da zanyi shagalin aurena,,,,Abbaiyane xamuyi khairat,, sai dai akwai lokaci,,,,,cikin shagwab'a tace gaskiya bazan iya dogon jiraba yakamata ace nafara jin penis d'inka na yawo a cikin jikina,, humm idan wannan ne bakida matsala zamuyi zaman dadiro kafun lokacin yazoooo,,,,yeeeh shawara mai kyau! haka dai rayuwa tasoma farawa lokaci yad'an tafi wanda yatara abubuwa masu yawa da rikici ga masoya ,takasance lahadi ranar da munauwar yashirya zuwa gidan su jalee Allah ya amunce sun d'au hanya zuwa garin bayan wasu awowi sun sauka garin lafiya! papan jalee ne yakasance mai tarbon baqi,, sai dai ga mamakin Ahamad bawanda yaxo gurin motar tasalima qyamarsu ake,,da qanan maganganu akan cewa ga wanda ya qwacewa dauda mata!!! Bayan yabasu gurin zama yashiga dan kiran jalee,,, s! bata wani tsayawa ba tafito se dai zuciyar jalle kamar ta b'allo tafito waje dan baqin ciki da sallama tashigo cikin murya mai sanyi da tsinka gashin qwaqwalwa,, Ahamad na zaune yayinda munauwar sam bega gurin zama ba,,,ba takalle su bare ta tantance waye angon? cikin fara'a ahamad,yace wa alakis salam jalee barka da yau! alhmdullah ya hanya ta fad'a a taqaice? munauwar ne yajefo magana da cewa ba Abunda yakawo mu ba kenan!!!

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀8⃣

 _sadaukarwa ga tawa har gaban abada mrs jameela musa (meelat)๐ŸŒน_


munauwar ne yajefo magana da fad'ar ba Abunda yakawo muba kenan......!!! d'agowa tayi suka had'a idoooo dakansa ya tabbatar mata saqon dataji ba tantanma shi yafito bakinsa! sannan ya d'ora da cewa kiyiwa kanki hisabi tun wuri kice bakyasona,, domin macce d'aya nake so khairat! kuma koda kakkaf  duniya ba mata bazan tab'a tarayya dake amatsayin mata ba,, jin tayi shiru ya d'ora da cewa idan kud'i kikeso ko kuma zaman birni duk zaki samu! amma da sharad'i kije kigayawa manannen ubanki,, da yanace yaziga Abbana akan yabani ke to yayi kuskure yadda yazooo a baqin littafi haka zaikoma,,, wani razanannen d'aci ne ya bugi maqwagoronta amma ta had'iye ba alamar tsoro ta d'ago tace harshen ka ya tabbatar min da kai wanene!!! babu buqatar baka amsa domin yin hakan gidadanci ne,,, sai dai qaramin saqona gareka kakoma makaranta domin sanin miye iyaye? zancen mahaifina yazooo abaqin littafi shishhigi ne kakewa lamarin ubangiji, domin sanin wanda yazooo abaqin littafi se alahira domin kowa jiran tsammani yakeyi anan sannan ba abun mamaki bane kasancewarka sahon farko a cikinsa! batajira mai zaice ba tayi gaba... ran munauwar yakai qololuwar b'aci kasancewar babu mahalukin da yatab'a dasa magana mai kaifin xafi yabarshi da ita se wannan yarinyar,,,hakan yawa Ahamad d'ad'i domin inbaka yankewa allah ragoba ka yanke ma boka sai dai baice komai ba azahiri domin ko shiru magana ce! munauwar huru iskar bakinsa yayi mai gumin zafi, yace shine mafi girman kuskure a gareki! yana haka sega papa sale da azama ya duqa yace papa dan Allah kar kuyiwa jaleelah dole tunda bata sona zan haqura!! banason muzama sanadiyar wargajewar amintarku dan ta tabbatar min da wanda take so! yaqarashe maganar tamkar zaiyi kuka,,mlm sale seda ya kalato yawun bakinsa yace kayi haquri munawaur d'an yaune ka haifeshi amma baka haifi halinsaba insaha Allahu bazan bata dama ta kunyatani ba se dai ni na kunyatata,,a ladabce yace papa kayimata a hankali da sannu zatagano ina kuka dosa,, kasan tanada  quruciya  kuma ko baquruciyar hankalin macce baya zuwa d'aya da NAMIJI,, Ahamad da ke jin zancen munauwar ji yake kamar yace da mlm sale tarko ne Munauwar ke had'awa,, amma babu wannan damar! haka yazuba ido munauwar na ta tsara zancen qarya da kyautar kud'i ga mlm sale,,,mlm, baiso amsa ba amma munauwar yakafe da cewa komai yaba mlm kansa yabawa da haka yatafi,,,,, mlm sale jira kawai yake sutafi ya shiga gida,,,,koda yaje ta kifa kanta da guiwa tana shigaggen kuka yace jalee wannan Abun zaki saka mun dashi? wannan shine sakamako na gareki? ashe bakida burin da yawuce ki kunyata ni? bakinta har tsuma yake tace papah me nayi maka wanda bakaso? cikin zafin rai da rawar murya yace kinyi dai dai? tunda har kina iya tambayata mekika mun? matsanancin twari yasarqe shi batar da barin zance nagaba fitowa kan harshen saba ,,har jikinta ke b'ari garin tallafa mashi amma yadakatar da ita da cewa karki matso min nan jalee! bana ko san ganinki! bantab'a tsammanin zaki watsan qasa a ido kici mutuncin yaronan ba,,,,twari ya koma qwace masa! cikin razanannen kuka tace papa kuma ka amunce na aikata hakan? bayan nayi imani zaka iya shaidata akan abunda zanyj da wanda banyi ba? immin shiru jalee bana son jin komai daga gareki sai dai gaf nake da barmaki duniyar se ki rayu da wanda kikeson rayuwar! d'inkewa tayi da kuka a rikice tace kar kace haka papa!! hankalina da qwaqwalwata bazasu juri rashinka ba,,kaine u'wata kaine mai kallon kuka da mararin share qwallata a duk sanda ta kwaranyo,,, kuma ina maka rantsuwa ban cimasa mutunciba,,tasalima shine,,,,,kiyimin shiru  nasan kina kukane badan komai ba,, se dan rabuwar ki da dauda! kuma kisa a ranki ko baki auri munauwar ba bazaki auri dauda ba,,,in kuma kika nace se shi zan dauwamma ina nadamar haihuwar ki,, kuka mai cike da bud'ewar baki ya d'inke ga ilahirin fuskarta. tana kara hannu abakin tana shashsheka tana cewa papa ka furta alkhairi akaina, karka makance kayanke mun hukuncin da Allah zai tambayeka! kuma bance bazan Auri munauwar ba na maka Alqawari idan har zakayi farinciki ko zai yanka naman jikina zan rayu dashi! yaji tausayin ta amma yadake da cewa Allah yasa har aranki kike zancen jalee! wata qwallah mai zafi da rad'ad'i ta balbalo masa yace karkiga kamar nashigo ina qoqarin miki dole, a'a sai dan Dikko yakai amini agareni, mutum ne da in ana numfashi akabari zantuna shi,,ya taimake ni taimakon da banida A bun saka mashi,,,,jalee bayan hajjo ba wanda nakeso fiye da dikko! mutum ne mai taimakona baya qyamata, shine yabani gona da gidan danake zaune...shine yayimun aure kuma shi yasaya min ragon sunanki jalee! sunan ki dakanshi yasanya,, mutum ne me qarfafa guiwata akan nayi haquri talauci bautane,,,,jaleee basai nagaya maki ba dukkkk abunda na tab'a lalacewa yake shine mutumin da baiyagajiya da bani yana lalacewa! jalee wannan yacancanci neman Abunda nakeda yakasa samu agurina? jalee ko baya numfashi yacancanci nakasa yiwa zuri'arsa alfarma? hannunsa ta riqe qam  tace yacancanci kabashi sadakar rayuwa in yana nema bare abunda rayuwar ta mallaka! papa kasa aurena koda gobe ne niko zanzo sahun farko cikin y'ay'a masu biyayya rungumeta yayi yana shafar gashin kanta tare da cewa bazakiyi nadama ba,,jijkina nabani rayuwa zatazamo kuyangar farinciki a gareki,,,ina alfahari dake jalee na yadda kece suturata ta duniya haka suka kasance!!! gefen munauwar kuma har fatar kansa ke motsi,,, gudu yake irrn na Allah kasa mota ta watsar damu duk a mutu kowa ya huta,,yayinda ahamad yagama sadaukarwa tafiyar ajali suka d'auko......

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀9⃣

 _inda kikaso yasauka nan zai zauna maman abban K.d domin wannan nakine ke kad'ai kiyi yanda kikeso kuma masoya ba sai nace komai ba sanin kankune ana tare๐Ÿ’ฏ๐ŸŒน_


Ahamad yagama sadaukarwa tafiyar Ajali suka d'auko... Sai dai tausayin Alllah da amuncewarsa sun sauke su gida lafiya,,,bayan shigarsu ne da mintuna talatin munauwar ya kafa kwalbar barasa a bakinsa, wadda yakeji ita kad'ai zata mantardashi quncin da mutuniyar dajin nan takafa masa! sha yake ba misali yayinda Ahamad yakasa hanashi,, domin duniya yana tsanar mutumin da bayajin kunyar Allah,, ji yake kamar ya furta cewa yana son jaleelah badan komai ba se dan tsiratar da ita ga khaidin munauwar,,! amma inah baya da ikon wannan, daga qarshe ma barin d'akin yayi kasancewar sanbatun da munauwar keyi sunyi muni, ace cikakken muslmi na iya furtawa domin hakan kana jayayya da hukuncin da Allah ya zartar ma ne! haka lokaci ya d'an jah can wuraren la'asar barasa tasake shi ba laifi,,yayi wanka yasa kaya masu sauqin nauyi tare da baje ma jikinsa tulale kala biyu Habana and Revelation. ya kuma d'auki alawar Buttermint yasaka Abikinsa dan yakashe sinadarin tsamin giyar da yasha,, cox ba shakka abbah yadawo wannan lokacin!! cikin canzawar yanayi da sakin fuska yafitooo amma qasan zuciyarsa ba komai sai d'aci,,, kansa tsaye ya ratsa parlon, tare da taka matakalar benen da zaisada shi da d'akin Abban,, zaune yake yana karatun jaradiar AMINIYA da tawallafa adaren jiya,,jin takon yaronshi yasanya shi ajewa tare da fad'ad'a murmushin sa , sannan ya d'ora da cewa yanxu nake ayyanaku araina! kun sauka lfy! sadda kai yayi qasa cike da ladabi yace se godiyar Allah,, papan ma yace a gaida ka sosai! thom munauwar ngd da biyayyah! murmushi yayi tare da miqewa,,,kansa tsaye yasake fad'awa d'akin mahaifiyarsa kwance take ta zurawa silin idoo da alama akwai Abunda take saqawa,, zumbur ta miqe tare da cewa yaushe kadawooo? A raunane yace tun d'azuuuu! kamar zaiyi kuka yaqara da cewa yarinyar nan taci muntuncina, taqara sa na tsaneta wlhil azimm ammah ji nake wa'azi ko kalamai bazasuyi tasiri akan sharri na garetaba,, da kyau munauwar tafad'a tana dariya sannan yad'ora dacewa ammah to yaya zanyi da khairat? na rasa ina zansa raina naji sanyi... wani d'an murmushi tayi tare da cewa Aure biyu zakayi rana d'aya nagama yanke hukunci ahalina zasu nema ma auren muradin ranka! to kina gani Abba zai yarda kuwa,,,? son zuciyarsa yayi haka muma son zuciyar mu mukeyi! kuma Adaren zaka bar qasar nan da matarka! inyaso ita mayyar yarinyar taci kanta ko kuma wanda ya auro ta yasauke mata nauyi,,,, murmushin mugunta yasaki tare da cewa in muka mata haka taci bulus kenan ammah!! zan rayu da itah na wata biyu tareda gana mata azabar da ko sunan NAMIJI taji se tafirgita bare har tayi tunanin kwana bayansa se na quntata mata fiye da d'aukar hankali, se nasa duniya ta tsaneta ana mata tofin Alah tsine daga qarshe na sallamama duniya itah,,,yayi kyau munauwar haka nakeso jinina yakasance tunda na tasoo bana son talakah na tsaneshi amma awayi gari wai jinina zai had'u da talakah! miqewa yayi tare da fita wajen gidan yana shan iska..Ahamad na shigowa ya d'auke fuska amma saboda tsabar miskilanci na munauwar bai tambayi daliliba? Ahamad dan kanshi yagaji yace kace kana nemana,,,seda yajah lokaci sannan yace hakane but nafasa! kallon sa yayi ido cikin ido yace munauwar meyasa ka canxa lokaci d'aya? meyasa kake bari shaid'an na kururuwa "A" ruhinka, munauwar yakamata ka nutsu... ni banga me khairat tafi jaleelah dashiba! "A" hargitse yace karka soma Ahamad ,,bana shayin keta haddin kowaye idan ya tab'a mun zuciya amma saboda kaci mutuncina xaka had'a matata! da wadda jaka tafita qima A idona domin wlh gwara nadinga bin jaka da nayi... A haukace Ahamad yace kai kam qaddarar ka ba mai kyau bace munauwar,, inama ana ba wani dama yacanxa qaddarar wani wlh da nacanxa taka munauwar,, qiyayyah ba hauka bace!,, Ahamad' kace haka domin ba kasan komai ba akan sha'anin "SO" ni nasan "SO" domin zan iya kisan wanda yanemi rabani da khairat... amma ita baxan bata mutuwa me sauqi Ba zan wulaqanta ta tunda har tashigo zuciyata! tabbas duniya makaranta munauwar kashirya zuwan nadama maras Amfani kasa aranka  *BAQAR RANA* Zata riske ka Alokacin da baka tsammani zai fi kyau ka Ajiye mummunan ra'ayinka da biyewa hud'ubar shaid'an la'ananne yafice Abunsa...... 




kuyi haquri da yawa zamuji haushin munauwar saqo nake son isarwa ga iyaye da kuma bijararrun yara kowa nada nasa laifin afuwan๐Ÿ‘๐Ÿป




maman nana๐Ÿ’‹

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣0⃣

 _tunawa dake wajibi nane ko dakuwa zamanina ya wuce! maman nana godiya mai qima wannan page kyauta ce gareki๐Ÿ’‹_


Zaifi kyau ka Ajiye mummunan ra'ayinka da biyeyewa hud'ubar shaid'an la'ananne yafuce Abunsa...qwafa munauwar yayi yana ta huru gumin zafi da ga bakinsa,, Zuciyarsa kuma se Ayyana jaleelah da fasalinta take sam bata da tsarin da yakeso! Afili yace wannan ba qaddara tabace son zuciyane kawai irrin na mahaifina! bashiri qwallah  ta sub'uce masa yace wai meyasa na yaudari kaina na Amunce da zance Abba? me yasa wai? menene yaban tsoro na yarda da kunyata cikin jama'a? Anya zanga wannan *BAQAR RANA* mai cike da tarin qunci? me yasa Qaddarar aurena tazo da kiwoon qauye wanda ni ko banyadda matatabace d'umbin jama'a zasu shaida cewa matatace! tamkar mahaukaci haka yake zancen...Ahamad kuwa tafe yake cike da tarin tambayoyi yana tambayar kansa meyasa iyaye basu qyale y'ay'a da zab'insu duba da dayawa maimakon zumunci abun juyawa yake izuwa qiyayya! sannan kashi tamani da tara matan ne masu wahala gaskiya yakamata iyaye su waiwayi zamani da yanayin kafiya irrin ta yaron zamani! a d'aya b'angaren kuma cewa yake gaskiya y'ay'a butlallaline tunda harsuke manta ni'imar iyaye da dandazoon soyayyarsu suji har akwai alfarmar da zasu nema suqi samu Azahiri yayiwa kansa tambayar da ba ansa wane irrin zamanine wannan? wanda shaid'an kawai ke kad'a gangarsa ana taka rawa, wani Abun haushi ba mazan ba ba matanba! amma kuma idan akayi cikakken nazari laifin namazan yafi yawa! duk da ko mata ba'abarsu Abayah ba! irre irren wannan tunani Ahamad keta saqawa inda yarasa gano mafita da nusar da munauwar gaskiya domin Abun yaxama ruwan dare dama duniya kowa Abunda zuciyarza ke so shine dai dai koda kuwa abun yayi hanun riga da shari'a! A gefen qauye kuma Jalee tamiqawa Allah Al'amarinta zancen mutanen gari beyi tasiri ga kunnuwanta ba ta sadaukar da kai tsakaninta da Allah! duk da cewa intasamu duhun dare ta kanyi kukan rabuwa da dauda mutum ne daba zata manta yawan Alkhairansa ba! roqonta ga Allah d'ayane ya munsanya ma dauda da macce wadda tafita komai Arayuwar sa,,tana wannan tunanin ne qawarta hanne tazo ta zauna daffff da itah tace gaskiya jalee baki kyauta ba gari se maganar cutar dakikayiwa dauda akeyi dan kunga kud'i,,,,murmushi tayi sannan tace hanne bazakigane bane kinsan Aure nufine na Allah amma wlh ko amafarki bantab'ayi cewa dauda ba mijin da zan Aura bane! da tsakiyar rana labarin yasameni cewa wani zanyi rayuwar aure dashi, da fari nayi kuka mai girma daga bisani na gane banida wani zab'i da yawuce na rungumi hukuncin Allah wanda in nakafe se son zuciyata wata qila ba Alkhairi bane amma har ga Allah ba cutarsa nayi ba,, to tayaya mutane zasu amunce da maganar ki jalee!!? uhmm hanne basai sun yadda ba watarana Allah zai warware cikin sauqi,,,, hakane allah ya dai daita mana! Ameen tafad'a sannan shiru yaratsasu!... daga bisani hanne tayi tafiyarta cike da tausayin jalee,,,,,,,,, bayan sati d'aya munauwar ne zaune d'akin mahaifinsa ji yake kamar yace ayi mai alfarma ajanye masa Auren jalee! sedai yayi kasake yana jiran me Abban zaice domin shi yakira shi ba son ransa takawo shiba,, gyara murya yayi sannan yace kafara shirinka wata biyu masu zuwa muka tsaida bikin Aurenku!! munauwar seda yayi rashin hankalinsa na daqiqu sannan da kyar yace Allah yakaimu,,abba ya lura amma yadake Azuciyar sa yace wataran se labari saunawa akayi kuma daga qarshe aji dad'i!! azahiri yace kaje kufara shirinku,,,,,,kwanci tashi asarar mai begen duniya yau saura sati d'aya Auren jalee da munauwar Abba yasanya an d'aukota dan wasu gyare gyare kamar yadda aka saba ga kowace amarya tare take da rakiyar qawayen ladidi da hanne.......

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣1⃣


tare take da rakiyar qawayenta ladidi da hanne... har bakin motar papah yazoo yana masu nasiha akan su kame kansu daga mutanen birni, su kasance masu d'a'a da girmama nagaba dasu...har motar zata tashi jalee tace a tsaya! kamar yadda ta buqata haka kabiru ya aikata,, fitowa tayi tajah papanta sukayi nesa ta d'an tsare shi da idooo tace papah se yaushe zakazoooo! shiru yayi sannan yace ai Dikko yace nan za'a d'aura Aure insha Allah bayan kin tare zanxooo naga masaukin ki! papah meyasa bazakazo muje ynxu ba? ko kana nufin dangin ango sune dangina? basu bane jalee u'wani zatazooo daga baya Araunane yake maganar! thomm papah nagode,,,har ta tafi yace jalee bansan halin rayuwa ba duk Abunda kikayimin nayafe maki da wanda nasani da wanda bansani ba! sannan ina horonki kiji tsoron duniya duk yadda Al'amari yarikice, kar ki sauya halayen ki masu kyau, ki nace da roqon ubangiji yatsare maki mutuncin ki, kikasance mai biyayya ga mijinki yanxu da kuma lokacin da zaki kai cikakkar macce!? duk yadda rayuwa ta sauya karki bari kyanki ya yaudare ki domin da yawan mata kyanmwon su na yaudarar su Alokacin da suka gane cewa sun mallaka! karki yarda shaid'an yabuga gangarsa ki taka! sannan  rayuwar aure bauta ce...kisaka aranki wasiya nake barmaki kinji jaleee! kukanta da takeyi tafad'ad'a bakinta na rawa tace papah mekake nufi da wasiya? murmushi yayi tare da ketowar qwallah yace ba Abunda nake nufi da wasiya ina nufin dai kikula da kanki yadda muka d'au sha'anin duniya khaidin sa yawuce nan kuje jalee kuma kiyafe min duk wani abu da nayi maki! tana girgiza kai tace bansan komaiba se Alkhairinka, baka tab'a shayar dani d'aci ba kullum sabuwar soyayyah kake nuna min,, da Aure ba sunnah ce da cikar qimar y'amaceba da bazan so na kasance A Jerin ma'aurata ba! domin kawai na mutu qarqashin biyayyarka! rungumeta yayi suka d'an ji d'umin junah sannan yajawo hannunta yace jeka jalee yana share mata hawaye! dakyar tashiga motar suka tashi,,, sale duk yaji qauyen yamasa fili fayau da jimamin rabuwa da itah yakoma cikin gida,,,,,,anyi tafiya mai dogon tsayi jalee bata tada kaiba d'acin rabuwa da papanta kawai kemata kaikawo arayuwa! seda aka shaida mata ankawooo sannan tafitooo gidane na masu martaba biro amma sam be burge jalee ba dan ita rayuwar ta da pappanta tafi mata duniya da Abunda ta qumsa...Abba da kansa ya tarbi baqin da yakasa ya tsare isowarsu haka suka shiga gidan baqi sun cika ko inah manyan y'an boko da cikakkun y'anmata masu Abun jan hankalin samari! duk da idoon Abba be hana wasu sakin wata shu'umar dariya ba wai wannan ce amarya Abunda ke rayukansu kenan! Abbah beji dad'i ba amma yabasar da cewa ina fateema...? daga nesa ta amsa tare da isowa har qasa taduqa tace Abbah har baqin sun isoo? eh gasunan komai na hannunki! cikin fara'a tace tauuuu kuxo muje amaryar mu! Amma kam ji take kamar tashaqo wuyan fateemah saboda tsabar takaici duk dama ta dad'e da manta al'amarin fateema domin halinsu yayi hannun riga! fateema bata kula Abunda amma keyiba bare ta saduda da umurnin Abbanta qaton d'akine da yaji komai na more rayuwar duniya aka kaisu sannan ta gabatar masu Abunci! ladidi da hanne kam anyi zaman d'ebe takaicin jar miyi sab'anin Jalle da tabbatar masu d'auke take da Axumi,,,fateema tace ke ko jaleelah ina natab'a jin Amarya da nafilar azumi? murmushi tayi da yaqara qawata fuskarta sedai batace komai ba! haka hanne da ladidi suka zaqe suna ba cikin su abunci, seda ciki ya d'auka kota inah sannan suka tashi,,,bayan gajeren hutu da sukayi mai taken Abunci yabi lafiya! fateema tace kuxoo mushiga d'akin Amma ku gaisa! haka tayi gaba suna take mata baya koda suka shiga Amma na tazabga fad'a sukayi sallamah se tabasu amsa dacewa karkushigoo min nan, kutsaya can inda aka ware danku hanne da ladidi seda suka had'a idooo Alamar mgn,,, yayinda jalee ta sadda kai qasa zuciyarta na tambayar haka zatyi rayuwa ta har Abada? fateema nisa me sauti tasaki tare da cewa Allah yabaki haquri! jaleelah kuxoo muje ko! bayanta sukabi karaf sukayi karo da Ahamad! murmushin sa yafad'ad'a tare da cewa Amaren mu sun isoo sannunku da zuwa! yauwa suka amsa! yace jaleelah ga munan zuwa yanxu kinji! tau se kunxooo tafad'a,,, y'an matan dake ganin su y'an boko ne sundaiga  bakin jaleelah ya motsa amma basuji amsar da tabawa Ahamad ba,, wata da suke kira rally ce tace uhum Ai dukkk yadda kikaga macce bagidajiya to wlh gaban namiji wayayyace! salma tace naga zahiri sukasa dariya! Ahamad da fateema sam basuji dad'in Abunda su salma sukayi ba amma suka basar! komawa sukayi suka zauna kowa da saqar zancen yaya wannan Auren yake domin ga dukkan Alamu cike yake da BADAQALA....................

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣2⃣

 

domin ga dukkan alamu cike yake da BADAQALA......haka qananan maganganu suka dinga tashi sama sama har lokacin shiga bacci yagabato! bayan sun kwanta! bacci yakasa farautar idon jalelah se ma wasu zafafan hawaye dake malala farfajiyar fuskarta,,, "A" wannan yanayi fateema ta farka cikin muryar bacci tace jaleelah ya bakiyi bacci ba? firgigit ta d'an share hawaye tare da dakewa tace yanxu nafarka Aunty! murmushi tayi tare da tashi zaune daga bisani tace xoo kiji! janta tayi sukayi nesa da su hanne duk da cewa sunba gado Amanah! cikin murya mai sirri da sanyi tace jaleelah karki d'aukeni y'ar uwar miji! kid'aukeni tamkar yayarki ki gayan gaskiya me kedamunki? A silale tace ba komai Aunty kawai dai ina tuna papana ne! zaunar da itah tayi harsuna jiyu numfashin juna tace jaleelah ina karanto rashin son munauwar a idonki! d'an razana  tayi tana son furta wani Abu,,,, fateema ta katseta da cewa jaleelah kar ki musanya mun domin nasan koda kwana d'ayane nabaki shi Aduniya! kuma idan har Abunda nake zargi gaskiya ne shawarata ki watsar da makamanki tura ta riga takai bango' ba ina tilasta ki son munauwar bane, sedan sanin halayyar namiji ko Axabtacciyar soyayya kake nuna masu wlh yau da gobe se sun zalinceka,, bare kinje gidansa lami kuma bashi yace yaji yagani seke ba! jaleelah kizage damtse kisa Azuciyarki munauwar mijinki ne dazaku rayu akan shimfid'ar Aure. ki godewa Allah da ni'imar sa domin wani da kud'insa da ilminsa ya mallaki komai amma Allah bai mashi arzikin aure ba! wani kuka kuka ta fashe dashi tace nagode da shawara kuma tun ba yanxu ba na d'auki munauwar amatsayin mijjn da zan Aura...se dai hankalina kan dad'a tashi idan na hango tsana da qyamata ga munauwar da Ammah duk da cewa bandamu da nata tsanar ba nashi nadamu da shi! duba da rayuwace ta kad'aici da taimakon juna ,,,,,,,nasan haka jaleelah amma inason kinsani kyautatawa kan rikid'ar da qiyayya zuwa soyayya ba Akanki Abun yafara ba dazaki samu dubban mata subud'e maki sirrin su da kin zubda hawaye da yawa lokacin da Auren su yafara amma kuma sune masu tsabatatacciyar soyayya... Awani b'angaren kuma inka samu wanda suka shaida ma duniya cewa masoya ne kikaji rayuwar Aurensu se kinyi kuka da jimamin yaya akayi soyayyar su tayi mutuwar kwasko? jaleelah Abu d'aya nakeso kibawa Allah amanar Aurenki, da sannu zaisa kuzama masoyan juna dagake har munauwar,,jikin jaleelah yayi sanyi sosai taqara Amannah Abunda fateema kefad'a gaskiya ne! shiru yaratsa su mai y'an saqe saqe sannan suka kwanta! bayan wayewar gari karywa sukayi sannan suka gaida Abbah maqudan kud'i yabawa fateema dan gyaran Amarya! godiya sukayi da roqon Allah yaqara gabaci,, daga bisani suka fitoo wajen gidan sannan sukayi kimtse kimtse dan xuwa gyaran jikin amarya! wani shararren gidan gyaran jiki da Akeji dashi garin sokoto wanda bakowa ke kai kansa ba se wanda hannunsa yajiqa da miya! sukaje,,, da gyaran gashinta aka fara wanda yafirgita ganin fateema har take tanbayar zuciyarta Ashe akwai matan da suka mallaki asalin gashi haka zahiri? bata qara imani ba seda nau'ra ta canxa launin gashin da walqiya da baqi,,, sannan aka d'ora mata da gyaran qafa da wankin jinki tun ba'aje ko ina ba Asalin kyau daga Allah yafara bayyana! haka suka dawoo jalilah na wani qamshi me ban Al'ajabb banda son zuciya ko mahaukaci ya dubi jaleelah yasan maccece! da haka shagalin biki yafara marar y'anci da gata,, domin har gobe d'aurin Aure amarya bata had'u da Ango ba bare qawayenta haka bawani event da aka shirya wanda yaqara ganar da jama'a Auren dolene! Abba sam begane komai ba ganin Anbugo katin gayyata da wasu shagulgula "A" ciki bare ya tsawatar,, haka har gari yawaye inda manyan y'an boko da y'an kasuwa da wasu jigogin gwabnati suka halarci d'aurin Auren munauwar da Amaryarsa jaleelah haqiqa taron da akayi y'an jareeda sun qure kallo,,, domin yakafa tarihin taron jama'a mai wuyar mantawah A birnin shehu da jahar zamfara,,,,,,haka aka watse lfy,,bayan dosowar magrib ne d'anyar amarya shakf mai tashen quruciya tashirya cikin Atamfa mai launin ruwan toka! ta yane jikinta da farin gyale da fararen takalmi sannan Fateema tabita da ruwan tulale kala kalah!  tace zo mutafi jeelah ranta jagule ta miqe tsayi suka tafi, nasihohi masu ratsa jijiyoyin jiki yayimta tare da fatan Alkhairi da nasara yace suje sashen Ammah! haka sukayi jaleelah na sheqin kuka suka isah d'akin cikin taron jama'a amma tace ina fata baki sha kayan mayeba dan bakida mai,,,,,bata qarasa ba yayarta dake gefe tace haba rabi wannan ai sakarci ne kuje Allah yabaku zama lfy Ameen inji fateema! wani sabon kuka jaleelah tasake fashewa dashi marar sirri wanda takeyi saboda rahamar u'wa,, ta tuna yadda ake raba u'wa da d'a idan wannan tafiyar takama amma ita gashi ko mai Aron harshe yayimata nasiha batasamu ba wace irrin rayuwa ce? batada amsa! haka hanne ladidi da fateema sukayi ma Amarya rakiya A motar Ahamad,,,,,tafe suke bakajin komai se kukan jaleelah da takasa nutsuwa idan bata reraba! har suka isa wata unguwar sama road da bakowa se wanda ya amsa sunan mai kud'i,, katafaren gidane na Alfarma nan suka tosa hancin motar,, parking Ahamad yayi sannan suka fitoo fateema ce riqe da hannun jaleelah har suka isa cikin d'akin da yaji wani la'anannen gado mai tsinka numfashin mata suka zauna! Ahamad kuwa jiran su yayi su fitooo yakaisu gida sannan yaje hotel neman munauwar ko Allah zaisa yadace! fateema ce taqara mata nasihohi sannan tace jaleelah mukam muntafi A Jah dad'i lafiya tsul ta riqe zanen fateema.........






๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ kai ina yawa tuna kalmar aja dad'i lfy ๐Ÿ™ˆ  

 *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣3⃣

 

sanan tace jaleelah mukam muntafi A jah dad'i lafiya! tsul ta riqe xanen fateema cikin muryar kuka tace dan Allah aunty kutsaya mu kwanta tsoro nakeji,,dariya tayi tare da cewa rufa man Asiri sa'ar daren nan muke maki fata ta qwace tare da fita! Ahamad tsaye suka sameshi yajingina bayansa da motah! ga Alama yayi nisa cikin tunani seda Aunty fateema ta d'aga murya sannan firgigit yadawo tare da cewa bisimillah aunty. har sun fara tafiya fateema tace wai ina Angon? yau duk bansa shi idona ba...! yaqe yayi tare da cewa suna kan hanya kila ma yanxu sunkai,,,,tace ohk Allah yabasu zama lfy! da haka dai yasauke su gida,, yajuya hancin motarsa izuwa Finah cool hotel,,,, koda yashiga tamkar safiya maza da mata kam ba'acewa komai domin Abun yamunani ga d'an muslmi...cikin taroon jama'a yadinga kutsa kansa yana neman munauwar amma babu, yadinga ratsa manyan hall nan ma babushi ran Ahamad yakai qololuwar b'aci ji yake kamar yazabga ihuuu jiki sanyaye yakoma mota mintuna goma yayi zaune batare da fahimtar  komai ba, cikin wannan yanayin ya d'ora kallonsa ga Agogon dake manne jikin hannusa qarfe d'aya da rabi! gabansa yafad'i sosai bashiri ya dannah mota tafe yake da guduuu kasancewar ba Ababen hawa! gefen jaleelah tayi zama har tagode Allah babu munauwar dare kawai take kallo yadda yake tafiya, tana tambayar zuciyarta su mutanen birni haka suke raya daren Aurensu? ko kuma natane yazoo dahakan? Allah kad'ai yasani ta furta Afili! can kuma se taji tsayawar mota tasake yane fuskarta Azatonta Ango ne se kuma zancen yasha banban da tunanita,,,, muryar Ahamad tajiyo araunane yana cewa jaleelah kinsan komai nufin Allah ne kiyi haquri komai zai wuceee nan bada jimawa ba! firgice ta bud'e mayafinta sedai ta tabbatar fitowar furuci daga harshe ni'ima ne daga jerin ni'imomin ubangiji Ahamad kawai ta tsare da manyan idonta da kuka yatsaya masu cakkk! cike da tausaya ma rayuwarta yacigaba da fad'ar watarana wannan lamarin zai kasance tarihi kinji, kar kibari wannan maganar tafita Rufin Asirin mijinki shine naki! ya juya yafita,,,,,pillow ta jawo tare da kwantawa tasaki wani kuka mai ciwooon da inta kwatanta girmansa tayi qarya! haka ta kwana cikin baqin ciki da takaicin ranar Aurenta,,,,bayan wayewar gari ta miqe da kyar tayi sallah tasake kwantawa tana fad'ar hasbunallahu wani'imal wakil,, batayi Auneba har shabiyun rana tana kwance,,,,gashi ba wanda yazooo qarfin hali tayi ta watsa ma jikinta ruwa ba ta shafa komai ba tasaka kayanta riga da sikyat na less orange! ta yafa d'an kwalinsa akanta, ta nutse Akujera cikin wannan yanayin Ahamad yasameta yace jaleelah har yanxu be dawoo ba? cikin rashin damuwa tace eh! zaunawa yayi nesa da ita yace kinci Abunci kuwa? kai ta girgiza Alamar A'a,, sumar kansa yashafa sannan yace gaskiya baki kyauta ba tashi kici Abunci kinji! batare da tadubeshi ba tace karka damu ina Azumi ne! Azumi? eh...nisa yayi tare da cewa wake Azumi ba niya? nayi niya kuma inada yaqinin ubangijina yakarb'a,, shiru yayi tare da tambayar kansa yaya munauwar zaiyi da Alhaqin jaleelah idan Allah yakirasa yanxu? anya duniya bata yaudarar bayin Allah! duba da komai ba "A" duban zancen Allah da manxon sa! da tunanin nan ya miqe yafita! can wuraren la'asar tana zaune tana bawa zuciyarta haquri da tajure saqon Allah,, se ga munauwar da khairat saqale da hanun juna babu ko shakka jiya sun ji dad'in Amarci ba wani sallamah suka haura sama,,, zuciya batada qashi seda jaleelah taji dama batazo duniya ba! miye ribar wannan baqin Aure da babu komai ciki se tashin hankali!? zar taji hawayen da take riritawa sun sirnano daga fuskarta da sauri ta sadda kanta qasa tare da fad'ar Allah jarrabawar nan naso tamin nauyi ya ubangiji ka Azzirtani da haquri mai kyawooooo! sannan tayi shiru jin wani kuka kuka da sauti sauti sama sama natashi yasanya ta barin gurin tayi u'war d'aki batare da tsaida hawayen dake zariya fuskarta ba...haka sallah kawai ke tadata har magrib nan ma ruwa kawai ta kurb'a tasake lumewa Agado! haka rayuwa tafara tsakanin su babu Abunda yatab'a had'ata da munauwar kullum yana tare da dadironsa khairat holewa kam kamar da gaske itace matarsa ta sunnah! bayan kwana biyu papa yazooo dan ganin masaukin jalee tare da rakiyar Amininsa dikko sukazoo gidan koda sukazoo munauwar ne zaune yana kallon t.v kamar ya canye su ya gaida su tare da fad'ar jaleelah na ciki zazzab'i takeji! musayar murmushi iyayen sukayi komai suke nufi ohooo munauwar dai ya d'ora da cewa bara nakirata koxata iya fitowa Abayansa kamar me zumud'i amma gaban fuskarsa kamar wani dodo yashiga......

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣4⃣

 _Fans kuman Afuwa ganin rashin maganata da kukeyi,, nima bana jin dad'in hakan, amma ina tare daku Abadan, haka wanda ke man magana pc bana karb'awa ba halayyata bace shariya kawai dai rashin lokaci me kyau ne kuyi haquri dani dan Allah_


Abayansa kamar me zumud'i amma Agabansa fuskar nan kamar wani dodo yashiga......kwance take kan gadoo tana sanye da riga qarama da tafidda tsiraicinta tana karanta littafi mai taken BADAQALA,,,,, ga alama tayi zurfi cikin karatun! gurnanin sa yasa Afirgice ta miqe tare da lalubo hijab d'inta,,,wani shegen tsaki yajah tare da cewa u'banki najiranki ,,,,seda ta cixa leb'e domin sosai taji zafin maganarsa Afili kuma tace yana iya da hukuncin Allah,,,, dariya yasaki yace bakiga komai ba, domin yanda kikazoo duniya haka zaki koma! ita kam batace komai ba tare dayi gaba"" fisgo ta yayi seda ta zame, bashiri da qarfi tace washhhh sannan taso sa kuka! da sauri yama bakinta wata matsa tare da cewa in kika sake kika mun kuka se kinyi danasanin kasancewar ki "A" jinsin mata,,, kuma kar kiyarda sugane munada matsala yana zare idooo yace kinji me nace maki ko? kai kawai ta iya girgixa masa Alamar eh!,,,sannan ya miqe tare da cewa muje,, haka suka jera har Room d'in da suke zaune cikin ladabi tagaida su tare da zaunawa kusa ga qafar papanta. bayan wani zama da sukayi Abba yaja munauwar waje sukabarta da papanta,,,,dubanta yayi  yace jaleelah Allah yacika maki rabin Addininki kuma Aure ni'imace daga jerin ni'imomin ubangiji,,,kiyi qoqari kisamu Aljannarki, kizamo mai biyayya da haquri dan Aure kashi tis'in da tara bautane dad'insa kashi d'aya,,, kuma karki tab'a fita bada yawun mijinki ba,, koda kuskure karkibari naji kinyiwa mijinki Abunda zai b'ata masa rai wlh zanyi fushi dake mai girma,,bakida wani qima da martaba A idona har se kinbi mijinki sau da qafa kuma duk rikicewar rayuwa ban Amunce da yajiba inkuwa kikayi banyafe maki ba...wasu zafafan hawayene sukabiyo kuncenta tare da cewa papa zan kasance mai biyayya kuma da yardar Allah bazantab'a kaucewa ba sedai ina so kayita roqa mun juriya da haquri. kallonta yayi tare da cewa ina kanyi jalee Allah kayi maki Albarka tare da miqewa,,,rungume shi tayi tammmm batare da cewa komai ba se rishin kuka, qasan zuciyarta ji take kamar tace papa babu Alkhakri tattare da wannan aure! sedai sanin girman Alqawari da tayi na cewa ko munauwar ze yanka naman jikinta bazata fad'aba tayi shiru,,,,,,cikin murya mesanyi ya tausasa mata zuciya da dad'ad'an kalamai sannan yatafi! biyarsa tayi har bakin mota,,,, kuka take sosai har motar ta tashi bayan suntafi ne munauwar yace cikin tsawa imin shiru dan Allah ko kuma na b'allaki gidannan! bashiri ta shanye kukan tare da dafe bakinta tayi ciki da guduu,, ta zube tana rera kuka har Azzahar  takas d'aukar littafin datake dubawa zaune kawai tayi tazabga uban tagumi! yayinda munauwar yakira khairat suka tafi,,,,,sale kam sallama yayi da Abban munauwar ya d'au hanyarsa ta zuwa komawa gida,, lokacin da motarsu takai tureta wani mummunan had'ari yafaru wanda baka shaida mutane saboda jini da yawanke jikin bayan Allahn,,,koda kabiru ya hango mlm sale hankalinsa yatashi ji yake kamar ma beda injury A firgice yake girgixashi amma ko motsi,,,nan take masu Agaji suka d'auke su zuwa specialist hospital da malm sale aka fara domin likitocin sun tabbatar xuciyarsa tafashe, jini ke fita ta kunne da bakinsa...kabiru cikin rauni yakira Abba yasanar masa koda ya kalli mlm sale se kuka cikin rud'u yake girgixashi yana sale sale amma babu motsi can yad'an bud'e idonsa da suka maye da jini ya motsa bakinsa da yanuna sunan jalee yakira ba b'ata lokaci Abba yace A d'auko jalee,,, gabanta duka yake sosai dataga Ahamd ya d'aukota hospital suka nufa se da tarasa imaninta da aka sadata da mlm sale rungumeshi tayi tana shafe jinin da ke zama bakinsa, tana wani kuka mai ban tausayi tana papah! papah! da kyar yace jalee! yasake rufewa,, A rud'e ta kalli wani mutum dake tsaye kansa tace dan Allah kabashi rayuwa shine u'wata da ubanah dan Allah ta koma b'arkewa da kuka,,,be dubeta ba yacigaba dasa robar fitsari da yake sakawa can kuma yacire tare da fad'ar Innalillahi wa inna ilahim raji'un A firgjce tace wayyo papah dan Allah karkace dani ya mutu bazan tab'a jurewa ba haukacewa zanyi dan Allah,,,duk qarfin hali irrin na maaikacin lafiya seda yashare qwallah yace kiyi haquri yau da wani na tada wani da natada babanki louuuuuuuj tayi qasa somammiyah........

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣5⃣

 

luuuuu tayi qasa somammiya! doctorn ne yayi kanta tare da kiran Ahalinta dama jira sukeyi sukayo ciki tare da fad'ar me yace? shiru yayi yace se haquri dan ubangiji yazartar da Alqawarinsa kuma ga yarinyar su d'aya nan! dikko yarasa ta inah zaifara kukansa cak yatsaya! jikinsa ya hau tsumahhh,,, da kyar yakai ga fuskar sale tare da shafeshi, cikin rawar murya yace Allah ka gafartwa Aminia, yayi shiru dan bayada qarfin cigaba da magana!. Ahamad kuma kuka yake marar sauti yana tausayin rayuwar jaleelah da batasan dad'in kowa ba sena babanta, yana jinjina hukuncin Allah me yab'a ma rayuwa qunci kan qunci kuma duk kan gaskiya,,, Akadayi  bincike, bincike tare da bada sale ga Masu dangantaka dashi,,,,, sannan aka d'auke su cikin mota jaleelah batada labari,,, qunci da saqon Allah basubari Abba yagane munauwar baya gurinba,, aka shaidawa mutanen qauyen rasuwar sale tare da cewa su gyara komai gasunan zuwa,,,mutuwar mlm.sale ta sanya mutane yin shiru da kallon rayuwa ba bakin komai ba,,wasu kuma sukace Allah ya gwada mashi Abunshi ai yabi kud'i,,,,haka dai su Abba suka jajemo xuwa zamfara babban masallacin jumua'a nan aka shirya sallar jana'ixar wanka aka mashi kamar yadda musulunci yatanada sannan aka fitoo dashi waje nan jaleelah ta farka tana tashi tace ina papana? kowa yayi shiru, tasake cewa cikin gunjin kuka  dan Allah kununamanshi dan Allah na roqeku,,qarfin hali Abba yayi yariqo hannunta tare da bud'e gawar sale da azama ta rungumeshi tace papah kayimun Alqawari bazaka barni ba! meyasa kabarni Alokacin da nafi kowane lokaci buqatarka,,,?papa ka tuna bakabarni ga kowa ba,,katashi ina da buqatarka fiye da kaina papa, kadawoo gareni rashin ka zan iya haukacewa taqara girmama kukanta,,, masu rauni dukkk sunyi kuka da kyar Abba yace jaleelah kiyi haquri wannan saqon Allah ne da babu wata rayuwa da zatayi saura face se ta d'and'ana kiyi haquri,,,bana son kalmar nan Abbah bana so,, duk sanda bala'i ya tunkaro ne itake riskar kunnuwana, nagaji da sauraronta papana kawai nakeso! hawayen sa ya ririta tare dacewa kiyi tauwakkali jaleelah Allah be rabaka da wani Abu se yatanadar ma wani kinji,,Abba mutuwa nakeso ta d'aukeni ina cikin bala'i da masifa na rayuwa! wanda nabarwa zuciyata amma rashin papana bana da hankalin d'auka! se natuna shi nakejin sanyi yaya makomar rayuwata shikenan narasa kowa Aduniya mamata, da papana duk sun tafi tafiyar da babu dawowa? hawaye na masa tsiyaya yace Allah ya natare dake jaleelah! sannan kalmomin nan biyu natare ga duk wanda yazooo duniya,,, fari dai za'ace Allah karya, na biyu Allah kajiqan rai ki godewa Allah kinrabu dasu lfy,,, a'a Abba imanina naso yabar gangar jikina idan natuna daga yau ni da pappana se gaban Allah kamar yadda narasa mamata yadinga sharen hawaye yana qarfafa guiwata yau narasa shi wazai Sharemun!? ina buqatar papana fiye da komai humm uhmm hamm,,,kalaman Abba sun qare yarasa me zaice se hawayen shima, da kyar liman yace A jah jaleelah xuwa cikin gida aikuwa nan tadinga borin kuka tana hailala da salati tana roqon Allah ya kusanto Ajalinta,,, haka Aka kaishi kabarinsa Akadawo zaman makoki,,,bayan kwana biyu da rasuwar mlm. jaleelah bata daina kuka ba fuskarta tayi suntummm idonta kamar su fad'o qasa。 Ahamad yayi mata sallamah, koda tajah qafafuwa taje munauwar na baya,,cikin yanayin jimami Ahamad yace jaleelah yaqarin haquri? da kyar tace Ahamad ngd Allah? seda munauwar yajinkirta sannan yace ya haquri? ko kallonsa batayi ba tace Ahamad ngd Allah yasaka da Alkhairi,,,baqaramin zafi munauwar yaji ba amma yabasar tare da fitahhhh haka dai rayuwar qunci da d'acin zuciya suka baza sayyu da reshe Ajinin jaleelah dakon mutuwar ta take jira kowane juyawar Agogo! sati guda currrr Abba yasako munauwar gaba sukazo Asako! bayan sunzo qarin haquri suka jajintawa jama'ar garin sannan suka d'aukoo jaleelah,, tunda tashiga ta dinga feshin kuka kamar wadda akayiwa Albishiri da wutar jahannama, kukanta ya ishi munauwar yaga cewa ta takura masa se dabara tafad'o mashi cikin sigar rarrashi yace haba jaleelah kukan nan ya isha pappah Add'uar mu yake nema! qara kukanta ma tayi yayi sama Abba yasa baki da cewa qyaleta, ai kuka rahamane daga manyan rahamomin ubangiji inbatayiba ai zai zama damuwa,,,cikin tirsasawa xuciyarsa yace hakane Abba,,har suka isa bata sadudaba qasan zuciyarsa Allah Allah yake sukai yaci u'banta dan shi bazai lamunci shashanci ba,,,,,,,,,,,





kuyi haquri da erro pls babu lokaci me kyau๐Ÿ‘๐Ÿป

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣6⃣

 

qasan zuciyarsa Allah Allah yake sukai yaci u'banta danshi bazai lamunci shashanci ba,,,,,, cikin tausayin Allah sun sauka lafiya, kai tsaye gidan Abba suka rankaya! Amma nazaune kan kujera qafa d'aya kan d'aya tasha Ado nakece raini tamkar ba'amutuwa, sukayi sallama! A yangance ta amsa tare da duban d'anta tace kasha gajiyar qauye sannu? yauwa amma yafad'a "A" taqaice! tasake d'orawa da cewa bara nakawo maka Abunci ko? sosa qeya yayi kana yace  in akwai pure milk bani kawai,,,ok akwai takawo masa! har ta zauna Abba yace bakiga jaleelah bane? bud'e baki tayi tare da cewa in naganta had'iyeta zanyi ko ubanta xandawo dashi!? cikin takaici yace kod'aya dan bakida iko amma ina ta horon ki kiji tsoron Allah, kirinqa gyara harshenki domin bakida masaniyar wanne lokaci zaki sadu da Allah! ido tazura ma wayarta Alamar shi zancen yadama,,,da yalura da hakan se yamayar da hankalinsa ga jaleelah yace kiyi tawakkali ga Allah, yafiki son iyayenki domin shine yabasu rayuwa yaqara masu da kyautar musulunci, be gajiba ya Azzirta su dake qarqashin sunnar Annabi muh'd S·A.W,,!badan baya son suba ya karb'e su sedan cika Alqawarin sa dayace ko wace rayuwa zata d'and'ani mutuwa! ina maki nasiha da kijingina lamarin ki gareshi zaisaka maki domin shi baya duba zuwa ga dokiyoyi ko asali ko sura yana dubane zuwa ga zukatan bayinsa,,,,d'agowa tayi cikin muryar kuka tace insha Allah zan cigaba da miqa ragamar rayuwata gareshi, tare da qasqanta kaina akan yajib'anci Al'amarina kafun nawa lokacin yazooo! dan nayi imani watarana zatazo kaina kamar yadda tazo rayukan iyayena! can ya kalato yawu da dakewar rai yace haka akeso musulmin kirki yakasance,,,kana yakai dubansa ga munauwar yace ga matrka nan kuje gida kajiya! cikin sakin fuska yace jaleelah muje"" haka yayi gaba tabi bayansa suka shiga mota ya tuqa bawanda yacewa kowa komai harsuka isa gidan! suna shiga batayi auneba hawaye suka wanke mata fuska ba komai yajawo hakanba sedan tozali da tayi da riqon datayiwa papanta,,,,cikin tsawa me firgita jinsin d'an Adam yajawo kunnenta yace ke bazan d'aukar maki kukaba nan gidanane yazama dole kitsaida hawayenki,,,,muryarta na rawa tace insha Allah bazan bari hawayena su kwaranya ina sane ba,,, amma ina roqonka ka qyaleni da masifun da ke raina sun isheni Azaba! yana wani numfashi yace kin daiji me nace, har ta zauna yace je ki share dukkk inda yayi qura A gidannan,,,,batawani sanya ba tasoma Aiki bata qare ba se wuraren la'asar liqis,,,sannan tadawo bisa tsautsayi ta taka masa yatsa aiko kamar Abunda yake jira kenan,,,mari da ya'amsa sunansa yadallah mata yana huci yana fad'ar ke mahaukaciyar inace? wace irrin jaka ce ke? yasake b'alla mata qafarsa ga Mara seda ta dunqule guri d'aya saboda Azaba yajawota yamannah kanta ga bango kanta d'ago se jini kamar Ankunnah famfooo,,, cikin jigatattar murya tace munauwar me namaka!? oh bakima san mekikamun ba ko! ya dannah ruwan cikinta yana xakisani dan yau senaci u'warki shegiya,, haka yadinga jibgarta kamar ba mutum ba seda tadinga numfashi sama sama sannan yabarta kwance cikin jini da gajiyar duka! se kusan isha tasamu arzikin farkawa dakyar ta rarrafa takai d'aki jikinta yayi rau da zazzab'i hawaye masu tururin zafi suka dinga bin kuncenta! bata jin komai se kalaman papanta da Alqawarin da tad'aukar masa! tana cikin wannan halin munawar  yashigoo yayi tifff da giya be masan wane hali yakeba!! qirjinta ya harba ganin yana dosota! dataga yayokanta ta qwallah ihuuhhh mai ban tsoro! but abanza bawanda yasan tayi,,,,da qarfin tsiya yatura mata penis d'insa cikin farji batada qarfin tureshi ko hanashi aikata Abunda yayi niya tun tana salati tana ihuu har tayi d'ifffff azaba takai azaba ji take kamar ana d'ibar ranta seda yayimata warwas yatashi yabarta walaqance,,,,,,,,,,,,

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


▶1⃣7⃣

 _A gaskiya yau banida niyar typing,,se dan kara da ASMEENAT fan's 2 suka nunamin ngd naji dad'i ina Alfahari da rubutu domin yabani masoya gata da sauransu kud'i ne dai be baniba danhaka nakeji babu ranar da zanbud'e baki na soki mabiyana ngd๐Ÿ’ž_


seda yayimata warwas yatashi yabarta walaqance! bata iya ko motsi bare tashaida duniyar datake""can wuraren qarfe ukkun dare tafarka da hawaye masu gumurzun zafi, sam takasa had'iye qafafunta saboda rad'ad'i! tadinga tuno Abunda yafaru kamar yanxu Abun ke faruwa,,,da qarfi tasaka qara tamkar sabon kamuuu,,A firgice munauwar yashigooo koda yaga halinda take da qarfin tsiya yatadata yana tambayar ina kwartonta! cak kuka yatsaya mata ga rad'ad'i ga tambayar reni! marinta yayi seda takife kan tyels d'in qasa yasake tasgota yace ba kallo na zakiyiba ina kwarton naki? d'ib hankalinta ya d'auke bugun dataji da sirnanowar jini yasake nusar da itah meke faruwa! cikin wata murya me ban tausayi da jigatar rayuwa tace me kake so nacemaka? meyasa kake zalintata!? tasake jan majina tacigaba da cewa munauwar katuna bani nakowa maka qaddarar aurena ba! meyasa kake zargina! kana hukunta ni da masifunka daban daban! wuyanta yashaqo yace dukkk bashi nake tambayarki ba kwartonki nake tambaya? jin zafi da zogi yasa ta gallah masa cixxon ga yatsanshi bashiri yacire! da qarfi yaja baya yana duban yadda Abun ke neman cirewa itako ta dunqule gefe d'aya,,,,,,iska ya huru me zafi yace zakigane duniya gidan quncine A gareki dan wlh se nayi sanadiyar lalacewar rayuwarki,, yadda tunanin maijin labarinki bazaiyi amannah ba! yafita yabarta nan! zafi da rad'ad'i sun hanata motsi kuka maizafi da rashin fita take rerawa tana tsinewa jinsin mazan dake amfani da damarsu suna keta haddin matansu, sund'aukesu tamkar riga dazasu canxa lokacin dasuke so! kud'ad'ensu da Ababen sana'arsu da karuwansu sunfi matar su ta sunnah qima A idonsu tana cikin wannan tunani da baqinciki mai girma taji shigowar Abba da munauwar! idonta ta d'ago sun yi jajir ta kalli Agogon bango 6:30am! tasake saukewa batare da ta iya furta komai ba.. cikin muryar kuka Abba yace jaleelah kin yaudari kanki, da aurenki kibada tsiraicin ki ga wani d'a namiji da ba muharraminki ba? keda yakamata ki maida hankali gurin nema ma iyayenki gafara kece kika karkata izuwa zinahhh! meyasa baki yimun Adalciba? meyasa kika nemi toxarta ni!? jaleelah bancancanci wannan toxarcin ba? cikin wata murya me d'aukar hankalin me imani tace Abba ban fahimci inaka dosaba? kodai nahaukace bana fahimtanm? se kuka mai qarfi yaqwace mata,,,,,,ganin Abba yamaida dubansa gareta munauwar yasa kuka tare da cewa jaleelah ko kinshirya qarya Asirinki ya tonu domin bani nafara ganinki ba ishaq megadi da sani me bawa flower ruwa sungani! cije baki Abba yayi yace kiramansu! ba afi mintuna biyuba sukazoo Abba yadubesu yace ishaq sani kuji tsoron Allah da ranar da zai juyu xuwa gareku! kuma kusanya ma zukatanku daga yanxu zuwa kowane lokaci kuna hanyar komawa ne zuwa gareshi,,kufad'an kunga yarinyar nan da wani!!? ishaq ne yace tabbas nagani da idona kuma tasanshi har tana kiransa dauda! daqarfi tad'ago ta dubi ishaq batare da iya motsa leb'onta ba! Abba yace kaifa sani kagani? eh Alh, yana shiga nasa waya nakira mai gida yazoo har ya had'eyesu yabasu kashi duka biyun! gwaron numfashi yasaki tare da cewa kuje ishaq,,,,,, ya dubi munauwar yace kayi haquri jarrabawace kuma zan zurfafa bincike akan daudan be qara kallon jaleelah ba yafita,,,,sukam su ishaq nafita suka tafa dan yau anmasu ruwan naira! Abba tafiya kawai yake batare da ganin gabansa ba, duniya tarikice masa! koyaya jama'a zau d'auki wannan zancen yasaqa a xuciyarsa!?  A fili yace ina ma banga wannan *BAQAR RANA BA* Inama nine na mutu ba sale ba! inama ban nace akan wannnan Auren ba yasake yin shiru da fitar xafafan hawaye har suka isa gida,,,bayan yayi parking yashiga gidansa tare da kiran Ahamad akan yabinciko masa waye dauda? meye alaqarsa da jaleela?

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


▶1⃣8⃣

 


tare da kiran Ahamad Akan yabinciko masa waye dauda? meye Alaqarsa da jaleela?... duk da be fad'amasa me ke faruwaba Hankalinsa yatashi matuqa,, yana tambayar zuciyarsa meye silar wannan tambayar? duk da zahirin Abba ya nuna ba lafiya ba! jiki tamkar Anxuba masa ruwa ya miqe tare da cewa Abba se nadawoo,, kansa na qasa hannu kawai yad'aga Alamar yaji,, da yafitoo mota yafad'a tare da juya hancinta ixuwa titin da zai sadashi da zamfara state,,,tafiya yake me cike da tambayoyin dabasuda Amsa? har ya isah maru local gvm. nan yatsaya yagabatar da sallar Azahar, daga bisani yakoma tada motar har cikin qauyen ASAKO! dai dai wata bishiyar kuka yayi perking kana yafitoo yana dube duben jama'ar gurin can yahango dandaxon wasu matasa suna cin gyad'a,,,Ahankali yataka tare dayimusu sallama! amsawa sukayi kana yace dan Allah dauda nake nema ko labarinsa?..wani ne yafara da cewa humm dauda baqin cikin macce yahana shi zaman garinan sakamakon cutarsa da tayi kuma babu wani labari game dashi yanxu haka! shiru yayi tare da cewa wace macce kenan? har suna had'a baki sukace jalee y'ar gidan mlm.sale! ras gaban Ahamad yafad'i amma bai nunamasu ba yad'ora da cewa in nafahimce ku jalee nada Alaqa da shi daudan? lokacin da bata cuceshiba sunada Alaqa duk garin nan anshaida matar da zai aura ce fatiha suke jira,,, amma kuma yanxu ko lafira bamuyiwa dauda fatar had'uwa da jalee shiru yayi kamar mai nazari daga bisani yace to meye silar rabuwar su tunda farko suna san juna! har suna had'a baki sukace gumakan zamani tabi ba soyayya ba! tambaya yasakeyi,masu akan meye gumakan zamani sukace kud'i mana domin mutane na iya barin Allah bare mutum indai kan kud'ine,,,cikin sakin fuska yace tabbas zance ku gaskiya ne ngd sosai ,,yasake juyowa xuwa birnin shek uthman bini fodio! bayan yadawoo ne yasamu Abba zaune jugumm tamkar wanda aka tabbatarwa numfashinsa naqarshe yake shaqa Aduniya,,,,,ya qaraso jiki sab'ule cikin sanyin murya yace barka da yamma Abba! amsa yabashi tare da cewa karkamun qarya ga Abunda kasamo, kaji tsoron Allah kasanar dani zallar gaskiya nashirya tawakkali da yin Adalci tsakanin y'ay'ana Abba tamkar zaiyi kuka yake maganar! xuciyar Ahamad kamar zata fad'o saboda yadda take bugawa da sauri,,, sannan besan mekefaruwa ba? bincike kawai akabashi wani b'angaren saqawa yake Allah kasa dai ba munauwar yad'anawa jaleela tarko ba! cike da tsoro yace tsohon saurayin tane amma yanxu ba'asan ina yakeba dan tunda aka hanashi jaleelah yayi b'atan dabo! cije baki yayi sannan yace Allah ya isa tsakanina da jaleelah A firgice Ahamda ke tambayar me yafaru? seda ya matse qwallah sannan ya labarta ma Ahamd komai,,,,,,cikin kad'uwa da tashin hankali yace Abba kuma kayarda yarinya me qarancin shekaru zataiya wannan ta'addanci da ko Arnan da qyamatarsa sukeyi? cikin rishin kuka yace da farko zuciyata bata gamsu ba amma saboda hujjoji da shaidu nayarda Duk da cewa shaidun zina nada wuyar kamu nayarda zata iya aikatawa domin duk macce dangin shaid'ance! Ahamad cike da kuka yace Abba ko yanxu kar muyanke hukunci har sai munqara tabbatarwa! be jira me Abban zaice ba yafita...A rud'e yake ko mota be d'aukaba yabi hanya,, koda yaje munauwar na kwance duniya na masa dad'i cikin sanyi yace ina jaleelah? da yatsansa ya nuna tana ciki yanayin da yaganta seda yasa qara sam yamanta shamakin dake tsakanisu ya rufe mata jiki tare da tallafota jikin sa har b'ari yake dan shi yasaduda ta mutu! yana kawowa gurin munauwar yasa masa qafa yafad'i cikin kaushi yad'oara dacewa  matatace wa yabaka ixinin tab'ata?  muryarsa narawa yamaida masa martani dacewa,,,munauwar meyasa ka shagalta da duniya? me kake taqqma dashi da harxaka wulaqanta macce wadda kake iqirarin matarkace!? shin ko kana jerin mazan da suka manta mata iyayenmune...? idan qanwarkace a wannan halin yazakaji? munauwar katuna kaima ubane wata safiya wane hali zaka tsinci kanka idan y'arka tariski kanta cikin wannan halin! Allah be baka lafiya dan ka cutar da wanda ke qarqashin ikonka ba,, ze qara cewa wani Abu... se yaga farcen jaleelah ya motsa da Azama yamiqe tare da sake tallafarta karo na biyu tamkar zautacce yake guduuuu da qafarsa,,,kai tsaye specialist hospital ya wuce,,ya karb'i kati da wasu Abubuwa sannan yabawa DR. ita. da farko sun tub'ure bazasu dubata ba seda police, dan matsalar tafi kama da fyad'e kuma ba mutum d'aya bane! kuka yasa akan su duba mashi ita qanwarsa ce in tamutu sune! hakan yasa wani Dr.K karb'arta 。。。。da pentazosin and prosmide injection yafara bayan yajona mata normal sline,,,kana yad'auko choronic ya fara mata d'inkin can cikin farji duk jarumta da qarfin hali irrin nashi da yaga komai seda yayi qwallah domin Abun yayi muni,,,,da yaqare yasake d'auko nylon 2\0 ya d'inke waje sannan ya umurci Ahamad yasawo masa robar fitsari size 12 kasancewar bata iya fitsari da kanta......

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀1⃣9⃣

 

ya umrci Ahamad yasiyo masa robar fitsari size 12 kasancewar bata iya fitsari dakanta......kamar zai rabu da qasa yake tafiya ba'afi mintuna biyu ba yadawo yamiqawa Dr.K! karb'a yayi tare da sanya mata cikin farji ixuwa rijiyar fitsarin,,, kana aka kaita Recovery room Tare da wata ma aikaciyar jinya,,,daga bisani aka ba Ahamad damar shiga,,,tashin hankali yaji yadira Azuciyarsa me zaman kansa,,, tare da qurawa ledar da takasance mazaunin fitsari da kuma manyan raunuka dataji idanuwansa,,,da kyar yasamu arzikin rab'awa kusa da ita ya zauna! ba Afi mintuna goma da hakan ba se jikknta yadinga jijjjijjjga sosai Aguje ma aikackyar jinya takira Dr.K taimakon gaggawa yafara bata ta hanyar cire robar fitsarin,, robar ruwa, gyara kwanciyarta,, riqe qafafunta qasa, D/S,,bayan Abun yasaketa ya mayar mata da kayan tare da bata P.C·M Injection 300mg Ahamad kam kuka yake tamkar macce yana tsinewa hallayar maza jinsin sa!... dake keta haddin mata suna sanyasu kukan da wasu da ga cikinsu basa qarewa se A yinin qiyama,,,yana cikin haka pentazocin injec,,tasaki jaleelah kuka mai qarfi da fisgar hankali takece dashi bakinta na furta hasbunallahu wani imal wakili,,Allah mi nayimaka bansani ba? kagafarceni ka jarbceni yadda zan iya gyara zunubbaina ko kasanya Ajalina cikin qanqanen lokaci,,,,,haqiqa yadda take kukan da maganar ya raunana masu qaramin imani da ke trouma,,, shidai Ahamad hannunta kawai ya iya riqewa batare da furta komai ba,,,,,dayaji tana neman aikata sab'o ne yace jaleelah kar ki butulcewa Allah da ni'imominsa gareki,,, kiyi imani da jarrabawar rayuwarki kisanya ke y'ar gatace saboda kinxooo cikin Al'ummar muh'd S.A.W kuma ya d'aura maki jarrabawowin sa dan yabaki lada,,,,,bakinta na b'ari idanuwanta na feshin kuka tace Ahamad banxooo Asa'a bane qaddarar rayuwata me munice babu me ma'ana se kuka yasake qwace mata,,, can ta bud'e wutsiyar idonta kad'an tace Ahamad,,wane irrin lafi nayiwa mijina da yanemi hanyar quntata mun? me namasa Alokacin da nad'auka tare dashi wanda bansani ba? kodai hallayar NAMIJI ce damata ke mataken gobara? yakasa furta komai zahiri sedai zuciyarsa na amannnah macce takira NAMIJI ko yaya dan ita tsan Azabar da takesha,,,, kuma Azamanin nan sun zama hantsi gidan kowa sun leqa sedai masifar wata tagirmi wata!! da haka suka share Awanni suna kuka me ban tausayi dajigata rayuwar musulmin kirki,,,,,,,bayan kwana ukku jaleelah taji sauqi amma batacin Abunci ga  shi farjinta yayi suntummm da kumburi hakan yasa suka maida ta 0andG Dep. wurine da ake kula da farjin mata da nunuwan su, musamman wanda ke aiki da kayan mata barkatai batare da sanin ingancinsuba,, su sukafi yawa Dep。d'in wata zakaga farjin har yafara tsutsa,wata yayi green,yasaki cab'ab'un ruwa,,wata duhuwa yakeyi da wari gasunan dai Abun se neman Allah yabasu lafiya......da farko seda suka bud'e suka gani se suka gano matsalar sannan suka bata gado Awurin su,,,da sukaga bayadda za'ayi tarayu se da Abunci se sukasa robar cin Abunci da tafara daga hancinta izuwa cikinta dan bata kariya daga cutar yunwa,,,,sannan suka fara ceto farjinta daga fad'awa had'arin rub'ewa sanadin kwantawar labia manora nata daga bisani suka rubuta magunguna dazasu qame gurin da sassaucin rad'ad'i,,,,cikin tausayin Allah bayan sati biyu jaleelah tasamu sauqi har yawatawa take da qafafuwanta se dai da ka dubeta tare take da damuwa duk da Ahamad na qoqarin saita tunaninta ta hanyoyi daban daban,,,,yau Attanin likitoci sun shigo round kamar yadda suka saba! da jaleelah sukafara bayan tambayoyi da yadda take jin jiki da amsa da aka gudanar,,, suka duba gwaje gwajen jini da fitsari da majinarta wanda jinin da fitsarin suka nuna Akwai ciki na kwana goma sha bakwai da Awa takwas Ajikinta...............




Asmeenat fans koina kuke ngd,,,,sannan duk,me bin BAQAR RANA  tayi,mana comment pls,,ngd❤

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣0⃣

_Saqon gaisuwa ga mutane daban daban da sukayi sharfi akan page d'inda yagabata musamman Asmeenat fans dasuka mai da martani da symbol na kuka da tausayi da kuma fan's 2 dasuka tattauna akan Abunda zaifaru to duka dai zance fatan alkhairi ga kowa ASMEENAT TAGODE! mmn Abba,rashida,ummu hydar,teemah,mmn nanah,me kan bari,maryam umar,murjantu,mmn khalil,sumayya yarima umras bride fateema zarah jameela,bashir, kareema,hindatu,husna,namaske,hasana husain,beuty da dai wasu jigajigan masoyana wannan page nakune yakai inda kukeso๐Ÿ™Œ๐Ÿป_


wanda jinin da fitsarin suka nuna Akwai ciki na kwana goma shabakwai da awa takwas Ajikinta......wani matsakaicin DR. ne yagyara zaman gilashin sa me taimaka ma ganinshi,,, kana ya gyara murya yace jaleelah bincike da gwaje gwaje ya tabbatar mana kina d'auke da juna biyu,,,,,da ita da Ahamad tare suka kai tsaye sabida firgici da qaryata maganar da tafito bakin likitan,,,sake natsuwa likitan yayi kana yace kuyi haquri kuzauna ! kallon juna sukayi tare da sadda kai qasa lokaci guda gumi yawanke sassan jikinsu,,yasake basu umurnin zama karo,nabiyu,,, da kyar suka kai qasa kowa da Abunda yadameshi, ita dai jaleelah kanta take tambaya meye makomar Abunda zaizo duniya sanadinta? ko wa zata nuna matsayin ubansa? shiko Ahamad saqawa yake akan ciki "A" jikin wannan yarinya yaya zata haihu? ganin yadda mata da suka mallaki shikaru ke jin zafin haihuwa kodai wani ciwone ajikinta ba ciki ba? likitan ya maida hankalinsu da cewa kubani nutsuwarku dan Allah,,,,! qura masa ido kawai sukayi tare da ririta kukan dake yawo A farin idanuwansu,,,,cikin tausayi yace meye Abun tashin hankali A cikin maganata? ko bakwason cikin ne? girgiza kai Ahamad yayi almar a'a! yasake jefo masa da cewa to menene...? muryarsa narawa yace jikina na bani bazata iya haihuwa dakanta ba Dr. dan se Nov. ma zatakai 15yrs Da haihuwa! d'an guntun murmushi yayi tare da cewa ba damuwa bane 15yrs nawa suka haihu babu iyaka fatan mu dai Allah yasauketa lfy! Ameen yace sannan yayi godiya itakam jaleelah batagane komai ya daice suje tabibayansa,,,, haka suka baro hospital Kai tsaye suka zarce gidan Abbah qirjinta se dukah yake ji take kamar ta dakatar da Ahamad amma hakan bata samuba,,,,,,koda sukaje Abbah nazaune wajen gidan yana shan iskah,,,jaleelah qafafuwanta basa imata tabiyo bayan Ahamad gaidashi sukayi Ahamad yakoro bayani harda zancen cikinta! qyallen da ke hannunsa yasa ya share qwallah kana yace ga d'aki can taje ta zauna banida Abun cewa saidai Allah yabamu haquri,,,,wani kallo Ahamad yayiwa Abba tare da cewa me zaihana akira mijinta Ashaida masa! qwallar yaqara sharewa tare da cewa Munauwar yayi rantsuwa be tab'a kusantarta da zimmar kwanciya irrin ta mata da miji ba,,,! me zance masa? shiru yayi sanannan yace jaleelah shiga ciki,,, qwallah na ambaliya baki bud'e hancinta narawa tad'ago ta kalleshi batare da tace komaiba! saida yacixa baki yace shiga ciki Allah xai daidaita komai,,,,,bata iya musanya masa ta miqe da kukan zuci bayan na zahiri!! Ahamad yace Abba kai alqali ne kaqara zurfafa bincike akan yarinyar nan,, tana buqatar jinqai da tausayawa!! cikin kuka Abba yace nasan hakan Ahamad banida yanda zanyi se hukuncin da Allah yazartar nabashi alqalancin shari'ar dan tazarta hankalina,,,,,ita kuwa tana shiga tayi karaf da Amma tsawa ta dakata mata akan wayabata umurnin shigowa? jikin jaleelah karkarwa yake sosai da kyar tace ca akyi nashigo! inji ubanwa yace ki shigo tana mafsowa kusa da itah gigitaccen tsoro yasanya jaleelah sakin fitsari A tsaye,,,,tab'e baki amma tayi tace tabbb ni zakiyiwa qasqanci? wlh ko ni nayi naqudarki se naci ubanki ,,,,,,

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣1⃣

 

Wlh ko ni nayi naqudarki se naci ubanki...... shegiya dangin matsiyata,,,kai kawai tasadda qasa tana jiran hukuncin Amma,,,,wuyanta ta jawooo tare da jefata ga wani center table na gilas gefen girarta ya datse sedai beyi wani jini sosai ba,,,, tasake janta tayi hanyar tsakar gidan tadinga jibgarta kad'an take kiran Allah! Allah! Allah,,,,seda amma taga ta nuna da duka sannan tace maza kitashi ki goge mun d'akina marar Albarka! jikin ta ba qwari ta miqe tana tangad'i tafara aikin da Ammah tasanyata,, bayan ta kammala ne tazo bakin famfo tazauna wata Azabtacciyar yunwa takeji kamar taci babu,, idanuwanta sunyi jajir sabida nau'ukan Azabar Rayuwa! kukan dayake rahama gareta yau tanema tarasa hakan yasata tasbihi ga ubangijin muh'd! dan yau da ana aman rayuwa Ahuta da ta amayar da tata rayuwar koxata samu sa'ida,,,,,,tana cikin wannan yanayi Amma dan rashin imani tace taje ga kaya can toilet ta wanke mata,,,,,jaleelah dakanta ta tausayawa kanta,, ta d'ago ta dubi ammah qwallah mai wuyar bayyana ta ziraro "A" idaniyar ta tahagu, sannan tace thom! wani ukku ukku take gani ta miqe tayi inda amma tace! kan taqarasa qarnin jinin haila ya ziyarci ilahirin sassan jikinta baya tayo da sauri,,,amma tace shiga wandunannan xaki wanke kuma ki tabbatar sun fita,,,,,jaleelah duqawa tayi tana wankawa kan kace kwabo amai mai cin xuciya ya qwace mata tun tana durqushe har takai kwance kasancewar ba komai cikin hanjinta wahala kawai take,,,,duk gumi ya wanketa da jigattaciyar shed'a sama sama,,,,,Amma na tsaye kan bakarta se jaleelah tawanke kayan,,,,bayan wani gajeren hutu tace tashi kisoma bakiga komai ba,,,! haka tasake jinginawa jikin bango tana wankewa seda sukayi yadda Amma keso sannan tasamu sa'idahh!...Adaddafe tabaro toilet d'in tazube mazaunar ta tad'azuuu tana haka har magrib ta doso! qarfin hali tayi tayi alwalah tajah jikinta zuwa d'akin da akace tashiga,,,da zaune tayi salloli da kyar! kana tafito waje busashen biredi ta hango har jikinta ke b'ari tasoma ba hanjinta,,,tass ta cinyeshi tareda ba famfo amana ruwa tadinga sha har sai da gefen cikinta ya tamke! daga bisani tabar gurin da kyar takai d'akin tasake xubewa tana saqa rayuwa da tsakiyar da bawanda yasan yaxatakaya Se Allah,, tana shafa mararta da tahad'iye da cikinta A fili tace ko meye duniya zata d'auki Abunda zaifito cikina? sarrrr taji qwallah batadamu da sharewa ba tasake cigaba da tunaninta har gwanin iya sata yasaceta wato bacci,, bayan sallar Assuba bata kwanta ba,, d'auki daneman haquri mai kyawo take nema ga ubangijin da yayimata ni'imar rayuwa mai cike da qalubale,, dan tariga tasan cewa Abunda tagani wata tafita ganinshi,,,,tana haka Abba yashigo yace jiya ammanku tace kina jin jiki ko? kai tad'aga Alamar eh! nisa yayi yace ga alama kinajin yunwa kinci Abunci kuwa!a'a tafad'a,,yad'ora dacewa kinsha maganin da nabta tabaki,,,,?shiru tayi Alamar da magana! seda yadubeta  yace bata baki ba ko? kai tagirgixa Alamar eh! miqewa yayi da alamar fushi yafita cikin tsawa yace na lura bakida imani rabi,,,!banida imani? eh bakidashi yanxu yarinya ba lafiya ankawo maganinta kin riqe kuma harda dawowa kice kinbata gwanin tausayi? kin hanata Abunci wace hujja kika tanada Aranar da babu qarya acikinta? ko kinmanta Allah yanakallonki? tsakki tajah mai sauti tare da cewa Ni nazata wani xancen kirkine wlh,,tayi gaba,,,Abun karyawa ya d'iba ya kaimata kana yace jaleelah kidaina kuka nayi imani wannan qaddara ce,, bana cikin iyayen da ke hantarar y'ay'ansu akan qaddarasu,,sedai na tayasu kuka da baqincikin Abunda zaizo yadawo nasani duniya akwai mutane da yawa masu son canza mummunanr qaddarar su amma wannan zanannen rubutu ne daga Alqalmin alqalin kowa zanso ki manta da Abubuwan da suka faru kinji,,,,,! cikin rishin kuka tace nayi tawakkli kuma ba qaddara ta nakewa kuka ba! lumshe idon sa yayi kana yace Allah ya sassauta mana yafita,,,,,,bayan kwana ukku munauwar ne xaune gaban Abbah yayi lamooo kamar mutumin kirki daga bisani yace Abba har yanxu bawani labari akan daudane? kuma binciken da naqara samu ance tun tana shekara goma ya kauda budurcinta! d'agowa yayi tare da cewa munauwar na tsaida binciken kowa,, yarage naka tawakkalin zama da itah ko rabuwa bazan shiga haqqinka awannan karon ba! se nake gani kamar tirsasawar danayi ne Allah yayimun wa'axi dan yazama ixina gareni,,,,shiru yayi sannan yace zanyi shawarar Abunda yadace Abba kuma karage damuwa kasanya aranka haka Alla yaso,,,,,, gaskiya ne munauwar Allah yayimuku Albarka! ameen yafad'a tare da fita,,,,,jaleelah kam kullum gwara jiya da yau ta feqe tayi fari marar ma'ana qassan jikinta duk sun bayyana tana duqe tana shara munauwar yashigo,,bataji motsinsa ba bare ta tsaida ji kawai tayi an dannah mata dum dum abaya seda taga wani duhu ta dunqule gefe d'aya mararta ta wani juyawa da Azababben ciwoooo kan kace mi jini ya sauko zuwa qafafunta,,,,, wurgi yaqarayi da itah ya wuce Abunsa! tsawon awa ukku tana jin tamkar bayanta da mararta da farjinta zasu cire batare da kowa yasan tana gurin ba can Allah yakad'o Abba arikice ya qwallawa rabi kira tare da rungumata jikinsa......




fafan khairi ga kowa naqara maku ai ko?

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣2⃣

_Saqon fatan Alkhair nake aikewa ga mutanen Brilliant writer's masu dattako da riqon amana Allah yayimaku jagora Abadan bazan manta dakubu! kullum taken ku goda ne masoyanku na ranku,maqiyanku basa gabanku tasalima fatan shiriya kukeyi garesu! gaskiya inason brilliant me matasan kirki๐Ÿ’‹_


Arikice ya qwallawa rabi kira tareda rungumeta jikinsa.....be jira fitowar ta ba yasanya jaleelah mota da kansa ya tuqa zuwa Assibitin qwararru dake jahar sokoto,,,,,cikin gaggawa suka amsheta akafara bata taimakon gaggawa! cikin tausayin Allah anceto cikin jikinta dake barazanar zubewa ta hanyar amfani da hanyoyi daban daban! kana suka nemi ganin Abba,,,suka shaida masa gaskiya yarinyar nan nada buqatar hutu da Abunci mai kyau kuma inbahaka ba za'a iya rasata daga ita har Abunda ke cikinta,,,,,hawaye yaji bashiri yashare tare da cewa insha Allah zanyi bakin qoqqrina...ya miqe yatafi,,, kwanan ta ukku hospital Abba da Ahamad kejinyarta Amma ko leqe batazo ba, Abunci ma nasiyarwa sukeci,,,,jaleelah kuma se anyi da kyar take kurb'a madara... bata son motsin mutane tafison shiru,,,,bayan wasu kwanaki aka bata sallamah suka koma gida,,,, amma batasan da zancen cikin jaleelah ba se yanxu da Abba ke koro mata bayanin dole jaleela ta huta,,,,hankalinta yayi mugun tashi yayinda tarinqa zargin kanta da sakaci? kana  tamiqe tace Allah yasauwaqa,,,,Abba maganin jaleelah ya nunamata tare da cewa duk Abunda take buqata tasanar mashi! ita kuma amma nashiga takira d'anta tace yasan da zancen cikin jaleelah? murya d'ashe yace nasani amma bugun da namata na tabbatar yazube,,,, be zubeba munauwar! Amma kamarya bezube ba? bayan naga jini na shawagi aqafafuwanta! nisa tayi tace kwantar da hankalinka in sunsan wata basu san wata ba zanyi komai dan ganin na juya hankulan mutane koda ko kai da d'an bakuda banbanci,,,,, yehhh ammana shiyasa nake bala'in son ki! suka katse line. haka rayuwa tacigaba,, kwanaki goma shatakwas kenan babu wata hantara tsakanin amma da jaleelah sedai jaleelah takanji ajikinta akwai wani Al'amari da amma ke shiryawa,,wani lokacin takawar da zancen da isti'azah haka rayuwa taci gaba,,,, cikin jaleelah yakai wata hud'u kenan! tasamu tafara cika irrin namasu juna biyu, duk Abunda tasooo shi abba da Ahamad kemata, sedai amma da munauwar kallon kar tasan kar suke masu,,,,yau takasance lahadi kowa yashiga bacci dan sule salin dare yatsala jaleelah na kwance da kayan baccinta bata yane jikinta ba saboda ni'imar zafi da Allah yasaukar cikin yanayin bacci tadinga jin kamar ana soka mata wani Abu daga bayanta! firgigit ta miqe zaune setaga Nasine mai gadin Abbah wasu ruwa natafitar masa ga penis runtse ido tayi tare da qwallah ihuu cikin azama yadafe mata baki yana neman yimata rumfa daga sama muryar amma tadinga tashi tana wayyo kwarto wayyo kwaro! Abba da gudu yazooo yana inah? tana nuna d'akin jaleelah,,, dattijo jikinsa narawa ya Afka kawai nasi ya qwallah ihuuu yana cewa wlh Abba itake gayyato ni bani nake kawooo kaina ba! baqin ciki da tashin hankali sunfi qarfin barin Abba da numfashi zuuuu ya rafke qasa somamme! aka kira su Ahamad da munauwar cikin daren jaleelah ta had'e da bango kuka kawai take rerawa tarasa da wanne zataji,, shikuwa Ahamad jibgar nasi yake yana neman tasge penis d'inshi can kuma Abba yafarka yarasa mezaice sbd baqinciki,,,,, Amma kuma kuka take meban tausayi kowa yakasa me zaicewa jaleela dan yau Allah ya toni Asirinta,,,Ahamad cikin rishin kuka yace jaleelah kin ban mamaki da bangani da idona ba bazan yarda ba! muryar ta rawa take sosai tace wlh Ahamad bantab'a aikata zinaba,,bansan dad'in namiji ba bare nayi,marmari had'uwa dashi! qarya kikeyi fasiqa munauwar yajefo maganar! Abba kuma bazai juri kalamanta ba dan yanda yakeji kamar yasoketa tamutu kowa yahuta,,,ahmad shiru yayi kana cikin muryar kuka yace jaleelah kinyaudari kanki,, tace cikin wata murya Ahamad kaima,kayarda na aikata zina? bayan jinake inna rasa shaidar kowa bazan rasa taka ba!? Ahamad kar ka zargeni dan Allah se kuka ya qwace mata .....

[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣3⃣

_Uhum uhum Agaskiya bansan yadda zance maku ba masoya littafina,Abun yayiwa nabi kowane sharhi nayi godiya sedai kusani ina tare da ku inajin dad'i kuma hakan kullum qara qarfafa mun guiwa yakeyi,,,sedai kumun Afuwa wlh ko read more 1 daddafe nakeyin sa,,sbd rashin lokaci mai kyau Asmeenat takuce! nasan dayawa sun sani in ina free x3 nake sakin page's kowace rana_


WANNAN NA BESTY NA NE! SURAYYAMS FATAN ALKHAIRI NAKE MATA KOWACE SAFIYA๐Ÿ˜Š


Ahamad kaima ka yarda na aikata zina? bayan jinake inna rasa shaidar kowa baxan rasa takaba!? Ahamad kar ka zargeni dan Allah se kuka ya qwace mata.... d'agowa yayi yace jaleelah yakike kallon kowa bagidaje? ko kina so kice idanuwan mu qarya suka nuna muna!? seda tajah majina tace cikin shashhsheka Ahamad gaskiya suka nuna maku Amma Allah shaida ne ban aikata Abunda zuciyoyinku sukayi ammana ba! tasalima jinsa kawai nayi Abayana! d'agowa yayi suka had'a ido jijiyoyin kansa sun fito rad'a rad'a yace meyasa baki qaryata shiba? lokacin da yake iqirarin ke kika gayyato shi,,sai yanxu da bayanan? sadda kanta qasa taqarayi hawaye na d'iga kna tyels tace duka hankalina yabar gangar jikina lokacin dayake maganar! cikin rashin yadda yace yanxu kinaso kice dani hankalin yadawo? d'agowa tayi suka had'a ido tace Ahamad Allah zai bayyanah gaskiya, bansan me zance kayarda dani ba! dan banida qwarin guiwa ko hajja da zan killace kaina! sedai nasani wannnan guntun zamane, watarana zamu had'u gaban Allah lokacin da baki baya magana, dan nayi imani wata shari'a se lafirah! hawaye yaji sun kub'uce masa jikinsa yayi sanyi lau, yace hakane wata shari'a se gaban Alqalin dake zartar da hukunci kan gaskiya,,,kuma namaki alqawari xanbi sawun nasi dan ganin an goge maki wannan baqin fenti,,,,hawaye cike da idonta tana riritawa kar suxubu tace Ahamad kayarda ban aikata ba ko haryanxu kana kan bakarka? hannu yasa yashare hawayen sa yace na yadda baki aikata ba jaleelah! yamiqe yafita,,,,haka dare me baqi da gumurzun d'aci yashigewa mutane ukku! jaleela, Ahamad,da Abba!!! bawanda yasake komawa bacci,,,yayinda buqatar Amma da munauwar tabiya!! bayan wayewar gari jaleelah kwance kawai take batasan meke mata dad'i ba zahiri bata iya ban banta fari da baqi! Abba kuma yakasa kai ko ruwa bakinsa se hawaye da ke zubo mashi akai, akai yana sharewa tare da maimaita lahaula wala quwata illah billah! haka ma Ahamad neman mafita da sassauci yake nema mata ga mai juyar da Qunci ixuwa farinciki! Amma kuma tabada maqudan kud'i ga nasi dan yabiya mata buqatarta taqara jaddadawa munauwar lallai akaishi hospital dan jiya yasha duka,,,,haka rayuwa tacigaba ba wani sassauci sega Allah,,,jaleelah komai yajagole bata samun wanda zata gayawa magana se zuciyarta Ahamad ma Abba yatsaida huld'arsa da jaleelah shi aganinsa horon ta yake dan yayi imani in yakoreta duniya zata zargeshi da rashin Adalci duk da cewa basu san baqin tambo da tayiwa zuciyarsa ba? lokaci yajah kwanci tashi Asarar me Begen Duniya, cikin jaleelah yakai watanni shidda... bata fita Awon ciki bare Agane cikin na cikin qoshin lafiya ko a'a!? halayen da takeyi se godiyar Allah dan kamar tafara zauceawa!!!! yau jumu'a tana zaune ta had'iye kai da guiwa kamar yadda tasaba,, cikin ga yayi tsini gwanin ban tausayi! sega Ahamad yashigo kallonsa kawai tayi tasaki murmushi amma batayi masa magana ba! ransa ya sosu matuqa da yaga yadda jaleelah ta canxa hlitta! da kyar ya kalato murmushi ya azawa fuskarsa yace yau jaleelah ba gaisuwa? shiru batace komai ba se idooo da ta gwale mashi!, nisa yayi yakawar da zancen da cewa kina zuwa ANC kuwa! nan ma dai kam shiru! idanuwa yazuba mata cikin tsantsar kulawa yace jaleelah fushi kikeyi da Amininki yaqarashe kamar me farautar kuka! nan madai babu motsi,,,,,,,da yagaji da magiya se yatashi yayi tafiyarsa da saqa Abubuwa biyu aransa fushi takeyi kodai tafara tab'uwa? dahaka ya kai gurin da Abba ke zaune! fuskarsa babu haske yace wai Abba jaleela nazuwa ANC? kai yagirgixa Alamar a'a? Ahamad kamar zaiyi ihuuu yace Abba yakamata taje bamusan ya Abun zaizoo ba?! cike da kulawa yace Ahamad in nakauce karinqa tunasar dani qwaqwalwata bata gane komai ni har namanta dawani Awon ciki! se kazoo kaje da ita gobe,,, cikin girmamawa da jin tausayin Abba yace thom allah yaqara gabaci kana yatafi...haka kuwa akayi bayan wayewar gari da sassafe yazoo yatafi da jaleelah,,,,tafe suke yana ta zabga tambayoyi amma iyakarta ido ko kuma murmushi babu dai magana har suka isa hospital! sunyi fad'a sosai kafun suka amsheta kuma da yawa sun tausaya mata ga qarancin shekaru ga jaza'in duniya daka dubeta kasan sun zauna,,,,, photon cikin Aka d'auka wanda result da aka samu yabada y'an biyu ne Acikinta kuma qafafuwan su ne qasa maimakon kanunsu,,,,,,,,

[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣4⃣



result da akasamu yabada y'an biyu ne A cikinta,, kuma qafafuwan sune qasa maimakon kanunsu,,,,,,sannan infection yamata yawa, dole Akwai buqatar saka mata hannu arage wannan qazantar,,, haka kuwa akayi Dr. Ruqayya ce ta umrce ta da shiga wani sirrantaccen d'aki bamusu tashiga, bayan tashiga tace ta hau gado nan ma dai bamusu! kana tajanye zanenta tare da shaida mata zata sa mata hannu ta d'an ware qafafuwanta! haka kuwa jaleela tayi  ruqayya seda taji ciwo aranta ganin inda take son sa hannunta yayi siranta da yawa amma yata iya wani ciwoo ke fidda wani! ta tosa hannunta! amma jaleela ko uhumm saboda tawakkali seda taji azabar ciwooo sannan tacije leb'e tace washhh! haka ruqayya tayi qoqarin rage mata qazantar daga bisani tace ta tashi anqare! tare ta taimaka mata tasauko qasa,, idanuwanta sun canxa Alamar taji zafi, cikin tausayawa rayuwa tace sannu kinji jaleelah? kai tad'aga Alamar amsawa! harsuka fito waje! magunguna qarin jini da kuzari da cin Abunci aka rubuta mata da wasu shawarwari... kana suka kira Ahamad suka bashi shawara sukace bayan sati biyu Adawo da itah.....tun cikin hospital ya tsaya yasiya mata magani suka d'au hanya zuwa gida,,, har sun kusa kaiwa yayi parking gefen titi ya tsareta da idoooo, yace jaleelah shirun nan naki d'agan hankali yake! me yasa kike qyamar yimun magana? ko kuma kina ganin ina cikin masu bada gudummuwa wurin... be isa fad'a ba yaga hawaye sun wanke mata fuska bakinta narawa tace Ahamad ban tab'a zargin kowaba akan rayuwata se dai tsoron kaina nake da kaina dan gani nake babu alkhakri tare dani,,,, qaddarata shafar duk wanda na rab'a take! tana sa masu yawan shekaru zubda hawayesu,,, seda tanisa taciga dacewa kaima da zakabi nawa kayi nesa dani har lokacin da Abu biyar da nakewa kaina wasu zasumin se kayo kusa dani domin kullum lokacin nakejira nasan zaixo labarina yazama tarihi ga masu yawaita ma qaddarar su kuka!!! shiru yayi yana sauraren ta hartaqare kana yace ke Alkhairice jaleelah, kar kiyi magana akan gaibu, kar tsananin rayuwa yasanya kicire rai ga rahamar ubangiji ki fauwllawa masa lamarinki watarana zakiyi murmushi mai sautiiii! hawayewa tashare tare da cewa uhumm Ahamad ninasan me nake gani! kadai tayani da Addu'a ubangiji yatsare imanina, na mutu kan musulunci! ina kanyi jaleela Allah yakawo d'auki,,,,,ya tada mota suka isah gida, kana yabata maganinta tare da yimata fatan samun sauqi! tunda tashiga ta killace kanta kamar yadda tasaba,, gefen munauwar kuma soyayya shida khairat ba Acewa komai sun shagalta fiye da yadda d'an Adam ke tsammani, sedai Wata badaqala da zully ke shiryawa sbd tad'au Alwashi Aranta bazata bari kowa ya mallaki khairat ba se ita, taqara nanata d'aukar Alqawarin shidawa duniya cewa su y'an ta'addar Allah ne tahanyar Auren kahirat! duk da cewa Auren macce da macce yaxama ruwan dare dama duniya!!! haka dai b'angarorin suka cigaba da tafiya! yau laraba jaleelah ta tashi da zubar wani farin ruwa A farjinta da ciwooon baya me tsanani batasan waza tashidawa ya tallafeta ba,,Abu wasa wasa har takai bata iya motsin kirki,,,ciwooo takeji babu sauqi gumi dukkk inda take da gashi fita yake tayi jagaffff,, idanuwanta sunfito sosai har dare ya tsala takwana haka taqara wuni haka baci ba sha gazafin naquda! can gurin magrib Allah yabiyo da Abba sama sama yajiyo nishinta,,da Azama yafad'a! tausayi da wahala da take fama dashi tana sa hannu tana buga bango yasashi zubda hawaye ba shiri! sannnan yakirawo Ahamad da amma yace suxooo akaita hospital,,but qarfin hali irrin na Amma tace ai subari agani zuwa Ajima dan haihuwar tayo kusa da farko Abba be amunce ba se tasa kisisina irrin ta mata wai,,,,,,,,



kuyi haquri da wannan pls


[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣5⃣

_Alhmdullah bini'imaty! maman nana godiya ba Adadi Allah yasaka da Alkhairi yaraya mana nannah akan hanyar musulunci! ummu hydar fatan Ana shagalin biki lafiya,,,๐Ÿ’ž_


Abba be Amunce ba tasa kisisina irrin ta mata.....wai da can da nan duka d'ayane tana ma jin qamshin haihuwa Ajira dai agani har inbata haihu ba,,jin Abba bece komai ba Ahamad yace hakane Ammah, Abba mujira muga hukuncin Allah kuma ko bakomai tafi mu sanin me ake nufi!! duban Ahamad kawai Abba yayi cikin tsanaki kana yace bawai naqi bin shawararta bane ko kuma rashin jiran hukuncin Allah, yarinyar nan qaramace kuma ita kad'ai tasan me takeji muje gun masana tunda buqatar hakan ta taso!! nisa yayi yace thom Abba bara na d'auko mota, sam Abun beyiwa Amma dad'iba dan takitsa ma ranta kisan Abunda yaso zuwa duniya muddin rayayye ne dan Alwashine da ta d'auka tsakaninta da Allah bazata had'a jini da talakka ba...ranta b'ace ta juya tayi tafiyarta! Abba ko Ajikinsa har Ahamad yad'auko mota,,,,  sannan suka kama aka saka ta mota tana ta yarfa hannu tana rintsa ido,,,,,kana Ahamad yaja Ahankali har suka isa hospital, cikin gaggawa suka Amsheta aka d'ora kan gadon haihuwa! hannu aka fara sanya mata Abu yazoo kusa dan 8cm haiuwar take, suka d'ora mata N/S tsayin mintuna shabiyar! ga naquda kamar ahaihu babu haihuwar Oxtc Inject,,aka bata 2ml dan taqarawa mahaifar qarfi nan take Abun yaqara hauhawa da qarfi take nisawa amma gurin yayi kad'an, se kan yazoo yakoma nan take aka d'auko rezoor aka yankata J-shape Akace tayi pushing sosai, tayi amma bawani mai qarfiba dan baya iya fitar da yarooo! baby oil aka shafa mata tare da riqe mata perineal area wanda yaraba Anus da vaginal orifice ganin suna qoqqrin had'ewa... akasake cewa tayi nisa nan ma dai takasa gashi ji take kamar ranta zaifita Sbd zafin naquda,,,da Abun yaqici yaqi cinyewa dole aka d'auko wasu kuyafu guda biyu dan jawo yaron! haka aka ware qafafuwanta ba can ba! Aka tosa kuyafun gefe gefe na cikin farjinta aka d'an juyasu yadda bazasu tab'a lafiyar baby ba! hawaye kam ba'acewa komai  "A" fuskar jaleelah Sbd bala'i da zogi irrin nafitar wani rai cikin wani! cikin nasara akasamu jawo d'aya babyn, bayan wasu mintuna aka sake jawoo wani jini ya goce kamar an kunnah famfooo ta someee! gyara babys aka farayi y'an mata biyu da ko Afarce basu baro jaleelah ba, suna cikin qoshin lafiya se kuka suke rerawa gwanin sha'awa aka basu vitamin K injection Akashirya su cikin fararen kaya da Ahamad yasiyo cikin kayan da aka buqata yakawo,,,,,kana suka koma kan u'war suka share mata jikinta da wurin da ta b'ata can ta farfad'o suka tosa wasu qwayoyin magani ukku cikin farjinta d'aya qasan harshenta dan su tsaida jinin dake fita! sannan sukabi da d'inki! daganan aka had'a tea mai kauri da zafi akace tasha ba laifi tasha kana suka bata yaranta! karb'a tayi tagani se hawaye suka wanke mata ganin basuda wata kama da zata d'aga yatsa tace munauwar babansu ne! hankalinta yayi mugun tashi dan da wannan shaidar tayi niyar d'aukar fansa ga munawar! ganin jikinta na rawa yasanya wadda ta amsar mata haihuwa amsar jariran  kana tace meye ke damunki jaleelah!? shiru batace komai ba! juwa kike gani? shiru se ma jikinta da ke ta rawa kamar me Epilepcy (farfad'iya) kan tayi wani Abu se yawuuuuu da birkicewar idanu ya Afku! da gudu takirawo Dr. hamza dan ya taimaka mata ganin tana gudu haukace Ahamad yafad'a d'akin haihuwar dan yasan dagani ba lafiya qam yaqame ganin halin da jaleelah keciki shikuwa Dr.hamza dagudu yashigo cakkk yatsaya be masan me zeyiba dan jijjigar ta tsaya ta wani miqewa kamar gawa, cikin sanyin guiwa ya tab'a gefen nonota na hagu ya tabbatar tana da sauran numfashi! nan take sukayi amfani da Ambuback wurin ceto numfashinta! da aka samu ta farfad'o se ta qwallah wata qara mai gigitar da jin d'an Adam, tasake komawa gurinta! likitan jariran ya damqawa su Ahamad tare dq jansu gefe yace su bar kuka dan Allah be kamata ba matsayin su namaza, ana samun irrin haka dayawa, mata sushiga wannan yanayi becouse of phobia (tsoro) kamar suyi kuka sukace Dr. meye mafitar wannan matsalar...seda yanisa yace gaskiya ba aikin mu bane...

[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣6⃣

_Fan's ina baku haquri akan alqawarin da nayi nacewa yau zankawo KUKANA63 thom wlh banasamun damar kawowa sakamakon baquwa danayi kuma kunsan yadda baqo yake da nauyi dafatr zakuyi mun Afuwa๐Ÿ’ž_


seda ya nisa yace gaskiya ba aikin mu bane..... but zamu turaku psychiatric hospital suyi maku Abunda yadace! cikin kad'uwa sukace psychiatric? lasa leb'ensa nasama yayi kana yace eh kuma bawani Abun motsin rai bane! kuyi haquri xata dawo normally in kunje,,,,,, Abba ne yace thom Dr. Allah yakawo mana d'auki! suka miqe tareda fita fuskokin su bawalwala, recovery room suka nufa jaleelah na kwance Alamar bacci, kana suka ma kanunsu mazauni gefen gadon! Abba qwafa yayi yanata jajinta lamarin Allah, yayinda Ahamad yatsura ma yaran idanuwan sa dake ta motsa baki da hannayen su alamar Abunci suke nema! hawaye suka ziraro masa ganin hardasu jarrbawar ta shafesu daga zuwansu duniya! muryar sa narawa yace Abba yakamata ayi masu hud'uba kan jaleelah ta farka ko zata iya basu Abuncin su! shima cikin d'arsuwar yanayi yace I masu hud'uba da hassana da usaina! bejirqa komaiba yatada kabbara ga kunnayen su yarad'a masu sunan kamar yadda Abba yaso! sannan ya Ajiyesu!har ukkun rana yaran basuci komai ba dan jaleelah bata farkaba! dole aka rubuta masu madara mai sinadaran vitamin's daban daban aka siyo, kana aka dama aka basu! sunsha gwanin tausayi kana Abba yariqe d'aya Ahamad yariqe d'aya,,,,can wuraren magrib ta farfad'o idanunta kamar su fad'o qasa kallo d'aya zakamata ka tabbatar ba lafiyaba! cikin sanyin jiki da jajinta Al'amarin zuci sukace sannnu jaleelah! kallonsu kawai tayi se kuma tabushe da dariya harda qyal qyalawa! daga Ahamad har Abba seda sukayi qwallar baqin ciki,suka qara imani d'an Adam bashida wata garkuwa da tawuce lfy, sannan suka kira Dr. yazo yaduba yabasu takarda da sa hannu... yace but karsu tafi da ita se ansamu wa anda zasu riqeta kasancewar tana iya cousing Road accident kafun sukai dan yanxu komai tana iya yi taga daidaine! da shawarar doctotrn sukayi amfani gurin samun ward server's guda biyu mata aka sanya ta mota kana suka d'au hanya,,,,,mintuna talatin suka kwashe kan sukai hospital! suna shiga suka yanka mata file na ganin likitah! kamar karsu zauna Abun jaleelah yabore da kuwace kuwace harta na nema tafi qarfin Abba da Ahamad so take kawai Abata dama tayi guduuuu,,,,ganin tana shiga haqqin dan dazon maras lafiya da ma aikata,, aka matseta ta qarfi akayimata valium injection ga jijiya! cikin mintuna da basu fiye biyu ba bacci yayi gaba da itah,,,suka zauna jiran akira sunanta..... misalin qarfe goma sha d'aya aka kira sunan jaleelah dikko Also dai dai wannan lokacin ta farka, but babu wani kuzari tare da itah! haka akajata har counsulting room kana suka zauna! d'akin cike yake da qwararrun likitoci kamar su psychology, psychiatric, sociology da duk wasu manyan masana akan sha'anin qwaqwalwa da halayyar d'an Adam,,, shiru d'akin yayi kowa na rubuta observation d'inshi akanta daga bisani aka tattare aka bama wani siririn likita dake tsakiyar su! gyaran murya yayi yace jaleelah yayajikin naki? tsaki kawai tayi masa,,,,yayi murmushi yace kin kyauta yanxu gaya mun ina na kike nan? hankalinta ta juyar gefe bata masan yanayi ba! natsuwa yayi yamaida akalar tambayarsa ga wanda sukazo da itah! cikin taushi yace Alh. bisa dube dube da mukayi tare da had'a bayanan mu guri d'aya mungane yarinyar ku tasami tab'in hankali tun wata 5 da suka wuce! mene? Abba da Ahamad sukafad'a suna qoqarin miqewa tsaye! gyara murya yayi yace ku zauna zamuyi maku bayani! silale suka zauna yace observe na likitan mu nafarko yagane cewa tanada depression, nabiyu yace tanada mania but ba sukai modrate ba da tazooo gurin aihuwa se phobia yashiga wad'an can suka qara tashi! shiru sukayi duka biyun sannan yacigaba da cewa tana kuma cikin had'arin jego, dan hallitunta bazasu koma dai daiba se bayan sati biyu da haihuwa! in sun koma za'a fara bata chemical theraphy (drug treatment) na mania and depression inkuma akayi rashin saa se anfara magance phospartum sannan ayi na matsalar! duka subiyun gwaron numfashi suka saki tare da cewa yanxu meye mafita! nisa yayi shima kana yace nan zakubarta sati hud'u se musan ta ina zamufara! d'an fito da ido sukayi cikin jimami tare da cewa tanada yara kuma jarirai be yuyuwa abata magani se tasha can gida!? be yiyuwa sbd matsalarta na iya haddasawa takashe wanda takeso takashe kanta dan kar yashiga matsalar da tashiga sbd juyewar neuro na qwaqwalwar ta! sannan batada inside kuma yanxu ba komai zamuyi mataba da yawuce tayi surutai mu rubuta tanan se mugane meya haddasa wannan matsalar daga bisani mod'orata akan Electric convaltion treatment dan yayi girgixar qwaqwalwarta! jefo tambaya suka qarayi da cewa yarafa? karku damu akwai mata dayawa masu yara jarirai da masu cikkuna kuma munada ma aikata masu kula dasu!!! ciza leb'e Ahamad yayi, kana Abba yace ba damuwa nawane kud'in zama? 150,000 ne! kai tsaye yabiya aka kira ma aikata akace sushiga da jaleelaa female ward, wasu akabasu riqon yaran! bayan antafi da ita ne Ahamad yace wai Dr. me ke kawo wa mata haukar nan? naji kace akwai mata dayawa masu cikkuna da jarirai!? seda yajuya kujira yace gaskiya Abubuwan nada yawa...wasu sanadiyar rasa wani nasu, wasu kuma yawan shaye shaye, wasu talauci, wasu tunanin ya zasu haihu! wasu kuma maza ne! amm zahirin gaskiya 99% damuka qididdige baqin cikin da NAMIJI keyiwa macce ne kesa suna haukacewa!! cikin kad'uwa Ahamad yace 99% kace NAMIJI fa Doctor? eh hakane dan dayawa suna amfani da qarfinsu suna zalintar mata! basa basu hakkin su! sun maidasu tamkar kayan qawata gidajen su! adake su ahansu kuka... ire iren wad'annan se su sanya masu damuwa daga qarshe se Abun yazooo su samu hauka in akayi rashin sa'a macce nada kishiya se A zargeta alhalin mijin nanne yasa ta haukacewa! shiru Ahamad yayi daga bisani yace Allah ya kyauta sukayi sallama suka tafi Abunsu! jaleelah nashiga aka sauya mata kaya blue irrin na masu tab'in hankali,,,,,,,,,,,,,,,,,






da fatar saqona ya isa ga d'umbin mazan dake amfani da igiyoyin aure suna walaqanta mata suji tsoron Allah watarana dukk zamu had'u gurin Allah yayi hisabi akan gaskiya๐Ÿ˜ข dagaske kuna bada guddumuwa gurin samin tab'in hankalin macce๐Ÿ˜ด kudaina mantuwa da duk tsayin shekarunku watarana zaku isko ubangiji๐Ÿ™Œ๐Ÿป

[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣7⃣

_Alhmdullah bini'imaty๐Ÿ’ž_


jaleelah nashiga aka sauya mata kaya blue irrin na masu tab'in hankali......kana aka jawota aka Ajiye cikin sauran y'an u'wanta, dube duben bqaon guri ta hau but dai bata shaida ina take! se kallon kalolin hauka take wasu kuka babu dalili,wasu dariya, wasu rawa, wasu gurzar jiki aqasa Abun dai ba'acewa komai! tana zaune Ahaka kawai wata daga cikin masu tab'in hankali tasamu zabgegen dutsi ba ankara ba ta jefa ga gushin jaleelah sha jini ya wanke tana d'aga murya wai taga take takenta se ta halakata! da Azama ma aikatan suka shiga tsakani wasu sukaja jaleelah, wasu sukaja d'ayar da kyar aka rufe cikin d'aki jaleela kuwa aka hau yimata dressing, itako waccan tahau zage zagen u'wayen ma aikata, ba wanda yakula dan sun saba da shan maruka da cizooo da zage zage daban daban ga maras lafiyoyin nasu! haka dai har akasamu gurin yayi shiru... can wuraren magrib Akaba jaleelah yaranta akace tabasu nono ana qoqarin nuna mata yadda zatayi ba laifi tabasu kuma sunsha aka goya su tun da ganan aka fara observe na halayyarta! gefen su Abba sun sauka gida lafiya ran kowanne badad'i sedai basu labartawa Amma komai ba akan hallin da jaleelah keciki ita kuma bata tambaya ba"" rayuwa dai haka tafara takon saqa! bayan kwana shidda munauwar ne zaune gaban mahaifinsa yana neman Alfarmar a nema masa Auren khairat...seda yayi shiru irrin nasu na manya yace munauwar meyasa kanace se khairat? yarinyar da bata mallaki tarbiya ba! yaya kake tunanin bayanka duba da zab'in da Annabi yayimana? seda ya marairaice murya yace Abba khairat nada kirki, wlh nayi imani xakayi Alfahari da ita cikin danginka...murmushi yayi mai wuyar fassara,, yace zan Amunce da zab'inka but Akwai sharad'i,,,,cikin zumud'i yace Abba ko menene zanyi wlh yana wasar baki! seda yabari d'an yanatsu yace kace cikin jaleelah ba naka bane na yadda! sedai kasani har yanxu matarkace dan ba da ciki tazooo gidanka ba! Abinka da wanda bashida gaskiya seda gumi ya wankemasa baki nab'ari yace Abba ni har yanxu bangane inaka dosa ba...nisa yayi tare da cewa sharad'in shine zaka cigaba da riqe Auren jaleelah kuma zaka riqe Abunda tahaifa amatsayin y'ay'anka...dam, dam, dam zuciyarsa ke harba jini, cikin kad'uwa da zaucewar hankali yace sharad'inka yamun tsauri Abba se yasa kuka yacigaba da cewa bazan iya kallon d'an wani A matsayin nawaba, bazan juri kallon mazinaciya ama tsayin matata ba, ina roqonka karka nace Akan buqatarka domin zaman zargi da takaicin rayuwa zanyi da itah Abbah yaqara d'inkewa da kuka! shima Abban hawaye suka zuba akan kuncensa yace munauwar naso ka amshi buqatata domin narufa Asirin zuriyar sale, banaso yaran nan da jaleelah tasamu subud'e ido ba uba tare dasu, nasani zasuyi kuka kuka mai yawa! domin uba shine Adon kowane d'a Aduniya koda kuwa gindi yake jah akan titi, dahaka nake roqonka munauwar dan Allah kayi wannan jahadin pisabillilah koda bayan sun mallaki,hankalin kansune se kasanar dasu yayasuke! d'agowa yayi yace idan na amunce zaizamo nadama gareni da kuma su kansu yaran, gwara tun farko su san Asalinsu domin kama da wane bata wane! iska Abba ya hurooo yace Shikenan munauwar sedai kasani ita dama sau d'aya takk mutum ke mallaka Arayuwa da yawa Abunda mutum keso ba Alkhairi bane ina maka fatan nasara! cikin rashin kuxari yamiqe tare da cewa ngd Abbah,,,,tunda ga lokacin zancen Auren munauwar da khairat sanusi d'an boko yasoma qarfi... Ammah kuma guri yacika d'anta zeyi Auren qwarya tabi qwarya! Anfara shirin biki na nuwa duniya akawai...ansanya biki watan gobe idan rai ya kaiiii!...Ahamad kam Abu be masa dad'iba yau fuska ba walwala yaje yasami munauwar zaune da kwalbar barasa gabansa, cikin rashin san magana yace munauwar yanxu khairat kazab'a A matsayin u'war yaranka? yarinyar da tagama watseaa a titi? y'arshaye shaye? cikin tsawa yace dakata Ahamad! kanada iko kafad'an komai but banda sukar khairat domin bazan jure ba! sanyayyar Ajiyar zuciya yasaki yace shikenan amma komai lalacewar yanayi karka nemeni muddin maganar khairat ce! to dama can ai baneman ka zanyiba! babu sallamar arziki suka rabu,,,,kwanci tashi yau kwanakin jaleelah goma sha ta kwas sedai bawani canji illa ma yunqurin kashe kanta da takeyi! yau Accidentlly bacci ya kwashi mutane kasancewar dare ne tasamu hawa kan kujera doguwa ta kara wuyanta ga fanka na Aiki sarr ta yanki wuyanta zafin da tajine yasa tayin ihunnn da yatada mutanen dake tsaron su cikin gaggawa Aka d'auko Ambulance aka fita da ita xuwa A and E dep. d'inkewa akayi tare da Addmiting nata tun safe aka d'auke ta zuwa Electric Convaltion treatment wuri ne da dukkkk haukar mahaukaci yashiga bazayi muradin komawa ba sbd Azaba da rad'ad'i dasukeji,,,,kan gado aka d'orata akasa zane aka rufeta tare da daddannewa kana akasa susu wa hancinta da bakinta kana akayi joing na wuta ga kunnuwanta kan kace wani Abu na u'rar tafara sata jijjiga kamar yadda ake buqata,,,,,,,,,,

[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣8⃣

_Alhmdullah bini'imaty,,,,innalillahi wa inna ilaihim raji'un ummiey y'ar u'warku da tab'ata ALLAH yabayyana ta darajar muh'd S.A.W๐Ÿ’ž_


kan kace wani Abu na u'rar tafara sata jijjiga kamar yadda ake buqata,,,,,,,,,,bayan mintuna aka cire tare da sanya wasu gardawan maza ukku d'aukarta izuwa wani tsafta taccen gado suka Ajiye,,, mintuna goma shabiyar da ajiyeta tafarka cikin yanayin maye Alhali ba giya tasha ba, aka sanya wasu mata riqonta izuwa ward d'insu,,,kwance aka Ajiyeta bacci me qarfi ya sureta bayan isha ta farkka tare da tambayar me yakawota nan? ina cikinta? se tafashe da kuka! wata siririyar mata ce ta tasooo tana tambayar jaleelah me kikewa kuka!? d'agowa tayi batare da tsaida hawaye ba tace me nazoo yi anan baiwar Allah? murmushi tasaki tare da jan hannu jaleelah suka bar d'akin izuwa wani,, tace zauna jaeelah, jin takira sunan ta tazauna cike da son sanin me tazooyi Anan? gyaran murya matar tayi kana tace jaleelah ki kwantar da hankalinki, nan hospital ce ta masu tab'in qwaqwalwa! zare idanuwan ta tayi kana tace to ni meye had'ina da tab'in qwaqwalwa!? dariya tayi marar sauti tace jaleelah ba had'ine ko mu'amalaba...Allah na jarbtar ka ne lokacin da yakeso kuma kema yajarbceki lokacin dayaso ya maida maki hankalinki batare da shawarar kowaba! Allahu Akbar tafad'a tare da shafar mararta dataji ta sauya, hawaye na malala tace na haihu ko? eh kin haihu kinsamu yara mata guda biyu kyawawa? dumm qirjinta ya harba tace y'an mata guda biyu? Eh jaleelah tana murmushi takira d'aya daga masu rainon su tace akawowa jaleelah yaranta...haka aka kawo mata su Aka ajiye jikinta, duban su tayi se hawaye da tausayin rayuwa, kana tayi godiya ga Allah xahiri tare da roqonsa yabata juriya da haquri akan rainon su dazatayi ba Adon duniya,,,,matar seda tayi qwallah itama da tafahimci su usaina basuda uba kana tace jaleelah tarungumi qaddara yara mata rahama ne ga wanda yayi farinciki da basu tarbiya... godiya tayi tare da cewa na karb'i hukuncin Allah domin yanasane dani dakuma irrin kyautukan da yake min,,,,,,cikin jajintawa Aka amshi yaran akace taje ta kwanta dan ba A kwana da yara d'akin cox komai na iya faruwa! haka tabarsu ta tafi sedai dukkk iya satar bacci yau kam yakasa sace jaleelah tunanin baya da Abubuwan da suka shud'e ke zariya A idanuwanta da ilahirin jikinta,,,har gari yawaye tun Assuba sallah tayi tasake komawa gadonta har 9:am, sannan aka kirata tabama yaranta nono tana ba hassana  taga bayan kunnenta da wani baqi kamar na munauwar tasake duba na usaina shima haka aranta taji sanyi se tabarwa zuciyarta,, tana riqe dasu har akazoo ganinsu cikin sa'a da jaleelah aka fara tazooo aka d'auki BP ta sannan aka tambayi lafiyar jikinta dakuma Abunda tazooyi nan!...cikin nutsuwa tabada amsa' kana suka gane inside da yafita yadawoo suka bata shawarwari da maida komai gurin Allah S.W kana sukace yau zasu sallameta! cikin kad'uwa tace dan Allah kubarni anan zanfi samun nutsuwa na roqeku,,, d'ifff sukayi dukansu kana wani yace meyasa ba kya san zuwa ga Ahalinki,,,? kallon shi tayi tare da cewa karka matsa da son sanin dalili domin kuwa ita rayuwa sirrice! shiru sukayi kana suka yi amannah tana fuskantar qyama ne dole se an had'u da iyayenta Ayi family treatment...sukace tayi haquri zaa gyara but fa sun sallameta,,,fuska ba walwalah tamiqe tafita dan ba wasu guri, kana aka kira Abba akace suxoooo zuwa 4:pm sutafi da y'arsu...harga Allah yaji dad'i ya kuma kira Ahamad yasanar mashi dan su shirya tafiyar shi kan dad'i har sajjada yayi... munauwar kuma yau saura sati d'aya aurensa da khairat dan haka shagalin gabansa yake shida Ammanshi da qawayenta,,,,,,haka har lokacin d'auko ta yayi sukaje su Amma basuda labari...Alhmdullah sunji dad'in ganinta da kuma yaranta dake cikin qoshin lafiya kan ma suyi, magana ita tafara gaida su cikin taushi da sanyin murya,,,ansawa sukayi tare da yimata barka da Arziki kana sukayi ciki jan kunnen su akayi akan karsu qyamace ta kuma ayimata wankan jego, aka bata tbs cpz tare da cewa bayan wata d'aya su dawo! godiya sukayi kana kowa yad'auki d'aya, d'aya,suka shiga mota...

d'od'ar suka hau titi zuwa cikin garin sokoto suka tsaya A jidda plaza suka siyawa usaina da hassana kayan jarirai da komai na buqatarsu  sannan suka wuce gida,,,,,Amma tasha mamaki ganin jaleelah da yaranta biyu sedai kuma tayi farinciki ganin ba wanda zai dubesu yace sun had'a da munauwar! hakan yasanya ma tayiwa jaleelah barka da zuwan marar Ado duniya! jaleelah tashayar da ita mamaki ta hanyar amsa mata da cewa rashin tarbiya ne rashin Ado tawuce Abunta zatayi,magana Abba yakatseta da cewa tayi shiru ita tajawa kanta,,,sosai taji zafi kuma ta qudurce jaleelah zatacigaba da nadama izuwa lokacin da numfashinta zai tsinke A doron qasa... rayuwa mai cike da burin walaqanci, d'aukar fansa, da ta wakkali Aka shirya tafiyarsu...kwanci tashi jaleelah bata fuskantar matsala ko d'aya se habaici da iqirarin shaggu da Amma keyiwa su usaina but Abun baya damunta dan tashirya fuskantar hakan...yau lahadi ranar d'aurin Auren khairat da munauwar ranar da dayawan sakkwatawa kuka sukeyi kasanceaar Antashi da rasuwar me martaba sarkin muslmi, haka dai aka d'aura Auren bawani armashi da yayatawa duniya...har lokacin kawooo amarya yayi ,,,, mutane suka gaji dajira suka wuce gidajensu Amma tasha mamaki ganin har shabiyun dare ba akawo Amarya gidan taba...tatanbayi kanta hakan na nufin batada darajar da za'akawo mata sirikar ta tayimata hud'uba? ko kuma wayewa ce irrin ta wanda suka rayu da boko?

[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀2⃣9⃣

_Alhmdullah bini'imaty๐Ÿ’ž_


ko kuma wayewa ce irrin ta wanda suka rayu da boko? da wannan saqe saqe har bacci yasureta,,,gefen gidan Amarya kuma ba wani armashi domin tun Awaje ansan juna su zully ankasa an tsare dasu za 'araya daren Auren! munauwar beyi mamaki ba domin khairat nasanar mashi mahimmanci zully da girmanta A zuciyarta! se ya wuce d'akin sa ya kwanta itakuma zully tafara sarrafa khairat yanda suka saba dama an dad'e ba Ahad'uba...bayan wayewar gari har shad'ayan rana basu farka ba se shi dakansa yashiga yatada su amma yaji tsoron yanda yasamesu sedai yabarwa zuciyar sa komai,,haka dai wunin ranar yasoma tafiya ran Amma jagule munauwar kuma babu dad'in rai irrin na angwayen da suka mallaki sabuwar amarya! zaune yake yaxabga uban tagumi yana tunano daren kawo jaleelah da wayewar gari da kuma ladabinta... jiki silale ya miqe ya watsa ruwa yasa shadda blue mai duhuwa yafito cikin qasaita da jin kaiii ya tosa kansa d'akin Amarya da Azama yafitooo ganin yadda mata ke bad'ala kan gadon sa na sunnah sedai babu khairat a ciki,,,,wayar sa yazarooo ya kirata cikin wata shiga me fisgar hankali tafitooo riqe da hannun zully...ransa yayi mugun sosuwa yace ina son ganinki! seda zully tace taje sannan tabi bayansa...A fusace yace khairat wannan shashanci bazan d'auka ba domin nan fa gidana ne na sunnah shine zaki tara min y'an mad'igo tun Adaren farkona? cikin rashin tsoro da damuwa ta kurb'a barasa ta kwai kwayi muryarsa tasa dariya tace ko bahaka kace ba? baki yasaki galalah yana son fad'ar wani Abu amma yakasa,, da tafahimci hakan ta narke tace sorry my really sati d'aya kacal zasuyi subamu guri mushana tana qoqarin goga nonota A qirjinsa! d'an riqeta yayi yanda zata iya juya jikinta yace shikenan Dharkan but yau dare na ne ko yaqarashe kamar zaiyi kuka murmushi tayi tare da kashe idonta d'aya Alamar wata magana shima dariyar yayi tare da fidda nonota d'aya ya tsotsa kana ta qwace dan tasan gargad'in zully,,,,,shikuma yabi ta qofar qasa yafita kai tsaye gidansu yanufa Amma nazaune ga Alama hankalinta baya tare da itah yashigo murmushi d'auke ga fuskarsa! yagaidata cikin ladabi bawani sakin fuska tace munauwar Ango...dagaji yasan ciki da magana hakan yasashi gyara zamansa yace Amma wayatab'a man ke? kallonsa tayi tace ina khairat ko se naje nagaida ta? sosa kansa yayi sannan yace aa amma ita zatazoo zuwa gobe bata jin jikin ne murmushi tayi me ma'anoni tareda fad'ar inagaidata da jiki,,,,,, yace zataji sukaciga da tab'a firar duniya,, daga bisani yamiqe zuwa sashen Abba shidai Abba be tambayi amarya ba yadai yimasa fatan zama lafiya,,,,yayi gdy yafito zuwa sashen Amma yana tambayar ina suka samu yara masu wannan kuka na cin rai tun sama yake jiyo kukansu...tsaki taja tace d'iyan y'ar iskar can ne mekama da Aljanu haka suke masifashshe mu wlh in wagga ta Ajiye wagga ta d'auka...  tsakki yajah yace nikam natafi bana iya sauraro... koda yafito jaleela na takai kawooo tana jijjigasu ji take kamar tayi kuka tarasa waza tabama d'aya kwatsam bata ganiba ta kauri munauwar kamar me jira ya dallah mata maruka har biyu yaqara sa qafa yayi fatali da usaina seda tasha bango,,,,, Aikan usaina tasauke qarar da ta fallah jaleelah takai ga fuskar munauwar tas tas tasauke masa maruka hagunsa da dama masu zafiii da wuyar mantawa kana Afusace tace na dad'e ina sha'awar marinka! kuma kasani yazama qarshe, iskancin ka da rashin imani su tsaya iyani domin zan iya kisa batare da nadama ba muddin kanemi tab'a lafiyar y'ay'ana...diff duniya ta d'auke masa yarasa me zaiyi yarama wannan qasqanci da jaleelah ta kafa masa wanda A tarihi rabo da Amareshi baya iya tuna rana, da kyar yad'ago idanun sa yace jaleelah kifara lissafa yau amatsayin jindad'in ki naqarshe domin nayi rantsuwa se nakafa baqin cikk da kukan zuci A duniyar ki,,,se marina yazame maki qunci dauwamamme! cikin rashin damuwa tace nashirya zuwan hakan dan haka bazanyi nadama ba,, barema me yarage mun Aduniyar wanda bangani ba? kai zance kajira nadama da quncin rayuwa domin na tabbata *BAQAR RANAR* na nan zuwa"A" gareka xata dasa wata magana ya b'allah mata marin da yasa takai qasa sedaai batayi kuka ba tasalima gogewa tayi tare da cewa kayi ta marin fuskata munauwar bazanji haushi ba domin ni rayuwar ka namara

[13/02, 20:46] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣0⃣

_ALHMDULLAH BINI'IMATY_


banji haushi ba domin ni rayuwarka namara,,,,,,,zaiiii cafko ta tayi tsalle ta d'auki yaranta ta guduuuu... hurooo iska yayi tare da fitahhhh farfajiyar gidan baki d'aya ...A wannan baqin yanayi ya isa gidansa ya zube kan kujera yana tunanin yadda zai rama gayyar da jaleela ta masa! haka rayuwa taci gaba munauwar kullum da burin fansa yake kwana dashi yake tashi, ko wace shigar sa gidansu dama yakejira ta had'uwa da jaleelah!!! har kwanaki sukajah, besamu dama ba... kullum marin gezau yake masa, yakasa mance ranar da shacin hannun macce ya kwanta Afarfajiyar fuskarsa,,, yauma da burin walaqanci yashigo coxxx yaji Abba yayi tafiya! ganin yaduba ko ina begantaba, yace ma Ammah ina jaleelah? qasqance ta dubeshi tace me yadame ka da itah? Burin fansa amma... yadda yayi magana yasa ta d'agowa ta dubeshi, kana tace qauyensu suka tafi tunjiya...iska me zafi ya hurooo tare da cewa itada wa sukaje? Abbanku tabashi amsa... cikin wani yanayi ya furta nan ma narasa damata, sedai wajibi na ne namaida Aurena Akanta domin tahaka ne kawai zan iya maida mata martanin tarihin da takafa arayuwata, wanda yahana ni baccin dare da rana! kallonsa tayi yana maganar idanuwansa nadad'a rinewa da jar kala haka yakeji tamkar yanxu ne ta mareshi kuma dan qasqanci harda cewa tadad'e tana sha'awar marinsa! kafad'arsa amma ta dafa tace ina goya ma baya munauwar nikaina na tsaneta, bana son ji ko ganinta, sanadiyarta yanxu haka Aurena bakin mutuwa yake, narasa ya zanyi na kawar da ita A doron qasa domin takai takawo ina zargin mahaifinku na tarayya da itah, soyayyar da yake nuna mata hankali bazai iya d'auka ba"" Nima ina zargin haka Amma tare da miqewa yafita waje karffffff sukayi da Ahamad yace Ango na Amarya...murmushi ya qaqalo yace Ashe kana nan dama gurinka zanje! ohk mushiga ciki thommm...bayan sun zauna yace dama Auren jaleelah nakeso na maida... tass qirjin Ahamad yabuga yace dama ka saketa ne? a'a ban mata saki ko d'aya ba yabashi amasa! seda yahad'eye wani yawuuuu mai ciwooo yace munauwar maganar gaskiya baka dace da cigaba da zama da jaleelah ba! akan me? halayenku sunyi hannun riga...cikin muryar kuka yace nacanxa Ahamad nayi nadama, ina so ne na killace mutuncin Abba akan usaina da hassana da yakeso surayu cikin aminci da walwala batare da wata tsangwamar bakunan mutanen duniya ba! sannan nayi nazari naga wannan kad'ai zanyi martaba ta tadawo A idon Abba, shiru Ahamad yayi kana yace  munauwar in domin Allah zakayi ina tare da kai, inkuma da wata manufa zakayi karka zalinci marainiya dan girman Allah yaqarashe yana mai son kuka... seda yanisa yace Ahamad dagaske jahadi zanyi...tundaga ranar yafara shirinsa bayan dawowar Abbane ne Ahamad dashi sukaje da maganar maida jaleela! sosai yayi murna domin Abunda yake Addu'a kenan munauwar yakarb'i kukanshi,,,,,yace yaji dad'i amma se yaji tabakin jaleela in tadawo. munauwar baki har kunne domin yasan seda yashirya tsafff yazo da maganar gurin Abbah... qasan zuciyarsa kuma Azazzalar shi take yacimmata qauyen yayimata tonon silili! da hakan suka rabu sai dai shi zamewa yayi yaje yasanarwa Amma halin da ake ciki, tace yayi kyau! gobe yabi Asubbah yaje qauyen ya b'atar da jaleelah da wannan qodurin yabar gidan... acan qauye kuma jaleelah tafita ziyar dangi,,,tafe take tana kallon garinsu da kuma d'an cigaban da Akasamu ba tsammani tayi karo da dauda cikin mutunci da sakin fuska suka gaisa kana yagyara tsayuwar sa yace jaleee nanemo kud'i, kud'i masu yawa! nasha wahala gurin tarawa amma kinsan me jalee? kai ta girgixa Alamar a'a! yace bana damuwa domin muryarki nakeji tana cewa dauda qara tarawa kadawo zan Aurenka qara tarawa dauda,,,,gashi natara jalee yaushe zaki dawoooo ki aure ni? sadda kanta qasa tayi tace dauda ina tayaka murna, amma banguje ka sbd kud'iba! da zanbud'e ma rayuwata da kayi kuka tare da imani da qaddararka mai sauqi ce! kai macce karasa nikuma A bubuwa da yawa...narasaka dauda, narasa papana, narasa farincikina gabaki d'aya,,,ga Alqawari da bazan iya sab'awa ruhin papana ba... duk da cewa yaxama gawa...zan mutu a qangin bauatar Aure da danasanin Alqwali danayi na cewa ko mijina zai yanka naman jikina bazan gujeshiba, dauda katayani Addu'a har yau ina jiyo sautin papa na qarshe cewa jalee ko saud'aya kikabaro gidan munauwar da sunan tashi banyafe maki ba...domin wannan maganar Amo take Akunne na... tanaabani lasisin zama gidan mijin aurena! ta  d'ago sukayi musayar kallo kana tassada kai qasa tacigaba dace dauda naga Abubuwa,,rayuwata darasine ga iyaye da kuma masoya masu zargin anguje su dan anga kud'i... dauda nasan kana sona amma ina roqo ka manta dani domin nikam namanta dakai, najeraka cikin sahun mutanen da qaddara taraba muna son juna, dauda karoqe Allah ya karkare mani yafi jiran tsammani taqarashe cikin rishin kuka...haqiqa jalee tabashi tausayi muryar sa narawa yace shikenan jalee se watarana ina maki fatan samun sauqi dacin jarrabawar rayuwa...sukayi sallama ta cigaba da tafiyarta inda tayyi niyar zuwa da rashin kuzari ta isa bayan sun gaisa tadawo gida kasancewar duhun dare yakama...haka tadawooo gida ta zauna jiki mace tana rayawa ina ma Ana mutuwa Adawoooo da papah yayi  kuka da nadama marar Amfani irre irre wannan tunanin kad'ai ke mata shawagi A qwaqwalwa har dare yaraba...shikuwa munauwar tsafff yashirya duhun dare kawai yake jira ya wanke ya danno hanya...





taku har kullum Asmeenat zeeyan nake cewa kutareni gobe dan jin ko munauwar zaici nasara ga jaleelah?

[13/02, 20:52] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣1⃣

_wannan page sadaukarwa ne ga mutanena Asmeenat fan's 1 masu feshin sharfi da tattaunawa dafatar kowa yayi haquri da qaddararsa domin ko bakomai tana cikkn rukunnan imani๐Ÿฅ‚..._


shi kuwa munauwar tsafff ya shirya duhun dare kawai yake jira ya wanke ya danno hanya...haka kuwa Akayi...kiran farko na safiya, ya d'auki qaramar motarsa qirar 206 ruwan toka mai duhuwa an yane ta da leda me baqi ga glass wanda sedai naciki ya hango nawaje d'od'ar yakama hanya ba wani fargabar dawowa lafiya ko Akasin hakan!... yunwarsa d'aya ya walaqanta jaleelah... ko rayuwar sa na manta

*BAQAR RANAR* da hannunta yayi tsautsayin dallah masa mari har guda biyu...gudu yake amma gani yake tafiyar bata sauri, cikin Abunda be kasa awa biyu ba ya isa qauyen su jaleelah...duk da gidan ya rushe be hanashi saka kai ba, dan yasan baxa tawuce nan ba... cikin sa'a tana lab'e cikin wata dangar kara...yashiga bako sallama innalillahi wa inna ilahim rajiu'n shine bakinta ke Ambato dataga mugun miji A gabanta! taqara qanqame yaranta! sedai yashayar da ita mamaki dan cikin taushi yace d'aukar ku nazooo kishirya! Arazane ta had'a ido dashi zuciyarta na nanata Abunda harshen sa yakaranto! Azahiri kuma kai take girgizawa Alamar bagaskiya bane...cikin murya irrin ta mazan da basu san Allah ba yace bazuwa nayi nace iyi ke kuma kice a'aba tashi mutafi...hanjin cikinta ne suka doka qara sbd firgici tayi narai nara da idoooo tana son furta wata kalma! kallon ta yasakeyi yace tashi muje ko se natara maki jama'a suxo sukalli yaran da U'wa takawo su duniya ta hanyar fasiqanci! rass gabanta yafad'i qwallah ta sirnano mata kasancewar qaramin aikin munauwar ne yimata wannan sharri ga mutanen qauye da saurin imani da qarya...bakinta na karkarwa tace meyasa ka matsa da se nabika...? zakisani idan munje! banyi sallama da kowa ba munauwar... ketashafa...duban shi tayi ido cikin ido karo nabiyu tace dan Allah" hannu yad'aga Alamar tayi shiru, tausayin kanta ya kamata ta dubi yaranta se dariya suke qyalqyalawa basu san me ake cikiba! tashare qwallah tace shikenan muje...zuciyar ta dam dam kamar tafad'o qasa sedai tana shaida mata Abba yaturo shi d'aukar su... hakan yasa tabi bayansa but duk da zuciyarta dake cewa munauwar bazaizo d'aukar kiba tilastawar Abba ce bata shaida wane yanayi tashiga motar sbd sanin waye munawar! tana shiga yafisga suka tafi,,,, tunda suka fito Asako yafara gudu irrin na nashirya zuwa lafira,,se sunyi sama suyi qasa tun tana had'a shi da Allah har ta qyaleshi ta qanqame yaranta anata tunani A mutu tare...bayan doguwar tafiya se yafad'a dasu wani zabgegen daji da bashida iyakar fili baka hango komai, se manyan duwatsu masu ban Al'ajabi da tsoro...dai dai gurin wani kogon dutse me nisan tsayi da zurfi ya tsaya kana yace jaleelah tafitoooo A tsorace taziro qafafuwanta qasa... ya dubeta yace cikin wata murya kin mari rayuwata ko? nikuma zan mari duniyarki dan se na lalata duk Abunda zaki kallah kiyi dariya...yana kallon yaran da takeji tamkar tamaida su cikin cikinta...yawun bakinta ta kalatoooo da kyar ta had'iye busashin yawu tace dan Allah kafara kasheni kafun ka kashe yarana...seda ya qyal qyala dariya kana yace kinyi bahagon tunani domin bazantab'a baki mutuwa me sauqi ba jaleelah... sannan yaranki da kikeso kina kallo kura zatazo tacinye su... hawaye taji sun sirnano mata bashiri taqara sa su jikinta zahiri kuma tace Arnan da ma suna qyamatar macce ne sbd Abun kunya... kaj meyasa kake qyamata? tajah majina tace munauwar narasa gane laifina...?wace irrin qiyayyace haka? da har shaid'an kemaka kuwa karaba u'wa da yaranta! kasan kuwa yadda U'wa kejin xafi da rad'ad'i kukan yaranta bare har kayi iqrarin rabawa? murmushi yayi yace ko yanxu na mutu buqata ta biya dan nahango tashin hankali da baqin ciki tare dake...kana yajawo hanunta yafisgo ta fad'i qasa warwas yara sukayi d'ai d'ai, yazaro igiya a Aljihunsa ya d'aureta ga wani qaton bishiya yadda bazata iya kwancewa ba...ya d'auki yara yayi tafiya me nisa dasu amma tana jiyo qararsu! kana yadawoo yashiga motarsa hankali kwance...be tafiba rana nadad'a fallewa jaleeh gumi take, kuka take, idanuwanta basa san bud'ewa sbd qishi da yunwa hannayenta se d'igar jini suke coxxx of d'aurin da Akamasu! can wuraren ukku yafito da robar faro yayi dariya yace har yanxu yaranki na numfashi kicece su inkuma kedasu se A lahira nikam natafi yajefa mata robar a goshi ya wuce... numfashi kawai take saki takasa furta komai da kyar tace kabani yarana su ci Abuncin su dake Ajikina se kamaida su kafun ni ko su mukoma ga Allah......





taku har kullum Asmeenat xeeyan nake cewa kutare ni gaba dan jin yaya zata kaya


[13/02, 20:52] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣2⃣

_Alhmdullah kaseeran Habiba Idrees hubby ina tayaki murna bisa arziki da Allah yayi muna na bayyanar mama ina roqon Allah yabata lfy ๐Ÿ’ž_


da kyar tace kabani yarana suci Abuncin su dake "A" jikina se ka maidasu kafun ni ko su mukoma ga Allah... dariya yasaki me sauti kana yace jaleelah wannan yanayin kad'ai zanganki hankali na ya kwanta, na yadda da kaina cewa saqon da nake aikawa yana isa inda yadace...dakyar ta motsa gashin idonta dayayi jagaf da ruwa ta dubeshi tasake maidawa qasa batare da tace komai ba A zuciyar ta kuma cewa tayi inama Ace yaune za'abusa qahon tashin duniya...! jin takasa magana yakai hannu ya matsi kunnenta da yagashe da zafin rana yace ko gaban Abada bana maki fatan nasara... so nake qaddarar ki tayi nasarar turaki jahannama, yaranki kuma kinada ikon cetarsu idan kin kwance kanki yanxu yarage naki neman mafita! kana ya juya  yafad'a mota yayi juyi mai tada qura ya wuce... bayan tafiyar sa Azabar zafin rana da qishi sun kaimata karooo ji take kamar harshenta ya zazzago sbd Axaba da matsin rayuwa...gashi kukan yaranta da take jiyowa ya d'auke...hankalin ta yaqara tashii hawaye cak sun tsaya basa zuba,,, Anan seda tayi gasgata kuka na d'aya daga jerin manya ni'imomin ubangij domin ta nema ta rasahhh... Azahiri kuma cikin jigatattar murya me wuyar fassara da misali tace wata qilah su usaina sun koma ga ubangijin da yabani su...can se tasake jin kukan hasana da kyar tajuya tana duban inda take jiyo sautin kukanta...tayi wani murmushi da tarasa sanin dalilinsa tasake lumshe idanuwanta tana sauraren kuka har tasake jin shiruuuuuu! lokaci yacigaba da tafiya jinin hannayenta da d'a d'iga yake fuskarta tayi jajir jikinta ya d'au mutuwar ta kawai take jirahhhhh... gefen munauwar kuwa tafiya yake mai cike da farinciki da sauke wajibin da yayi rantsuwa se yacika Alqawarin sa! ji yake ko yanxu numfashin sa yatsaya baya wata nadama domin yacika burinsa...! cikin yanayin nan ya isa birnin shehu (sokoto) kai tsaye gidansa ya nufa khairat na zaune tana kallon wani fitinannen fim na y'an less ji take kamar tayi hauka sbd fitina..haka yasameta cikin sauri yakashe tare da rungumota jikinsa! gam yamatseta yace haba khairat meye haka? ko kinmanta kina yawan gayamun kin daina? jin muryarsa ba yadda takeso ba yasa ta turoshi tare da d'aga masa yatsa Alamar ya qyaleta! ze matso kusa da itah taqara d'aga hannu cikin ta danna screen d'in wayarta dama kunne take tafara magana da zully cikin sex voice da Abun yagirma se suka koma group wanda Akayiwa taken less dad'i, kasancewar akwai yara qanana masu qananan shekaru da bazasu fi 12,13,14,15, ba kuma suna wartsake damuwar su musamman yadda suke haskawa da nuna bajintar su domin sunajin dad'i da kyautukan da Akebasu kuma basu gane ina duniya ta dosaba dan haka suna sarrafa farji yadda yakamata

_(nan kam ina kira ga iyaye suji tsoron Allah su daina ba yara qanana waya domin y'an taAddar Allah irrin su khairat na nan zagaye da media)_ munauwar da yaga tayi nisa dole yatashi tare da kitsawa aransa da sannu xai canxa khairat suyi rayuwa me ma'ana...haka daren yau yafara shigewa... jaleelah tarasa mai cetonta domin har yau bawani d'an Adam da yagifta gashi har yau babu manzon ranta bezo gareta ba... sule salin dare yakama babu komai se kukan nau'in dabbobi da macixai dake shawagi ta gabanta suna wucewa bata iya motsa ko farcenta cannn sai tayi shiruuu komai ya daina motsiiiii wata qil rai yayi halinsa! su usaina kuwa ba Abunda yasame su Allah nagadin Abunsa da ni'imominsa cikin wannan yanayj se ga wani mafarauci yasanyo karnukan sa gaba suna tafiya...tunda suka kawo gurin da su usaina suke ko wane yajah ya tsaya suna haushiii me nuni da cewa sunga nama...






takuce dai Asmeenat zeeyan๐Ÿฅ‚

[13/02, 20:52] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣3⃣

_Ina qara miqa jaje ga zulaihat bashirrrrr da tarasa wayarta da muhimman Abubuwanta da b'arawo yayi gaba dasu ALLAH yamaida maki alkhairi...na tausaya maki sosai_


suna haushiiii me nuni da cewa sunga nama...... da Azama ya isooo gurin cikin jimami yarafka salati yayo kansu...duban su yasakeyi ya tambayi kansa wa yaraba su damaman su? jin beda amsah yayi azamar d'aukar su...se saka yatsa suke Abakinsu! ya runguma qam A jikinsa yaduba gabas yaduba yamma ba motsin komai se tsuntsaye...cikin sanyin jiki ya juya d'auke dasu Akafad'arsa yana ta juye juye ko zaiga iyayensu..! amma shiru gashi sanyin dare da d'a sauka yake!! cikin tilastawar rayuwa yabar jejin... gefen jaleelah kuwa tana nan d'aure, ba wani motsi tamkar gawa bata san yanayin da take cikiba...Haka har mafaraucin ya isa gidansa cikin mutuwar jiki rungume da yaran! iyalan sa sunyi bacci yatura d'akin matarsa da yakamata Ace yau darenta ne! cikin kad'uwa da tashin hankali tace mlm lafiya naganka da yara? zaunawa yayi bakin gado yace huraira ba lafiya ba...yaran nan A jeji nasamesu...buga qirji tayi tace mlm bangane Ajeji kasama ba...gwaron numfashi yasaki shima yace Abunda kikaji shine nagaya maki...ta karb'a ta duba tace wayyo Allah! yanxu iyayen yaran nan Allah kad'ai yasan wane hali sukeciki domin gwara mutuwar mutum da b'atansa...wannan hakane huraira tada hajaru kisanar mata halin da muka tsinci kanmu...cikin jajinta lamarin tamiqe takirawo hajara, itama dai salatin ne da tausayin yaran ya d'arsu Azuciyarta kana yadube su yace me kuke gani yakamata? huraira tace mlm. Abari harda safe Asan Abunyi  domin dare yayi ...hakane Abarshi harda safen... hajaru ta karb'a da cewa yanxu kuma A d'auko madarar shanu Abasu dan Alamu yanuna sunajin yunwa...haka kuwa Akayi ana azawa suka dinga sha kamar sun saba se bacci yayi gaba dasu harda minshariiii...sukuma sukaje suka kwanta bayan daren da suka raba suna jajinta lamarin yaran nan... gari ya waye labari yakarad'e qauye se zuwa ganin y'an biyu ake kowa yaduba se yaji inama shi Allah yayiwa kyautar su haka Abun ke tafiya gefen su usaina...gefen jeelah kuma har yanxu ba kowa can cikin tausayin Allah yajefo wasu mutane biyu maza masu nazari akan geography cak suka tsaya domin yau taimako yayi wuya se suka wuce Abunsu,,,,, harsun yi nisa gudan yace gaskiya sadis hankalina bazai kwanta ba in har ban taimaki yarinyar can ba...kallon sa yayi tare da cewa bawai taimakon ba kar mu jajibowa kanmu balai'n da zai shafi rayukan mu da dangin mu...numfashi yasaki tare da cewa domin Allah nayi niya duk Abunda zaifaru sedai yafaru amma jikina nabani na taimaketa,, guntun murmushi yayi yace naji amma badani ba muhad'u A kaduna...ohk mu had'u yajuya bayan da suka barota... da farko tsaye yayi yana dubanta se kuma yaduqa yana kwancew yana ta kuka jin numfashinta na bugawa ya tambayi kansa itako me tayi aka yanke mata wannan hukuncin? ... da son sanin tushen labari ya d'auketa yasa A mota gabansa nata fad'uwa ya tuqa...tunda yashigo cikin gari yafara tambayar ina babbar hospital take anan...? dayawa gwalo ido suke suna tabbatar mashi se yakoma cikin gusau...beji wani Abuba yakama hanya cikin amuncewar Allah gashi cikin gusau cikin wata unguwa tabarakallah...yasake fitowa yayi tambaya kallo d'aya zaka masa kagane rikice yake, wani daga jama'ar da yake tambaya yayi qarfin hali yimasa kwatance domin yanxu mutum ba Abun yadda bane...cikin hanzari yashiga mota se hospital... but Abun tashin hankali sunqi rabashi da itah wai seda police... ji yayi tamkar yazama likita yadubata amma wani gefen da gaskiyarsu...haka yaje yasamo yakawo kai tsaye case d'in yadawooo hannun su suka fara zargin wanda yakawota kamar yadda aka saba kana akace afara dubata...haka kuwa akayi cikin zafin nama aka d'orata kan gado...A ka d'auko Ambuback aka manna wa hancin ta xuwa bakinta aka d'inga bata iska tsawooon mintuna aka cire




asmeenat xeeyan nake cewa muhad'u A gobe

[13/02, 20:52] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣4⃣

_yau mun samu sojah maman nannah ubangiji yabaki lafiyar tarbiyarsa da shayar dashi cikin qoshin lafiya yacigaba daraya nannah cikin tarbiya yasanya mahardata qur'an ne๐Ÿ’ž_


tsawon mintuna aka cire...suka fara Rx_ yadda ya kamata. daga bisani suka koma gefe jiran yadda Allah zeyi,,, sukuwa police sun riqe wanda yazooo da itah har se sunji gaskiyar zance ga maras lafiyar in ta farka duk da cewa hashen likitocin da suka dubata na nuni dacewa bazata farkaba se bayan 72hours...gefen su Abba kuwa yau da sanyin la'asar yakira Ahamad yace gobe su shirya shida munauwar su d'auko jaleelah da y'an biyunta,,,, fad'ad'a murmushin sa yayi kana yace d'azu ma munauwar ke cewa yaushe zata dawoo? nace baka sanar ba... dariya Abba yayi me ma'anoni idan an fassara...Ahamad yad'ora da cewa insha Allah gobe da sanyin safiya zamuje d'aukan su...Allah yakaimu Abba ya fad'a! da wannan labarin Ahamad yatashi be zame ko ina ba se gidan munauwar cikin rashin sa'a bayanan be shigaba dan jininsu da khairat be had'uba haka kawai yakeji yatsaneta...ya juya hancin motarsa xuwa gidan kajin munauwar dayake kiwooooo, cikin sa'a kuwa yasame shi da Abokan sa sun zagaye sunata shan shisha suna huro hayaqi me qamshi ga hanci, me kuma illata huhun d'an Adam...dakewa yayi yace salamu Alaikum, munauwar yajuyo ya saki murmushi tare da cewa shigo kayi wani tsayawa kamar baqo...yaqe yayi yaqaraso ya had'a hannu da su dass kana yace zo wucewa zanyi muyi magana...dasss ne yace wai kai Ahamad yaushe zakaci lokacin ka? kullum rayuwa kake kamar bagidaje... guntun murmushi yasaki iya leb'e yace kuma ina maku fatan shiriya. yanxu kowa haramar sallah yake ku kuma kuna nan...dariya dass yayi harda qyal qyalawa yace wayagaya maka muna sallah yau? galalala yadube shi yace dama kuna da ranar sallah ne? eh dan munada lalura...kamar ya bangane ba duba da bakwa jinsin mata bare nayi amannah da hakan? dubansa dass yayi yace kasan idan mutum yasha barasa kwanaki arba'in yake Allah baya amsar sallar shi, shine mukayi group muka d'aukewa kanmu duqin banza...shiru yayi mai rikicewa dan sun nuna ga fili basa tsoron Allah kana yace cikin muryar tausayi dass ku koma ga Allah tun kunada sauran hankali..cigaba da zuqa sukayi suna masa dariya basu saurarsa,,, yace munauwar zooo konatafi...? aa tsaya mana yabiyo shi sukayi nesa da mutane yace gobe zamuje qauye d'aukar jaleelah...tsalle yayi me nuna kaji mugun dad'i yace har naqagu gari yawaye...murmushi yasaki tare da kauda zancen dacewa munauwar meye acikin barasa da har kukeji zaku bar sallah? wlh bakomai Ahamad jaraba ce kawai idan bakasha bakajin nutsuwa! ciza bakinsa yayi yace munauwar katuba domin Allah karabu dasu dass yanxu kai magidanci ne ko wane lokaci kana iya mallakar y'ay'a yaya zakaji idan suka gane kai d'angiya ne? kana gani zasu kalle ka matsayin uban kirki? dariya yayi yace yana iya da qaddarata Adai sanya mu cikin Addu'a...da wannan suka rabu...haka dai lokaci nadad'a tafiya har gari yawaye munauwar tsafff yashirya ya d'auko hanya Ahamad beyi mamaki ba dan yasan in munauwar nason Abu ko zaikashe shi se ya aikata, kai tsaye ya kimtsa suka hau hanya fafiya suke cikin kwanciyar hankali da tab'a firar duniya...Ahamad na duba gari da kuma banbancin Al'adu yace gaskiya munauwar tafiyar mota qarin ilmi ne da sanin sunaye garuruwa...hakane Ahamad ya tsuke bakinsa, da haka har buwayi gagara misali yasauke su qauyen lafiya. zaune yayi kamar wanda ya manta garin yana cewa Ahamad ina gidan nasu...nuni yayi da hannunsa yace gashi can! ware idanu yayi yace kardai jalee na naciki? murmushi Ahamad yayi yace tana ciki kuma ai batada inda yafi mata nan domin shine gidan ubanta...hakane muje naqagu na wanke idanuwana da d'anyar yarinya da ta Azabceni cikin sati d'aya...dariya Ahamad yayi yace Allah kasa ta amsheka dan...bebari yafurta ba yace karka mun baki domin jaleelata daban ce da sauran mata suka fito suka rankaya cikin gidan...






Asmeenat zeeyan nake cewa muhad'u da yamma danjin yaya zata kaya๐Ÿ’‹

[13/02, 20:52] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣5⃣

_nazari da qwaqwalwa shine aikin marubuci, duk Abunda kashuka wataran shi zakayi girba,maras gaskiya shi zaiyi gumi ko yashiga kogi... na tabbatar ba mai canxa maganata saqo na aiko ga maqota tunda kukaso baxanyi shiruba brilliant gidan zaman Amunci muka shirya in natuno su har kuka nake...ko babu brilliant wata qungiya baxan shiga  ba! na roqe sarki Allah yayimana garkuwa domin lokacin mune tarkon mu yayi kamu ko ba'aso ajimu tilass media aganmu tunda gamu ga masoya cigaban wasun mu shine muke taburi jameela musa(mrs) surayyahms...haleematu sadeeya (leema) real me  dambu ,meemah,ummuhany! ummu farhana,,fateema A first, haleema yahaya twenty! umman sayeed,khaleesi, saleehat (beuty) leema sabo and real bello_๐Ÿฅ‚


suka rankaya cikin gidan... sukayi sallama sau ukku babu motsi, munawar yace mushiga mana duk yanda naganta ai matatace...shiru Ahamad yayi yace kadai shiga kai in yaso daga bisani ni nashigo haram ne naganta babu hijabi...cikin zumud'i yasanya kai yana kiran sunanta amma shiru, yace Ahamad jikina nabani ba kowa cikin gidannan bani number ta mukira muji inatake...? dariya Ahamad yayi tare da cewa sarkin rawar jikk bata da waya, bara mubincika maqota se akira mana itah... haka kuwa Akayi wani matashin saurayi sukayiwa sallama tare da cewa dan Allah ina jalee ke zama? d'agowa yayi yadubesu yace gaskiya labarin dana samu shine jalee takoma birni bata mayi sallama da mutanen gariba se zaginta akeyi...A tare suka fidda ido bakunan su nafurta takoma birni? eh takoma yabasu amsa...Ahamad ne yayi qarfin halin cewa tun yaushe? yace koda dai akawayi garin jiya babu labarinta...innalillahi wa inna ilaihim raji'un, inna lillahi wa inna ilaihim raji'un Ahamad ke fad'a yayinda gigicewa da tashin hankali suka bayyana A fuskar munauwar...duk kuma sunkasa motsin kirki da kyar Ahamad yace kaji munauwar meyakamata muyi? cikin muryar kuka yace bansani ba Ahamad, kaina ya kwance bansan cewa Akan

*BAQAR RANA* ne nake saqa burina ba...dafa shi Ahamad yayi yana cewa karkayi saurin yanke hukunci? why Ahamad? yafad'a muryarsa narawa! yawu yahad'e tare da cewa babu tabbacin cewa ta tafi muqara bincike...haka suka fara binciken sedai labarin irri d'ayane ta tafi birni batayi sallama da kowaba...jiki Amace Ahamad yazaro waya yasanar wa Abba... haqiqa hankalin dattijon yayi qololuwar tashi dan seda gumi yaketo A goshinsa cikin sarqewar murya yace Ahamad ka tabbata ance ta dawo? ita dawa? yaushe ta taho? tare yajero tambayoyin... Ahamad yakasa furta komai dan bashida wad'annan Amsoshin da kyar ya kalato yawuun bakinsa dake neman hijira yace Abba bansan komai ba kawai duk wanda muka tambaya cewa yake ta tafi birni...gwaron numfashi ya sauke tare da cire gilashin idonsa yace inashi mijin nata? gashinan se kuka yake tamkar macce Abba...innalillahi wa inna ilaihim raji'un, Ahamad ba lokacin kuka bane kuyi hanxari kuje tashar mota kuyi tambaya in babu haske kumiqa report wa police sannan kudawooo gida musan Abunyi kajii... lumshe ido kawai yayi yakashe waya, yadubi munauwar yace haba kadaina kuka mana zamuganta da ixinin Allah...duban Ahamad yayi tamkar soko yace karka tsaida kukana bazan iyaba Ahamad kanemomin jaleelata kar zuciyata ta fashe dan Allah...bece komai ba dan yayi imani duk furucin da zaifito bakinsa dai dai wannan lokacin tabbas kukane yasa hannu yajawo munauwar suka tafi...tafiya suke kawai batare da hayyaciba Azahiri, bad'ini kuwa munauwar tamkar yafashe da dariya yakeji haka harsuka isah tashar gusau...da Azama suka fara bayani ga masu tsaron qofofin Aka tambayi suna suka bayar aka duba daga jiya zuwa yau ba Ad'auki macce me J ba gabad'aya hankalin Ahamad ya linka tashi yatambayi kansa wai ina jaleela tashiga? meyasa ma zata masu haka? ko tamanta zasu shiga tashin hankali me girma ?idan ta tsere masu... da wannan saqe saqe masu d'aci ga zuciya yajuya hancin motarsa ixuwa maru police station......




asmeenat zeeyan๐Ÿ’‹๐Ÿฅ‚๐Ÿ˜

[13/02, 20:52] ‪+234 703 252 2872‬: *๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣6⃣

_saqon gaisuwa ta musamman gareku...!maman nannah,ummu hydar mmn Abba KD, sumayya yareema,teema cool,faeema zhara,mammy,ramlat, maryam umar,nusaiba zauro,hassana hasan,beuty,jameela (aunty) marayam,zee,zainab Aliyu,Aisha Abbakar, muh'd, mr rabi'u,zahara, ramla tukur,mrs jameela,fateema Abbakar umar,ruqayya hameedu, mamy harbau Aliya said,rabi sani,rabi mukhtar,rabiata jameela umar hammah, nafeesa umar, deeja, sajiyo, ralleya Abba, cervecer, bride umar, da wasu dai masoya da bansaka suna ina jone daku kar mucanye page in_


yajuya hancin motarsa ixuwa maruu police station... ba wani b'ata lokaci suka ga D.P.O bayan sun zauna Ahamad yafara koro bayani dallah dallah.. seda D.P.O ya gyara murya yace gaskiya yanxu bamuda case na Accident ko b'ata ko makamancin hakan...but kobamu photonta idan munji labari se musanar maku... sannan zamufara bincike daga yanxu insha Allah...yawu Ahamad yahad'a kana yace bamuda pix nata sedai na jariran nata kuma koshi tawaya...ohk badamuwa bamu haka sukayi had'in xender aka tura kana sukabada contact's d'insu suka tafi cike da b'acin rai...gudu suke sosai babu kwanciyar hankali har suka isah gidah da Azama dattijo yatare su yace ba Aganta ba ko? rud'ewar dake tare da Abba ne yasa su b'uyar da tasu damuwar, cikin sanyi da taushi Ahamad yace Abba ba Aganta ba ka kwantar da hankalin ka...cikin d'aga murya yace maganar banxa kenan...na kwantar da hankalina nasan wane hali takene? dan sale baya raye se nayi biriss da Al'amarinsa yau narasa kaina zaifi min kwanciyar hankali da rasa jaleelah...shiru kowanen su yayi dan yau Abba yarikice sannan daga bisani munauwar yayi qarfin halincewa kamata yayi Abba munemi mafita bamuda lokacin b'atawa...kamar yayi kuka yamaidawa munauwar martani dacewa kusan Abinyi qwaqwalwata bata sarrafa Abubuwa masu amfani ji nake kamar zuciyata ta tsage na huta Da Azabar duniya...sosai Ahamad ya tausayawa Abba dan kalaman sa kad'ai zasu tabbatar ma zauce yake cikin rad'ad'i da disashewar murya yace Abba zamu kai sadaka masallatai da kuma kai report wa police na sokoto sannan zamu watsa labarin kafafen sada zumunta na yanar gixoo ko Allah zaisa aganta...kallo Ahamad kawai yayi me nuni da cewa ya amunce...haka suka fita sukabar Abba da zariya yana duban hanya,,,,suna fita Ahamad yace munauwar mu raba kai kaje masallatai ni naje police...cikin zuciyarsa murna yayi da zancen Ahamad Afili kuma cewa yayi thom muyi hakan Allah yadatar damu...suka rabu Ahamad police yayi shikuma gidansa yazame...yana shiga ya qyal qyala dariya sannan yafad'a ban d'aki yayo wanka yasa wata jalabiya baqa mai taken inada damuwa...yafito ransa fall da farinciki...ya d'auko wayarsa yaddana numbar Amma cikin zumud'i tace d'an halak kundawoooo... yace Amma naso dake mukayi tafiyar nan dakin rantse da ubangijin ki bansan komaiba akan b'atan jakar nan ...kai munauwar bara dai naxoooo inaga labarim zaifi armashi...dariya yayi har haqoransa suka bayyana yace ohk kiyi sauri dan d'an nacin can na iya zuwa daga yanxu zuwa kowane lokaci thom ganinan zuwa...bayan mintuna 30 amma ta iso gidan Ana tafiya irrin wannan me nuni da nikad'ai keda darajjah...har ta iso tsararren room d'in khairat tana kwance kan kujera tayi d'aya d'aya da wasu fitinannun kayan bacci ga Alama dai ma dakayan takwana..cikin jin dad'i da sanyin rai ammah ta iso ga khairat kad'an ta tab'ata Alamar tadata ne take...Ahanki tabud'a wutsiyar idonta tana ganin Amma tasaki wani mugun tsaki mai ciwoooo da nadama... cikin haushi tace ke ba'a gaya maki dokata bane in ina bacci ba A tadani...Ammah da Azama tacire madubin da yasamu arzikin zama fuskarta cikin qunar rai tace khairat kingane ni kuwa? tashi tayi zaune rabin nononta Afili ta tsaida idonta kan na Ammah tace nikuwa naganeki ba RABI CE MATAR DIKKO BA?





Asmeenat zeeyan nake maku fatan jumua lfy๐Ÿฅ‚

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣7⃣

_Alhmdullah bini'imaty๐Ÿ’ž_


ni kuwa nagane ki ba Rabi ce matar Dikko ba?...  galala tacigaba da duban khairart tana d'aga kai da kyar kuma tace ni koce khairat, sedai kisani kinyi da maiyi dan yau ba se gobeba zakisan na iya haihuwa...hhhhh khairat ta qyal qyala dariya tana kwaikwayon muryar amma da inkaji sautin kasan Ab'ace take...sannan ta tsagaita tace dukkkk bura'ubar ki kice yasakeni taqamar ku kenan iyayen miji to bud'a kunnenki biyu kiji bana wata nadama domin inada mijina...tasss amma ta gallawa khairat mari hannuta be gama saukaba khairat tamaida mata martani da biyu masu zafi da rad'ad'i seda amma takife ga tyels ta juya d'uwawu tace bana cikin jerin matan da iyayen miji ke wulaqantawa domin banyadda da so ba, bare ya illatani, nadai yadda da ilmina kyauna da kuma wayewata...Amma rabonta da qwallah tamanta rana takasa motsi ga khairat se dasa mata magana take...suna wannan yanayin munauwar ya sauko da pure milk cikin hanzari da kad'uwa yace wai me ke faruwa...juyowa khairar tayi tadube shi tace mari na tayi na rama...rassss gaban munauwar yafad'i yace kinsan kuwa me kike furtawa khairat...? inaji bakaji da kyau bane marina tayi na rama tana farfarniya da idooo, cixaah leb'e kawai yayi bece komaiba yayi kan Amma, cikin tsawa me sa hanji su motsa tace kana nufin taci BULUS kenan? bazaka nuna mata banbanci tsakuwa da Aya ba? kamar zeyi kuka yace thom ni Amma me zanyi? bansan me yahad'aku ba...hannu takai ta wanka masa lafiyayyen mari tare da cewa yanxu ka fahimta ko yaya...? dafewa yayi tare da cewa ni meye laifina amma? da haka kawai zaki mareni...mekike so nayi ne? d'agowa tayi idont jajir tare da cewa gaskiyane ba Abanxa Allah ya hallici shed'an Ajinsin maza ba... to indai baka gane ba so nake kazab'a ni ko itah! shiru ya ratsa me d'auke numfashi ga munauwar, da amma... yayinda khairat ta tsiyaya barasa tasha sannan tace ni nazata wani Abun kirki zakiyi wallahi kazab'a ni ko itah...tajah tsaki tayi u'war d'aki...cikin rishin kuka Amma tace munauwar yaushe kazama soko? yanxu har kayi auren da zakazama mijin tace? shikenan kazauna da khairat ni dakai har Abada...da azama ya miqe ze d'aga qafa khairat daga ta taga da take kallon su tace my really...ya juyo suka had'a ido, cikin yanga tace kana d'agawa kasanya igiyoyin Aurena da kai sun katse...cak! ya tsaya suka hau kallon kallo da Ammah gumi se keto mata yake, tsayin mintuna sannan tace daga yau kinqare mulki gidan d'ana gwara da nagani tun yanxu...fuuuuuu tafita zuciya kamar ta dirooo qasa...tana fita tace ma drebanta zamau mukayi...cikin ransa cewa yayi Allah kashirya baiwarka dan yasan gurin da take magana suje gurine na had'a Allah dawaninsa...Arayuwar sa kamar yamata wa'axi sedai yasan tamasa gargad'i me muni cikin tilastawa yad'au hanya......munauwar kuma khairat ta fara mantar dashi Abunda yafaru ta hanyar makircin mata...gefen jaleela ta farka taganta inda bata tsammani gidan duniya kenan da bata mararin xama a cikinsa cikin gigitaciyar murya tace ina husaina da hassana? wayyo usaina bazan iya rayuwa babuku ba... wayakawo ni batare daku ba? Allah karka jarbceni da rashin su usaina xan banu in lalace wayyo...kwance take jigace tana kukan da maganar! shiru kowa yayi dan tana cikin ma wuyacin hali, da kyar wata siririyar likata ta qaraso ta riqe hannhta tace haba baiwar Allah komai yayi tsanani maganin sa Allah, matsayin ki na musulma yakamata kituna cewa jarrabawa ce daga ubangijinki wanda yafi kowa sanki da qaunar ki...! seda tajah kuka mai ban tausayi tace to meyasa yake jarbtata da manyan qaddarori bayan ina iya qoqarina dan ganin ban sab'a mashi ba...haba sister kiyi gaggawar tuba zuwa ga ubangijin ki kan yakamaki da laifin maganar ki...tajah kuka tace karkiga laifina y'ar uwa tawa jarrabawar me santsi ce da raba mutum da imanin sa ce...kallon ta tayi cikin rauni zuciya tace yakamata kisan kafun ke anjarbci Annabawa da manxanni da salihan bayi sukayi haquri Allah yasaka masu da mafificin alkhairi meyasa ke bazakiyi kwad'ayin koyi dasuba...kallon matar kawai tayi se tafashe da matsanancin kuka me girgixa zuciya da fassara me bantsoro


*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣8⃣

_ALFAHARI NAKE DA TAWA MRS JAMEELA MUSA (MEELAT) DAN HAKA WANNAN PAGE NAKINE_ 


Me girgixa zuciya da fassara me bantsoro...... itama cikin kuka da sigar rarrashi taqara riqe hannun jaleela, kana tasaita tace kiyi shiru ki fauwalawa Allah lamarinki kinji... batare da bud'e idoba tace yaza'ayi nayi shiru..? narasa usaina da hassana sanadin qaddaratah...me yasa na farka duniya...? cikin wannan

*BAQAR RANA* da Abadan tarihin ta bazai goge Axuciyata ba? me yasa? tana rishin kuka take maganar...seda duk dayawa suka koka dan jaleelah na cikin tashin hankali da sanin qirmansa se ubangiji da ya rubuta faruwarsa tun kan tazo duniya...wani magidancin likita yamasto daff da itah yace baiwar Allah kiyi haquri da saqon Allah...kituna lokacin da baki dasu, kituna ba wayo kowani kwalliya kikayiwa Allah ba, tausayinsa da saukar da baiwa inda yakeso yasa yabaki...yanxu dan yayi nasa ikooo se ki butulcewa ni'imarsa ta baya...? bayan dakansa yake cewa ko godemin da kyautukan da nake maku inqara maku... yakamata ki kasance me juya zuciyarki ba wai ita tajuyaki ba!! domin bakida labari watarana zata turaki wuta... seda tadafa kanta da rad'a rad'an jijiyoyi suka bayyana tace wannan gaskiyane...da yarana mutuwa sukayi salon Alun, tabbas bazanyi kukaba... !Amma yanxu yazama wajibi na zubda hawaye domin kisan gillah Akayimasu gabana wanda basujiba basu gani ba, bala'in rayuwata ya wuce dasu...seda kowa ya d'auke na wasu mintuna sannan wani yayi qarfin halin cewa wa yakashe maki yara? jimmm wuri yayi tsit se hawaye dake reto A idon jama'a sannan tace Mugun miji agareni, Mugun uba Agaresu...taja majina da shasheka tad'ora da cewa shi ya Ajiye ma kurasu Ajeji ta cinye su...innalillahi wa inna ilaihim raji'un...shine bakunan mutane ke Ambato da kyar wani yace haqiqa Alamomin duniya sun fara bayyana, mutane sunfara kashe jininsu da kansu...wani yajefo da cewa kinsan inane mijin yake? mu d'aukar miki fansa...wani kuma yace ku sassauta mata da tambaya har tadawo hayyacinta wata qillll tarasa hankalinta ne amma banaji zamaninnan da iyaye keson y'ay'nsu fiye da rayukansu! akwai wanda zaiyi fasadin ba kura yaransa ta cinye...da yaya tayi yawa dole aka fitar da kowa waje aka barta...haka tacigaba da kuka marar sassauci ga rayuwa har dare ya tsala...Night duty sister Asmeenat keyi, taji labarin jaleela da Abunda take fad'a A harshenta wanda takasa yadda da hankalinta take zancen ko zauceawa tayi? da taga Abun yaqi cinyewa ta taso cikin raunin murya tace baiwar Allah...bata Amsaba tadai d'aga idanuwanta dasuka fara zama redish brown ga kala tasake lumshewa hawaye na zariya cikin kunnuwanta...cikin hikima da baiwa sister Asmeenat tace dan Allah kijinkirta kukanki kisanya aranki ko wane tsanani yana tare da sauqi guda biyu...lada mai yawa da kuma sauya tsananin zuwa sauqi, ki tsaida harshenki akan Ambaton lailaha illah anta subuhanaka inni kuntu mina zalimin, domin ubangiji shine Arrahamani rahim, yafi kowa kusa dake kuma yafi kowa tausayin ki, kuma narantse da Allah inkika barmashi zai amasa dukkan kukanki ya sauya maki da Alkhairansa...cikin sassaucin murya tasaki shashsheqa tare da cewa ngd da shawara kuma zan koyawa zuciyata cewa ta amshi wannan qaddarar har lokacin da ijaba zata sauka...yauwa haka yakamata musulmin kirki yakasance da yarda da qaddararsa domin kuwa gwargwadon yadda kake yarda da qaddara haka ne gwargwadon imaninka, da irrin wannan kalaman tayi nasarar tsaida kukan jaleelah suka cigaba da zama shiru sedai shashsheka da ba arasawa ga zuciyarda tasha kuka......gafen Amma ta isa zamau lafiya but kamar kullum matasan mata mushirikai da basu yadda da Allah ba suna nan laye kamar masu amsar gafara...haka ta kutsa tasamu gurfanawa gaban me yankan wuqa...seda yayi ihuuuu sau biyar sannan yasaki dariya yace ya Akayi...? tarissina irrin zakayi sajjada tace wani tashin hankali yasanyoni gaba me yankan wuqa, nakeso ka gaggauta warkar min dashi kafun yazama ciwo Azuciyata......







ASMEENAT ZEEYAN NGD DA SHARHIN DA KUKE MUN MUHAD'U GOBE๐Ÿฅ‚

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀3⃣9⃣

_ALFAHARI NAKE DA TAWA MRS JAMEELA MUSA (MEELAT) DAN HAKA WANNAN PAGE NAKINE_


nakeso ka gaggauta warkar min dashi kafun yazamo ciwoo Azuciyata...seda ya qyal qyala dariya irrin ta shaid'annun bil Adama,, kana yace fad'i damuwarki na bada rayuwata dan ganin nabiya maki buqatarki Rabi...sake rissinwa tayi tace meyankan wuqa akan d'ana ne damatarsa nakeso ka taimakeni nacigaba da janragamar zuciyoyin su bawai nazama tamkar Allo se sunjingina ni ba...hhhhhhhh yabuga qasa yace d'anki har yanxu Aljani kwankwan na Ajikinshi...kuma zuciyarsa kangare take baya jin maganar kowa se taki, sannan yana walaqanta matarsa yadda kikace Asanya mashi rashin imani da rashin tausayi...seda ta had'a yawuuu tace kaga farceni me yankan wuqa...munauwar ya auri kalar wadda nakeso, sedai bata bin umurnina. ita nakeso tadawo bayana se nace mata ga gabas...dariya yayi sannan yayi wasu y'an kuwace kuwace yayi tsitttt na daqiqa talatin yace wannan Aikin jane...matar d'anki tabiyu shaid'aniya ce...tanada Aljanu bisa kanta da inmukayi Asiri zasu warwareshi, kuma suna makantar da d'anki intana tare dashi, baya ganin girman kowa se nata...shawara d'ayace kicigaba da mulkin jaleela da d'anki lokacin da baya tare da khairat...Rassss gaban Ammah yafad'i tace A'a meyankan wuqa kayi Abu dan Al...bata iyar ba yace karki kuskura kikira muna Sunan Allah anan...qara gyarwa tayi tace Ayimin aikin gafara me yankan wuqa, bazan komaba adai taimakeni...cikin gumjin murya yace zan taimakeki, sedai kisani akwai sharud'a, tare had'ari me muni qarshen rayuwarki, me kikace? seda ta saita murya tace ko zanyi yawo tsirara ina tallah farji ga titi na Amunce idan harzanbiya buqatata...shewa yasaki yace haka nakeson ji... da farko zaki tsaida sallah ta kwana shad'aya, na biyu zaki yanka baqar mage kiba munauwar namanta, na ukku zai qauracewa matarsa se bayan kwana sha ukku...in kuma yasadu da itahhhh muna cikin Aikinmu toooo har kangarewar da biris da yake da zancen Abbanshi xai warware kinji me nace? idan wannan ne bana haufi duka zanyi fara aiki mai yankan wuqa,, yace shikenan yau jumua" kifara neman baqar mage lahadi nakeso kifara aikin nima lokacin zanfara...da haka sukabaro garin zamau...suka dawo sokoto...Abba na zaune yakasa gane komai ta wuceshi dan fara shirinta...shima be kulata ba dan duniya ta matseshi sauraron inda zai sami labarin jaleela ne damuwarsa...bayan wayewar gari tun da sanyin safiya Ahamad yataso yarame idansa har sunyi zurfi yagaida Abba tare da jajinta lamarin da yadame su...sannan Abba yace Ahamad kasake komawa gusau kaje manyan hospital kaduba ko zamu dace, shikuma munauwar se yaje na nan sokoto mugani tunda nema muke kozamu dace...hakane Abba bari naje...fitar Ahamad da mintuna sega munauwar, yagaida Abba tare da jajinta lamarin sannan yayi cikin d'akin Ammah...kwance yasameta tayi rufff da ciki tana saqa wani Abu, yashiga, da sallama murya d'ashe, kamar komai be faruba ta tareshi tare da tambayar lafiyar khairat? har aransa yaji dad'i kana yasanar mata Abunda Abba yace...murmushi tayi kawai dan tasan wainar datake toyawa...sannan daga bisani tace lahadin nan zan aikeka tanzania kasan yadda zakayi kacewa Abbanka xakayi tafiyane akan binciken jaleelah...karaf ya karb'e dacewa babu damuwa amma zanyi haka sannan yafita...Gefen jaleelah kuwa tana nan dai tagodewa Allah babu Abunda kemata gezau se y'anbiyu da bawa zuciya haquri,tana kwance police suka fara yimata tambayoyin cin rai sedai Amsa d'aya tabasu cewa ba shi yamata komai ba kana.........




kuyi haquri da wannan pls

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣0⃣

MAMAN NANNAH

MARYAMA

MAMY HARBAU

MRS JAMEELA

DOTA FATEEMA ZAHARA

YAKAI INDA KUKE SO YAKAI


kana.......suka dubeshi sukace yanxu yaza'ayi? yace xai d'auketa yaje da itahh gidansa kan tadawo hayyacin ta yasada ta da magabatan ta,,,,haka sukayi musayar contact da shi sannan aka sallame jaleela dan ciwoonta yana d'aya daga ciwon da keda group non pharmalogical therapy, hospital bazasu shawo kan matsalar ba kenan, zaifi sauqin warkewa ta hanyar indvidual therapy, but duk dahaka seda sukabata health education daga bisani sukayi counselling da wanda zaije da ita gidansa suka nuna dole yariqa reassurance nata da bata kariya, sanna wajibi yanuna mata tayi haquri...da haka suka bar hospita yad'auki hanya dazata sadashi da garin gwbvna kaduna kenan...jin shiru yayi yawa se yasa karatun qur'ani suratul Abas...sura me magana akan wani rikitaccen wuni da babu makawa se kowa ya halarce sa...lahaula walaquwata illah billah, haqiqa sha'anin wunin yagirma mata da miji anyi soyayya ana cewa hony abban wance gidan duniya Alokacin wunin tsaki zakuyi in kun had'u da juna...la ilaha illah lahu... wunin da surar ke magana yagirma,,,,hakan yasa suyin shiru suna tasbihi Ila rabbihim...can ganin man motarsa yayi low yasa shi saka hancin motarsa cikin A.zamson petroleum dan yasha mai...kud'i ya miqa aka bashi har zaitada mota se yafitooo yarabawa wasu gajiyayyu sadaqa bisa tsau tsayi begani ba phon d'inshi ta fad'i qasa kuma ba wanda ya ankara bare ya miqa masa...! har yashige mota yatada yatafi be lura va...Gefen Ahamad kuma yashigo garin gusau lafiya" da Assibitin qwararru yafara inda aka d'auke jaleelah...cikin sa"a yafara d A and E dep. d'akin da takwanta sallama yayi daga bisani yanemi ganin I.C na gurin ba b'ata lokaci aka sadasu cikin girmamawa suka sake gaisawa daga bisani Ahamad yace nema nake nawata qanwata da tab'ata, to se mukaga yadace muxoooo muduba...shiru I.C yayi kana yakira Doctor owalanke...cikin harshen turanci yace ya zagaya da Ahamad d'akunan su yaduba ko zaiga nashi, in babu suje d'akin Ajiye gawawaki yabincika...haka akayi...Ahamad dubawa yake yana kuka yanaqara respecting ma aikacin lafiya, danshi ke saving more million lives batare da duba Albashin saba, yana haka suka shiga d'akin da yatsaida numfashin sa"" ganin mataccin mutane cikin cool planing kamar suyi magana wasu harsunfara  qanqara lahaula wala quwata illah billah...haka yafito jiki sab'ule babu qwarin guiwa..har yafito aka tuna an sallami wata  patient aka kirashi yazana kamanninta Exectlly patient d'inda suka sallama ga wata hujja husaina da hasana da bakinta ke ambato...seda sukayi gyaran murya sukace bi ixnillah itace...bejira komaiba har bakinsa kerawa wurin cewa dan Allah iina take? yanda yayi maganar seda suka dubeshi kana sukace case nata na police kaje can zaka samu bayani...har jikinsa ke b'ari wurin cewa wace police yallab'ai? maru suka bashi amsa...sajjada yayi kana yafad'a mota yana godiyar Allah tayoyin har barin qasa sukeyi dan yayi sauri yaga jaleela da kuma Abunda yasameta cikin mintuna qalilan ya isah tare da yiwa S.S.P bayanin Abunda yakawo shi...bawani b'ata lokaci aka kira hamisu wada danshi ke kula da case d'in, haka yazo tare da bud'a file aka kira contact d'in wanda yatafi da it,a wani Abun haushi kira bakwai ba d'auka, ga na takwas se aka kashe wayar gabaki d'aya...hankalin Ahamad yatashi sosai, se aka maida Abun ta sadarwa daga ina aka kira line da kuma inda aka kashe shi tanan suka dawooo kai tsaye suka gano bayan A.zamson petroleum ne dake tsafe har zasu tafi Ahamad yakira Abba yasanar mai halin da ake ciki...kamar yaro yajinqa hannu yace wow! Ahamad yanxu zamu d'auko hanya nida munauwar......





comment's reader's nagaida ku kuna daban ne A xuciyata nadaina ganin beuty๐Ÿ˜ข

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣1⃣

_gareki mrs Ahamad kiyi yanda kikeso nabaki shi๐Ÿฅ‚_


Ahamad yanxu zamu d'auko hanya nida munauwar......ohk suka yanke line...jin tana shirinta ga wata qura ta danno kai taganin jaleela hankalinta ya burkice duka! fitar su Abba keda wuya tad'au mota da kanta take tuqi har garin zamau... cikin sa'a yau babu taron matan da shaid'an zaiyiwa hud'uba gaban Allah, hud'ubar kuwa itace  fala talumuny walum anfasakum... dan haka babu wani jinkiri tasamu shiga d'akin me yankan wuqa! tace duniya taka lafira tabayin gagara misali, cikin izzah da d'agawa yace meyasake faruwa kuma...? nisawa tayi tare da fad'ar narasa hanyar da zan dakatar da munauwar saduwa da khakrat ka taimakeni naroqe kah dan girman Aljanu.. seda yafal fala ihu yace wannan ce kad'ai hanyar cimma burinki idan bahaka ba zaki cigaba dazama qasqnce, xakixama tamkar Allo se anjiginaki ga khairat...! yaqe tayi wanda yafi kuka ciwooo tace  me yankan wuqa Adakata aikin kafun na shirya...zage zage yayi daga bisani yace shikenan xan dakata. haka tadawo gida rai babu dad'iii...gefen su Ahamad sunyi bincike tsafe har sun gode Allah babu me wayar bare sugane ina jaleelah take... wannan Abun yatada masu hankali duka! ga rashi ga samu yayinda munauwar yaji dad'i na musamman ga rayuwarsa...haka aka dawoooo cike da mutuwar jiki inda SSP yabasu tabbacin zasuyi iya qoqarinsu wurin gano mutumin dayaje da jaleelah...da haka suka juyo garin sokoto...gefen su jaleelah sun sauka garin kaduna lafiya...inda suka yada xangon tafiya A unguwar GRA! cikin wani had'ad'den gida zaman mutum d'aya...Cikin farinciki matar gidan ta tarbi mijinta da baquwar da yazooo da itah...shima cikin walwala ya amsa tare da tambayarta kad'aici...suka rankaya ciki duka...bayan sun keb'e ya labarta mata labarin jaleelah, da kuma halin da yatsinceta tayi kuka sosai daga bisani tayi tsinuwa ga mazan da basu d'auki macce da daraja ba...ta qudurce zata bawa jaleelah gudummuwa har setaga tazmo macce mai y'anci... da haka suka fara gina tubalin zama...kwanci tashi ba wuya gurin Allah yau kimanin wata shidda kenan jaleelah narayuwa mai cike da rarrashi da kwanciyar hankali,,,sedai ba nutsuwar zuciya...! zaune take bakin kitchin tana duba yadda Aunty sakina ke had'a potato ballas... tana kuma karanta BAKIN GANGA wanda Asmeenat zeeyan ta rubuta, tana page 3 takasa cigaba sbd badaqalar da tahanga...se kuma yaranta sukayi mata tsaye ga zuciya ba shiri taji hawaye sun sirnano mata Aunty sakina da ke niqa nama...cikin sanyin jiki ta dafata tace haba jaleela yakamata kidaina damuwa ...yanxu wata shida kenan fa kullum se kinyi kuka...murmushi tayi da yatsaya iya leb'e, kana tace Kiyi haquri aunty sakinah bani nakeyin kunan nan ba Abu d'aya nasani nakas mantawa da

*BAQAR RANAR* da narabu da yarana, baxato bare tsammani... kullum sautin kukansu dawoo min yake kamar yanxu sukeyi...qwallah ta cicciko wa idon sakina tace hakane Allah yajiqan su usaina yasanya masu cetonki ne jaleelah" yashirya munauwar in yanada rabo...cikin Azama jaleelah tace bana masa fatan shiriya Aunty sakina, munauwar ya shayar dani guba da ta haddasa bana ganin khairin NAMIJI, d'an jinkirtawa sakina tayi sannan tace jaleelah banga laifin kiba kiyiwa munauwar furucin da harshen ki yasoooo... Amma kikasance me masa fatan shiriya! wani kallo ta dubi sakina dashi me Alamar tambaya kamar haka...sbd me zanmasa fatan shiriya? ta d'an matsa hawaye tace jaleelah inkika ganni da maharaj se ki rantse bansan meye khaidin namiji ba...dalili kuwa Allah na fauwalawa zuwanki nasan meye dad'in Aure kasancewar ki Alkairi, jin labarinki ya shirya mijina da canxa masa halayya...tajah kuka tacigaba da cewa Abaya maharaj d'an giyane nabugawa A jarida, nayi kuka har nagaji, nasha raba shimfid'a dashi kamar yadda shari'a ta tanada...da Abun nasa yagirma se nafara yajiiiiii amma Abanza se yad'auko wasu matan daban ya kwanta dasu...jaleela kullum da Baqin cikin da maharaj kemun na nemi saki yayimin d'aya Abunda najishi tamkar y'anci...banyi kukaba kamar yadda mata keyi nayi gidanmu...ina zuwa mahaifiyata ta gaya mun magana da tasa nagane duniya darasi ce jaleah...karatu nafarko da tafara fad'a min cewa in nasan maharj d'an giyane manemi mata to yanxu ina da tabbacin wa zan Aura? tasake cemin sakina kirungumi mijinki domin kowace macce da d'acin da mijinta ke shayar da itah...da yawa da zaki tambayi macce tafad'a maki gaskiyar lamarinta wlh zakiyi kuka, sannan taqare da cewa kikoma ki rungumi qaddara dayiwa mijinki fatan shiriya watarana zaizama tarihi...ni kaina naga Abubuwan duniya zamana da mahaifinki yau kuma yazama labari sanadiyar kyawawan Addu'oi danake masa...da wannan nadawoo gidan maharaj.. amma kinsan me jaleelah? kai ta girgixa alamar a'a tace fatan had'uwa da mummunan  bala'i nake masa kowace sallar farillah...Amma kullum holewarsa qaruwa take lafiya kuwa kamar siya yake dakud' in sa,,da naga haka se na raba shimfid'a dashi tsayin kwanaki 120 babu canji nace bari nayi amfani da maganar mamana, ina masa roqon shiriya... jaleelah Abun mamaki dawowar da yayi dake Ashe naroq a ijaba,,,,,shiyasa nace kiyimasa fatan shiriya...






๐Ÿฅ‚

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣2⃣

_Fan's nagode! nagode! da manyan Adduo'inku wanda bayin kaina bane ko wata hazaqa... na yi imani daga Allah ne,,,,,,,rubutu yagaman komai duniya, tunda ya taran masoya masu qaunata, shiyasa nake qara martaba Alqalamina, ina roqon ALLAH yaqara karemu, ya tsaremu da tsarinsa, kuma ina maku fatan gamawa lafiya, da tsayar daku akan sunnah duk yadda Addini yarikice, marubuta baxan manta dakuba, kuma Allah yabamu ikon rubuta Abunda zaiyi tasiri gazukatan Al'ummah,,,,,,,har kullum zan fad'a Asmeenat zeeyan takuce koda kuwa zamani na yawuce dan nasan yau da gobe nidaku se dai nuni๐Ÿ’•_


shiyasa nace kiyimasa fatan shiriya....idanun ta nakawo ruwa tace Aunty sakina da haka mijin da na'aura yakasance da zanyi rayuwa cikin farinciki, harshena yakafu gurin rera masa Addu'a har Allah yayi nasa ikoooooo... ko yanxu kijaraba kiganj jaleela...seda tajahh majina tace bazaki tab'a ganewa ba kuma banga laifinki ba...domin ban baki wani labarin ba dalili kuwa wata magana se naka...amma narantse da Allah bazan yafewa munauwar ba, kowace safiya hanyar da nashayar dashi guba nake farautar samu...tasaki wani rikitaccen kuka da yasa Aunty sakina kukan itama...tsayin lokaci sunayi maharaj yashigo jikinsa yayi sanyi yajahhh yatsaya daga bisani yayi zaune yana dubansu...cikin sigar rarrashi yace meyasa kullum kukedawo da hannun Agogo baya? hakan na nufin bakuyi tawakkali ba? se nake gani lokaci yayi da zaku tsaida hawayenku...cikin sanyin murya me Alamar kuka sakina tace maharj ba qaddara ta nakewa kukaba Labarin jaleelah...shiru yayi kana yace Allah yakawo mata garkuwa da manta sharrin mijinta...yabasu guri dan yasan bazasu daina kukan ba!! gefen su Abba kuwa sun miqawa Allah lamarin tare da fidda ran dawowar jaleelah garesu, kullum Ahamad se yayi kuka yaga kamar sunyi sakaci da Amanar Allah...Ammah kuwa tana nan tagode Allah kullum kwanan duniya se takwana da baqin cikin khairat, yanxu wani babban tashin hankali bawanda besan khairat tana kwana hotel ba...! tsakanin ta dagidan munauwar hutun qarshen makooo...yau Amma da sanyin safiya ta d'aura d'amarar cin mutuncin khairat koda kuwa zasu laso RANA sudawo qasa, haka tafito da d'aurin d'ankwali ture kaga tsiya tana wani tako irrin na matan da suka yadda kansu... har ta isa gidan cikin isah ta tura d'akin... khairat na kan sana'arta itada zully Aikuwa Allura ta tono garma bata tab'a tsammani khairat y'ar less ce ba se yanxu! suna tsaka da jin dad'i ta jajibo wuyan zully da tasamu sahalewa jikin khairat tana juyowa ta dubi Ammah tawanka mata maruka masu zafi da rad'ad'i sanan khairat tace yau se kin ci ubanki dan nafiki iskanci suka dinga jibgar Amma tun tana ihuuuu har tafara bid'ar cetoooo dukkk da haka seda suka had'a shokkk sukabata ga farji sannan zully ta ciree ta tosa mata kyandull tana turawa kamar ba macce ba, ba Afi mintuna ba Amma ta some sbd Azabar duniya sukayi zaune suna qyal qyala dariya suna zana fasalin farjinta da fad'insa...can Amma tafarka da wayo zafi kuceceni koda takai hannu ta tab'o se taga jini ga rad'ad'in ciwooo da kyar tabud'a gefen ijiya tace kuceceni kukaini hospital dariya suka qyal qyala zully tace kad'an ma kika gani qazama haka dikko ke kwanci dake suma kamar ankwance kai...dariya khairat ta qyal qyala tace kira sabira ta cire mata shi, haka kuwa Akayi cikin walaqanci da qyama ta bud'a rezor khairat tace munada hydrogen zuba kar yamaki tauriii...haka tad'auko ana zubawa cikin gigitaciyar muraya tace wayyo kuyi haquri na tuba bazan koma ba...dariya sukasa sukace farjin da kika iya haihuwa ne za'a gyara maki""" rad'ad'i da ciwoooon rai yahana mata cewa komai ana Askawa an yanke mata external urethral orifice da kuma majiya dad'in macce wato frenalum of clitoris jini na tsiyaya suka d'auketa aka jefa gurin parking motoci kana suka gyara komai suka fitah Abunsu... suka barta kwance se Azabar ciwoooo da rashin motsi ga qudaje se biyar gurin suke wasu har sunfara mutuwa into her vagina...Tana cikin qasqantaccen yanayin nan munauwar yafaka mota sakamakon gumurxun wari da yadaki hancinsa yasa shi haska fitila...cikin qaraji yace Ammah...wa yamaki haka? waye ne? hu humn meyasa narayu? Amma bansan zanga wannan 

*BAQAR RANAR* ba da na killace ki ga sharrin maqiya,  yasake duban yadda akayi wa farjin amma qasqanci yasa kukan da besan girman quncinsa ba, sannan ya jajibeta yayi Assabitin koyarwa ta uthman bin fodio dake sokoto... da suka duba kowa shiru yayi da thinking ya zaayi su gyara wannan farjin dan Anriga an nakkasa shi nakkasar da baya gyaruwa...wani qwararre akan vulva da yaduba se yace totaly her vagina is damage bcx tayi missing vulva nata...wasu likitocin ne suka tambaye shi meye vulva?  yace All the abubuwan dake zagaye da vagina wanda suke in ka haska madubi kab'ud'e zaka iya ganinsu ko kuma mijin macce yagansu sune inkuka had'a zasu baku vulva...be couse consist of labia majora, labia mainora the clitoris vagjnal orifice, vestibule, hymen and vestibuler gland...shiru sukayi sannan wani yace yakamata ataimaketa tana cikin mawuyacin hali fitsarin da takeji yakai 1,500 yakamata ace tayi shi yanxu, thom babu external urthera bare musa mata katata tabakin wani dole se anhuda cikinta...da wannan shawarar suka fitooo suka bama munauwar prscrption pper cike da kayan dasuke buqata gigice yatafi tauhid phamacy but kayan da yake nema babu su A sokoto dole saiyaje kaduna...haka yakira Abba yana kuka yace Amma tayi accident ya katse line...cikin zafin nama Abba da Ahamad suka kawoooo jiki...sannan munauwar yashaida masu babu kayan aik,wanda zaiyi aikin yace yarage naku nema dan seda kayan zamu yi aikin mu...cikin rawar murya Ahamad yace Amman muce pls kutaimaketa dan Allah kwarjinin sa yasa shi cewa je kasiyo prosmine inj. 40mg mubata but kuyi mata fatan mutuwa kawai...hankalin ku zaifi kwanciya.........







ASTAGAFURULLAH๐Ÿฅ‚

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣3⃣

_Shafin nakine y'ar uwa qawa, fateema Abbakar umar๐Ÿ’•_


but kuyimata fatan mutuwa kawai hankalinku zaifi kwanciya...cikin zafin nama munauwar yajawoo wuyan likitan...da kyar aka qwaceshi kana yace basu son aikin yashiga ya yatallafo Amma kamar jaririya...hankalin su Abba yatashi da sukaga raunukan da Amma tasamu, cikin hanxari sukayi Assibitin qwararu da ke nan birnin sokoto, kan sukai hospital harshen Amma ya zazzago tana san magana Allah yahana...ita kad'ai tasan Azabar da takeji suka shiga da dubawa Dr· da suka sama yace suyi Assibitin koyarwa...se Ahamad yasa kuka yace haba kubata wani taimako mana, tasamu sassauci se muyi can ko kai kasan tanajin zafi ji harshenta, dubi yadda jininta ke tsiyaya ga vagina da wanne kukeso muji pisabilillah...shiru sannan yace bara dai nakira wani yaduba ni bazan iya manage nata ba...haka yakira Dr. sanyinnah...yana zuwa ya duba yace gaskiya taimako d'aya ze iya yimata shine harshen nan yakoma...har had'a baki suke wurin cewa mungode Doctor Bendazom tab 10mg aka siyo aka tura qarqashin harshenta cikin ikon Allah yana narkuwa harshen nakomawa...yana kuma dai daituwa rijiyar fitsari tafashe ko ina yawanke da urine...tana saka ihunnnn cewa Abunda nayine nake girba ko nemomin jaleelah na roqeta gafara ko nemomin munauwar da Abbansa  dan inagani kwanakina sun qare se ta shiga tona asirin Abunda tayi dandazon jama'a suka taru suna vidio ana sending media lahaula wala quwata illah billah,,,,,cikin rishin kuka Abba yace Allah ya isa tsakanina dake rabi! banyafe miki ba...Allah kayi miki hukunci dai dai da Abunda kika aikata, kin zalinci d'an cikinki...yanxu meye ribar hakan? munawar naja baya yace Abba ka cuceni...me yasa kanema min mushirika matsayin u'war goyona? me yasa ka yaudari kanka gurin Auren jahilar macce? me yasa se yazube yana wani gigitaccen kuka...cikin wata murya Amma tace munauwar kayafe min...se da yatsagaita yace tsakanina dake tsinuwa ne...kinsa na tafka kuskure mafi girma da wuyar gyarwa Arayuwata, muguwa, y'ar iska, Azabar Allah na nan xuwa gareki,,cikin hanxari Ahamad yadafe bakin munauwar yace cikin sarqaqen kuka karka qonekan ka munauwar...sake sakin kukan yayi yace wlh sedai naqone but se nafad'a ta zalinceni, tasa na wulaqanta matata...na kashe yarana ta hanyar kaisu jeji idan ban tsinemata wazan tsinewa...Ahamad wannan wace irrin muguwar uwace...? Ahamad yace wlh zakazo Abanza duniya munauwar kakoma babu cin nasara... domin Annabi ibrahim khalilullah mahaifinsa gumaka yake siyarwa yasan Aibunsu amma haka yake d'auka ya tallatah...munauwar babu b'acin ran da yabaka lasisin ka wulaqanta mahifiyarka, tasha fama gurin d'aukar cikin ka, ta raineka,,,, Aljannarka na qarqashin qafarta...ka d'auka wannan qaddararka ce munauwar... yana wani rikitaccen kuka yace matuqar wannan ce qaddarata zan karb'a hannu bibbiyu Ahamad, sai dai zanmutu ina mai ambaton u'wata shad'aniya yasake fashewa da kuka mai Azabar rad'ad'i cikin zuciya kana yace zantafi neman matata koda ko gurin nemanta zan rasa raina...Abba da Ahamad tare suka riqe munauwar da zafin nama yajuyowa yace kusakeni na nemo matata, haba munauwar kabari Abi komai Assanu...bazan bari ba Abba...akace mutane suriqeshi dan zai iya kashe kansa...cikin qaraji yace narantse da Allah xan sha jinin duk wanda yanemi yataka mun birki domin xafin dake raina take zai iya raba ruhi da gangar jiki, cikin kuka Amma tace munauwar nifa na haifeka katsaya, cak yatsaya yace ki manta kin tab'a haihuwar d'a namiji domin wajibina ne nayi nesa da inda zamu had'u...yajuyo yadubi Abokin kirki yace natafi wata qil tafiyar da babu dawowa Ahamad kagafarceni da manyan zunubaina...Abba kayi kuskure Auren so zuciya nikam ku manta dani Ajerin y'ay'a... cikin rishin kuka da tashin hankali Abba yace Abubuwa masu Amfani sun toshe mun bana tuna komai se cewa yau 

*BAQAR RANA* ce da bana iya fassara girman qunci da nadama maras Amfani, yaja kuka yace haqiqa anjarbceni  jarrabawa me tsanani ...hannunsa Ahamad yakamo yace zubar hawaye na me shekaru kamar Abba barazana ne ga zukatan Alumah sedai baxan hanaka ba da yau mun wayi gari A

*BAQAR RANAR* da duk tazagayo zamuyi kuka...Amma tajefo dacewa ku gafarta mun naga 

*BAQAR RANAR* da ko maqiyi banayiwa fata, Alokaci d'aya duniya ta darje dani, kyauna kud'ina yaddata basu amfaneni ba...juyowa Abba yace bakiga komai ba indai duniya ce kuma zanmutu ina mai ambaton tsinwauwar Allah tadauwama gareki.........


*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣4⃣

_Saqon qarin haquri ga iyalan gidan baban mu baban y'ar u'wa abokiyar aiki Dr.leema ubangiji yayimasa rahama da sakamako da Aljannah mad'aukakiya ameen_


kuma zanmutu ina mai ambaton tsinuwar Allah ta dauwamma garkeki... sannan kirubuta arayuwar ki nasake ki saki ukku...tamkar saukar Aradu taji maganar hakan yasa komai ya d'auke mata difff...lokaci guda taji duniya ta zame qunci ga rayuwarta! ranar da bata tab'a tsammani ba...da kyar tasamu arxikin saka ihuuu ta manta ciwooon jikinta ta sauko qasa tana wani gumjin kuka...su Ahamad suka tafi batare da kowa ya waiwayi bayanta ba! taqara aza hannu aka tace wayyo duniya...! me yasa kika mun haka? me yasa narasa komai lokaci d'aya...? haqiqa duniya makaranta ce! lokaci kuma shine malaminta...na cuci kaina dan nagani duniya batada tabbas, taqara fashewa da kuka mai rad'ad'i da rashin sanin mafita...tana cikin yanayin nan wani likita yace afitar masu da ita waje...cox tana damun patient...haka aka fita da itah anamata gorin bata ga komai ba...gefen titi suka yada itah... tadinga ganin yadda dare ke tafiya tana nadamar da Allah ba yakarb'ar tuba, wani d'an siyasa me neman mulki ya wuce yaganta tana surutai kamar mahaukaciya...shikam Abu yamasa dad'i ya tsaya yacire kan nonota biyu, yasa Aljihu kana yasa rezor yaqara yanka qasan yayi gaba Abunsa yabarta nan kwance...tana ihuuuu da magiya Allah yakawo mata Agaji can kuma tayi tsit dan rad'ad'in da yabarka kuka yanada sauqi cikin rayuwa...gefen munauwar tafiya yake cikin duhun dare besan ina yadosa ba...qafafunsa sunyi suntum Abunka da wanda yasaba da hutuuuuu...yakasa tsaida ruwan hawayen sa...kalaman Amma kawai ke bori Akunnen sa, zuiyarsa na shaida masa yakashe kansa ya huta...wata kuma tace masa haqqin jaleelah fa? da yaransa...haka yake tafiya cikin dazukka yana fad'uwa yana tashiiii har yakai inda wasu fulani ke fakon shanunsu! beyi auneba sanduna kawai yaji Abayansa suna ga b'arawon shanu...ihuuuuu yake amma basu saurarensa...hancin sa jjni, bakinsa jini, kunnensa jini amma sunqi qyaleshi...wani arnen ba fillace ya d'aureshi ga qaton bishiya yaxare takobi mai kaifi da walqiya zekai ga wuyan munauwar...duk da Azabar da yakeji be hanashi riqe takobin ba...nantake jini ya wanke sakamakon riqon da yayi cikin wahalaliyar murya yace wanda ke cikin rijiyar wuta ko takobi kabshi zai riqe dan cetar ransa...ni kuma na riqe takobin ne domin gyara kuskuren da natafka...karka kasheni domin ni ba b'arawo bane...cikin murya ta fulani yace to kai wanene in ba b'arawo ba? yace mai farautar iyalinsa A fad'in duniya...bangane ba kad'o...bazaka tab'a ganewa ba...mahaifiyata ta yaudareni, tasa na manta darajar macce tasa nayi Abunda baqin ciki xai kasheni Ajeji nima...kwance shi yayi yace bi nan kayi ta guduuuu dan in sukagane nashake ka kasheka xha shuyi...haka munauwar yamiqe da gudu cikin dogayen qayoyi da sarqaqiya ga gumi na wanko masa dukkk inda yakeda gashi...qishiruwa ta Addabe zuciyarsa...da yakai kan wasu ruwan gota ya tsaya yasa hannu yasha cikin qanqancewar murya yace Allah bansan nayiba ka sassauta min wannan wuyar...! zai tashi yaji wata muguwar sanda ta gaban hanjinsa yace wayyo Allah me namaku wani ba fullatani yace ko dagani daga rugga kasha se mun kasheka... haka suka bashi kashi na fitar rai tun yana motsi har ya daina sannan suka tsere...can guraren Assuba yafarka jiki na masa Azabtaccen ciwoooo yadinga jan ciki...rahamar Allah sega wani manomi kan jakinsa yana tafiya cikin hanxari ya taimaki munauwar ta hanyar kafa masa buta ruwa yana sha suna dawowa sannan yad'ora munauwar kan jaki suka tafi...gefen Ahamad da Abba kuwa bawand ya rintsa sbd firgici da tunanin har yau Ashe akwai matan da suka yadda da boka? ashe akwai u'war dake iya asirce d'anta saboda duniya...shin ko dai mata sun mata Duniya gidan aro ce? sun manta akwai tafiyar da babu wanda zai d'aga yatsa yace ya shirya? wannan shine A zukatan su...gefen su usaina kuma se hamdala da girmama mu'ujizar sa domin yayi gaskiya da yace shine me rayarwa...inkaga su hasana bazakace sun san maraicin u'waba dukkk da qauye ne suna cikin yalwar jiki da qoshin lafiya...

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣5⃣

Rashida Abbakar bazan had'aki dakowa ba page in nakine❤


cikin yalwar jiki da qoshin lfy..while munauwar idanuwansa duk sun birkice baka ganin komai se fari, Amma ba ko shakka bakinsa na motsawa da kalmar J...haka suka Aza ruwan d'umi suna dannah masa jikinsa kana suka jiqa wani magani suka bashi...can cikin tausayin Sarkin da bawani se shi yabud'a idoooo da cewa Allah ka nuna min itah! zumbur yayi niyar miqewa zogi yahana, se yasa shigaggen kuka...can kuma yafara twari da Aman jini sare sare...manomin ya tsorata ainun cikin hanzari ya tallafi munauwar sukayi BUDA HOSPITAL...but Abun mamaki babu ma aikata, da yatambayi me gadi akace ai basa fitowa se zuwa la'asar...hawaye manomin ya sirnano yace to meye amfanin su? ganin bashida amsa kuma gwabnati ta manta dasu se ranar kamfe yasashi zama gefe rungume da munauwar, se d'aga qafafu yake yana dafa zuciya har lokacin yayi...da yake da matarsa yake se yace tunda macce ce tashigo  taje tayimata bayani...da sauri ta miqe tace malama ina wuni? tafiyar ta kawai tayi batare da tadubi mai magana ba! Abunka da baqauye se tabi bayanta har tashiga office ta canxa kaya……yatsine da fuska tace wai meyene ku bakwada hankalin da zakuyiwa mutum uxuri? bansan me yake damunku ba ?mtssss! cikin sanyin murya tace dan Allah i haquri yaron mune bashida lafiya!...cikin zafin rai tace muje nagani! dubawa tayi sama sama tace kuje birni ba aikin mubane...cikin rawar murya manomin yace malama...! kamar ta cinyeshi tace iya Abunda zangaya ma kenan...haqiqa duk zogin da munauwar keji behana shi saqawa ba...haka qauyawa ke fama da likitoci? to meye amfanin Ethics ga health's worker? meye amfanin govment ga mutanen karkara? shin su ba y'an qasa bane? hawaye suka sirnano masa yace ko yaushe mata zasuga dai dai arayukan su domin wanan halayyar tafk Addabar su? da wannan saqe saqe da ciwooo mai wuyar fassara suka yo dashi specialist, koda suka kawooo munauwar zarafi yaqare baya iya cewa komi se wasu ruwa da ke fitar masa gabakiii...ba agama bincikin sa ba sega Ahamad d'auke da Abba  raiiii ga hannun Allah inji ba haushe...har akayi Admitin nasu Ahamad begane munauwar ba...kuma babban Akasi duk observation room aka kaisu wanga 1...wanga 2 babu gurin had'uwa kowane da Abun jan numfashi har kwanaki ukku Also cakkk kud'in magani sun tsayawa manomi dole yafara bara cikin hospital wasu subashi wasu su hana, haka har sukayi mako d'ayah...numfashin munauwar yafaraa daidaituwa but tashin hankalin wani Abu da yakeji ga zuciyarsa kamar zata tsage se yasa ihuuuu me taken wayyo wayyoo wayyo mutuwa zanyi sama sama hakan yajawo hankalin majinyata sukazo suka dubashi se magana suke irrin mawuyacin halin da yake ciki... Ahamad dai besamu shigowa ba dan nashi baqin ciki ya ishesa gashi abba yaqi magana tun zuwansa kashi ma se yawanke masa!. haka dare ya tsala lokacin da ciwooo yafi Addabar meshi munauwar na kwance yana d'aga qafafu sama yana dunqulewa se kakarin amai da babu komai yasa shi gaba yafad'o yariqe qafar manomi yana wani juyi me ban tausayi jin Abun yayi yawa Ahamad yashigo karaffff yayi karo da munauwar yarungumoshi yace Munauwar wayyo me yasameshi? wayyo Allah yaqanqame shi yana kuka...se da yatsagaita dattijon yace ina kasanshi Ahamad yayi masa bayani a taqaice kana suka kira ma aikacin jinya...yabama munawar valium inj 10mg (Diazpm) dan yasamu kwana, cire syrng kida wuya bacci yasureshi...haka se kusan safe bakinsa ya motsa alamar yafarka...! cikin kuka Ahamad yad'ora kunnensa ga zuciyar munauwar da ke bugawa fas fass fass...yariqe hannunsa yace munauwar...Ahankali da d'imuwa yashafa sumar Ahamad yace zan mutu Abokina...xan mutu batare da naganta ba... amma ina maka wasiya idan kun had'u da jaleela kayimata bayani na mutu da dafin son ta...kuma nasaki khairat...se twari yasake sarqe shi...cikin rishin kuka Ahamad yarungumo shi are da fad'ar bazaka mutuba... zaka had'u da jaleelah ku gina sabuwar rayuwa...da twarin yad'an tsaya masa se yace kadaina zubda hawayenka Ahamad mutuwa nakan kowa kadai yimun alqawari isar da saqona ga, ga, gga jaleelah da khairat ina Abba? batare da yashafe qwallah ba yace Abba na nan munauwar...yace ka lallab'ashi yayi haquri mai kyawooo saqon Allah ne...wata rana zai wuce kuma ka roqa min gafarar sa da ta jaleelah sannan Ahamad kayafe mun zaman danayi dakai da b'ata ma danake...kuma Aduniya banbar kowaba se kai da Abbana da kuma jaleelah...ina neman sadaqar Addu'a badan hallayata ba...se yatsaya shed'a na tafiya tana dawowa...Ahamad cikin wani rikitaccen kuka yake cewa aa munauwar bazaka tafi kabarni ba... jiya nake samun labarin anga jaleelah kaduna...bud'a ido yayi bakinsa ya motsa alamar murmushi yace kayi qoqarin nemota ka bata haquri amma nikam baxan rayuba...

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣6⃣


kabata haquri amma nikam bazan rayuba...cikin rishin kuka Ahamad yace tabbas zaka rayu Abokina zakarayu...yana maganar yaji numfashin munauwar yadaina bugawa!... cikin gigitacciyar murya ya saka qara tare da jajiboshi ya jijjiga, yasa hannun sa cikin nasa yaji alamar motsi da hanxari yakira Doctor yace yazooo yagani...yana zuwa yaduba yagano cewa yanada sauran numfashi...se aka jawooo na'urar jawo numfashi aka saka mashi...can bayan mintuna ukku kake jin wani sound na fita girrrr, ribs se sun dannah qasa su dawooo...hankalin Ahamad duk yabirkice be masan me zaiyiba!! yana haka Abba yafarka aka kira shi, yana zuwa cikin raunin murya Abba yace Ahamad bani ruwa...Faro water yab'ud'a yayimasa jingina da fillow ya saka abakinsa...yana sha hawaye na ziraro masa...Ahamad na sharewa...da yaji sun ishesu ya d'aga hannu Alamar sun isah...ya kwanta jib...haka dai ciwon zuciya ke damunsu har kwanaki goma sedai Abba da sauqi, kuma Ahamad be labarta masa munauwar na nan ba...yau da sanyin safiya Ahamad yace Abba naga jikknka yayi qwari inaso naje na binciko labarin jaleelah a kaduna dan ansami labarinta.... ido Abba ya ware tare da cewa muje tare Ahamad...da hanxari ganin Abbah yamiqe yana tangal tangal yace a'a bara naje yanxu xandawo yana qoqarin zaunar dashi...! da haka ya lallab'a yafita yabar Abba...kai tsaye unguwar su dass ya nufa, yana rataye da jakarsa...suka gaisa yace gashi dan dama das...ne yace yana ganin itace jaleelaar da maharaj ke bashi labari...d'od'ar suka kama hanyar kaduna kwatsam se gasu gidan maharaj tarbon Azziki ya masu sannan suka qanqame dassss  da maharaj ...daga bisani suka taka rawar shaku shaku irrin dai y'an iskan da suka san sirrin juna sun had'u...daga bisani sukayi ciki...maharaj yasake kallon dass yace shege har yanxu kana holewa ko...? yace bari kaidai maharaj ni yanxu inaso nabari nakasa...ai nagani ji bakada jijiya ko d'aya duk ka kashesu gurin Injection...dariya yayi tare da cewa ai maharaj kafini iskanci kai qwayar da kake sha babumata A nigeria...to ai nadaina yabashi amsa...hhh qwaya shegiya ce maharaj kadai rage...seda yad'an ja fuska yace wlh bana thinking zanqara shaye shaye wata 8 kenan fa...uhumm irrin baka yadda ba dass yayi da bakinsa...sannan yanutsu yace dama yarinyar da kake bamu labari ce kashiryu sanadin labarinta nake tunanin ga yayanta nan...rass gaban maharaj yafad'i dan labarin da dass ke gayamai yazooo mai ban ba rakwai...duban su yasakeyi yasauke numfashi kana yace banaji jaleelata itace taku...! cikin had'e yawu Ahamad yace kirata dai mugani...haka yashiga da sallamarsa jaleelah na riqe da mango tanasha maharaj yace jaleelah inason ganinki yanxu...! idanu tabazo masa dan Abunda be tab'a cemata ba kenan...Aunty sakinah tace jaleelah maharaj fa yatafi kije kiji kiransa...mangon ta ta ajiye tare da wuqa tashiga da salamu alaikuma...da sauri Ahamad yamiqe batare da amsa sallama ba...bakinsa na rawa yacs ja jh j, jaleelah...d'agowa tayi suka had'a idoooo yayin dq zuciyoyin su suka fara tseren bugawa... cikin in inah da rawar murya tace Ahamad......se kuma sukayi shiru kowa da Abunda yake saqawa..... dasss yadube su yace kuzauna mana...jiki sakwar kwarce suka zauna……Ahamad yarasa ta ina zaifara koro bayani coxx yanxu yariga yasan komi. cikin in ina yace jaleelah yaqarin haquri? d'agowa tayi tace se godiya domin nakasa mantawa da Abubuwan da suka fatuuuuu... idonsa nakawo qwallah yace nasan bazaki mantaba...dan nasamu labari dukkk Abunda yafaru...d'agowa tayi tace yanxu ba wannan ba ina zanga munauwar ji nake wuyana yayi kaurin da zan Azabtar dashi ta kowace hanya...ganin wani zafi da kaushin murya natashi ga jaleela yasashi cewa munauwar ya canxa hali...cikin qaraji da tashin hankali tace✋๐Ÿผ dakata iyanan Ahamad...ba ahamad ba kowa yafirgita da yadda tayi maganar

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣7⃣

_Alhmdullah kaseeran...! sadaukarwa gareku ๐Ÿ‘‡๐Ÿผ surayyahms t musty,dota zhara,hassana, maman nannah,maman maaruf,maman Abba kd,my hany,jamcy,zhara rabi da rabi da wata rabi dakuma, masu suna maryam_


ba Ahamad ba kowa yafirgita yadda tayi maganar...kana ta d'ora da cewa narantse ko sunan sa banason ji, bare jin kyawawan halayensa! domin ya yanke mun kazar wahala nasha jininta...nikuma lokaci yayi da yakamata na d'auki fansar Abunda ya aikata ga jinina da zuciyata...shiru kowa ya d'auke tsayin mintuna talatin currrr! sannan Ahamad yace cikin rauni hakane jaleela... amma kibani dama na fad'i saqon dake tafe dani...juyowa tayi suka had'a ido cikin ido da Ahamad kana tace fad'a amma ka tabbatar be shafi Annoba ba...!tsafff ya tareta da idonsa tare da cewa jaleah kar ki yanke hukunci batare da sani ba,, dalilina kuwa qarshe nadama zatabiyo baya, kuma akan munauwar ne nakeso kibani dama naganar dake Abunda yafaru bayan tafiyarki. bawai se kin yadda ba kawai ki saurareni yaqarashe cikin kuka...kallon sa tayi tace fad'a Ahamad! badan rai na yasoba se dan tsaida zubar hawayenka da muddin ina numfashi bazan so d'igar su ba itama taqarashe cikin rishin kuka...seda yaja numfashi yafara labartawa daga qarshe yace ina mai qasqantar dakai kiyafe masa...kowa seda yazubda hawaye...dayaji qaddarar munauwar:! sedai bada jaleelah ba... bayan kuka da d'aukewar sauti Ahamad yace jaleelah amsar ki nake jirah! cikin wani guntun murmushi tad'ago tace wannan Abunda yashafeshi ne...Amma banji tausayinsa ba ko d'ar, haka zalika bazan canxa qudirina ba...cikin tsawa yace jaleela kina da hankali kuwa? itama cikin tsawa tace lallai kanada mantuwa...kuma zan ma kashedi kacire bakinka kar mutuncin ka yazube A idona...dalili kuwa na yadda dakai, nabaka amana, dan haka kar kajowa abunda zaisa photonka yafara yawo A idona" matsayin mutumin da yaci amanata...zarr hawaye suka keto masa yace jalilah kar idonki yarufe kiyi kuskure da zakiyi nadama...itama cikin kukan tace kuskure d'ayane zanyi yanxu yazame min nadama...! shine yadda da Annoba Amatsayin miji, mutumin da yazama wuta me linkin zafi azuciyata...yarabani da farinciki, ya maidani mahaukaciya da har yanxu nakasa warkewa tunda da yunwar sa nake kwana da itah nake tashi, Ahamad kyawon Alqawari cikwa kuma nayi se nacika domi wlhy! wlhy se nazame ma munauwar dare mai matsiyacin duhun da babu wayewar gari a cikinsa koda kuwa an qaddara wayewar sa haqiqa BAQAR RANA CE...kowa seda yafirgita da kyar Dass yace haba jah,,,,,,,,,be ida fad'aba tace dakata bankasa dakai bare ka kwashe tsaya matsayinka domin Ruwa basa amfani gurin kashe Gobarar da ta tashi Azuciya...gefe yajah dan yaga tayi bushewar da bata lanqwasuwah...maharaj zaiyi magana tace karka wahalar dakanka domin a wannan karon banaganin girman kowa bare naraga masa ko da kuwa papana ne...! rass rass rass qirazan maza ke bugawa...cikin kuka Ahamad yace shikenan jaleelah! na tabbatar bana kowa gareki kuma ban isaba!  murmushi tayi mai yalwar d'aci tare da cewa Wlhy Ahamad ka isah domin da waninka ne kefad'ar khairin munauwar gabana se na datse mar harshe koda kuwa hakan yana nufin shine qarshen numfashina Aduniya...ki datse mun harshe zaifi min farinciki da rashin hallaci, da butulci, da manta sadaukarwa ta gareki, da kika mun...bantab'a tsammani akwai BAQAR RANAR dazatazo na nemi Alfarma kijuyan baya ba...cikin rishin kuka tace ka kalleni sigar da tadace dani Ahamad...! amma bazan yafewa munauwar ba..kuma ko ku karku saki jiki dashi domin na rantse ze kunna wutar da kowa ze rasa ransa... cikin fusaci yace ba Abunda yashafe kibane kuma kema ita kike qoqarin kunnawa...yabanke maharaj yafitah...da Azama sakinah tace jaleelah anya dai dai kike aikatawa idan baki jiqan Ahamad ba wazaki jiqai...kin manta kina gayamun ko ranki Ahamad yabuqata zaki cire kibashi batare da naxari ba? Ashe tasuniya kike gayamun? idonta tamkar garwashi tad'ago tace haqiqa raina fansa ne ga damuwar Ahamad...amma banaji zan iya yafewa mutumin dayazame min tamkar kaska yanashan jinjn jikina...kuma ko bakomai Aunty sakina ya matan duniya zasuji in nace nayafewa munauwar!? cike da tausayawa tace bazasuji komai ba domin zasu kalli dalili? tass jaleela ta shata lafiyayyen mari ga kunce aunty sakinah...





kuttmelesi

nayi gaba

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣8⃣

_kullu nafsin za'iqatul maut...mudassir yatafi mukuma mun rasa๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ Aboki me son ganin munhad'a kanmu! Allah sarki duniya mudassir ashe rayuwar ba mai tsawo bace dan Allah fan's ko roqi Allah yagafrtawa mudassir๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ_


tasss jaleela ta shata lafiyayyen mari ga kuncen Aunty sakinah...murya na rawa ido taff da qwallah suka d'ago sukayiwa juna kallon tambayoyi...sedai Imani da tsoron Allah sun hana Aunty sakinah magana! se jaleela ce tace ban mareki dan son zuciya ba Aunty sakina se dan kawai natuna maki iqirarin da mata keyi cewa ciwoon macce na macce ne! kuma na rantse zan zama butulu ga dukk wanda yanemi taka mun birki akan jiqawa munauwar baqin dutse me narkakken zafi ga zuciya...! maharaj da ke gefe numfshi yasauke tare da fad'ar ba tsaida ke mukeyi ba! mahimmanci haquri da yafiya muke son nuna miki kuma tabbas munsan munauwar yagana miki Azaba mai wuyar mantawa...I shiru maharaj...idan kuwa ba hakaba zanyi hauka! ko kuma nakashe kaina se ku huta... domin inada yaqinin baxaku tab'a ganewa ba!koda na fed'e cikina, kunga baqin da yazagaye xuciyata...domin wanda yasan zafin qunci shike tanadar fansa takowace hanya...dan haka ina roqonku idan ba hanyar ramuwa kukazo da itaba ku qyaleni banason jin haquri ko kalmar yafiya na rab'ar kunnuwana...se tasa kukan da basuyi tsammani ba...dole kowa yayi shiru tare da jajinta kafiyar me haquri, idan qura takai bango...Gefen Ahamad fusace yakai sokoto yana zuwa d'akin munauwar yafara idanuwan sa sun qara zurfi...cikin sanyin jiki ya tab'ashi tare da cewa Abokina ya jikin...? duk da halin ciwooo be hanashi amsawa ba...kana ya lalubo hannun Ahamad yace kaga jaleelah? murya d'ashe yace naganta sedai babu nasara! A firgice yakai zaune yana qoqarin fisge given set! jikinsa se famar b'ari yake...hawaye na malala yace kaini naganta Ahamad...! rud'e yace ka kwanta mana dubi halin da kake ciki...bashine Abun dubawa ba jaleelah! hawaye na tsiyaya Ahamad yace dan Allah ka kwanta namaka alqawarin kawota gabanka...kuka yasa cikin irrin muryan nan ta jigatattun maras lafiya...tare da cewa kakaini babu tabbacin xankai ajima...dubansa kawai yayi se yasa kuka...cike da qarfin hali da jarumta munauwar yakai tsaye yacire canuler dake sadar da ruwa cikin jijiyoyinsa be rufe ba jini yadinga fitowa be damuba...cikin hanxari Ahamad ya jajuboshi jikin sa rau dazafi yace kanada hankali dubi fa jinin jikjnka na tsayewa...d'agowa yayi yace ka taimaka min naganta shine kad'ai burina bawai jinin dake yawo ajikina ba... jin chalange yayi yawa ma'aikatan jinya suka taso...kallo d'aya zakayiwa munauwar kasan ba lafiya...wata na tsatstiya tace sakeshi...bamusu Ahamad yasake shi kana ta d'auko kad'a ta toshe jini tace zauna munauwar...kai yagirgixa yace da kyar bazan iyaba se naganta...cike da tausayi tace waye zaka gani...?yace jaleelah tamkar yaro na magana...gajeren numfashi ta sauke kana tace zan kawo ma itah amma kazauna bakada lfyr tsayuwa...hawaye cike da idooo yace lafiyata qalau ciwooo na be wuce jaleelah ba... duban Ahamad tayi tace Akwai jaleelar dayake magana...? eh akwaita yafad'a cikin sanyin jiki...lumsa ido tayi tace yazaayi tazo nan yaganta!! seda ya matsa qwallah yace bazata tab'a zuwa ba sister...! akan me!? yace kafiya da rashin imani!! shiru tayi sannan taje takira HOD na sashen jinya da kuma ba da right d'in patient...tamasa bayani kana yace gaskiya kaduna yayi nisa kuma beda lafiyar da zai iya kai can sannan yanada matsalar zuciya ko wane lokaci numfashin sa na iya tsayawa...cikin sanyin murya tace gaskiya ne amma fa idan muka barshi haka zai iya haddasa masa bipoler mood disoder ga brain kaga kenan anci baya...nazari yayi sannan yace ya kike gani zamu b'ullowa lamarin? ni aganina yakama musanyashi Ambulance ayi connecting ruwa da ma aikata biyu da wasu E...Care da zasuyi save na rayuwar sa kafun mukai...da wannan shawarar suka kai matsaya...Aka sanya munauwar motar tare da setting na Ruwa da ma aikatan jinya da manomi da kuma jigooon tafiyar Ahamad...cikin ikon Allah da shud'ewar awoei sun isa kd gafff da la'asar...sannan suka nemi ganin maharaj...jiki sakwar kwarce suka gaisa  dan tunda u'warsa takawo sa duniya bega ambaliyar hawaye ba kamar yau...kana sukayi bayani tare da nuna munauwar tamkar ka lissafa ribs da tsayin sternum d'insa...hankalinsa ya tashi se yace su shigo dashi dan jaleelah bazata tab'a jin saba! da tallafefeniya suka shiga dashi...!

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀4⃣9⃣

_godiya ta musamman ga ilahirin mutanen da suka tayamu Addu'a da taaxiya mungode jazakah Allahu khairan...hakama ina qara yiwa kanmu jajen Mudassir bello 35 da muka rasa Allah ka karb'i baquncin sa da kuma d'aukacin musulmi...kaima inayima ta Aziya baban mu Aliyu modi sifawa shugaban makarantarAbudl rasheed Adesa raji special school...shikenan baxamu sake ganinka ba 35 ๐Ÿ˜ญ rest in jannatul fiddaus_


da tallafefeniya suka shiga dashi...... tana zaune ta sadda kai qasa se kuka take rerawa wi, wi, wi, ko ba'ace ma uffan ba kasan tajigata da kuka...cikin dishewar magana Ahamad yace jaleelah nasake dawowa karo nabiyu, gani gabanki ina kwantar da kaina qasa kiyi haquri kiyafewa munauwar! d'agowa tayi idonta kamar su fad'o qasa sunyi wani jahhh naban mamaki! tace Ahamad dan Allah ina roqonka kasakar min mara dan nasamu inyi fitsari, ka fidda kanka cikin wannan jaza'in kabarshi kawai dan...bata ida fad'a ba mutane sukace haba kekuwa ba A haka...!cikin kaushi ta dube su d'aya baya d'aya jijiyoyin kai sun ratsa ta ko inah, kana tace nasan yanake lissafina dan haka bawanda zai nunan dai dai, ta nuna munauwar da yatsa tace bega komai ba arayuwa farawa ce... kudaina tausayin wannan Abunda yashuka ne yake girba! domini yayi mun nau'i nau'i na Azaba ciki kuwa harda tsinke gudanar jinina! se tasake sakin rikitaccen kuka tace ku d'auka banda hankali kune kuke dashi kuma kune kuka san me yadace! in kune wane hukunci xakuyiwa mutumin da yarabaku da jariran yaranku kuna gani yajefa su Ajeji yayi muku d'aurin da bakwa iya cetarsu yaya zaku hukunta shi lokacin da kukayi arba dashi? shiru kowa yayi ...ta sake dubansu tace NAMIJI yayi shiru yana tunanin ta ina zaifara...to yaya macce kenan ita da tasan rad'ad'in haihuwa? munauwar ne yayi qarfin halin miqewa ya dubi jaleelah cikin tausayawa yace tabbas...be ida fad'aba tashata maruka biyu tare gefe d'aya seda jini ya goce ta hancin sa...tace banason jin maganarka da qarfi, macuci so kake kafad'an kayi nadama? wufff Ahamad yayo kanta ze daketa munauwar yariqe shi yace kabarta Abokina! wlh banji haushi ba, jaleela dai dai ta aikata...kubari ta hukunta ni qaddara tace kuma nakarb'a hannu bibbiyu! yasake dubanta batare da shafe jinin da ke kwaranya a hancin sa ba, yace jaleelah gani gabanki hukunta ni! d'agowa tayi ta dubeshi babu Alamar rahama ko tausayi tace bata wannan hanyar zan hukuntaka ba domin na rantse bazantab'a baka mutuwa me sauqi ba, se nazame ma hayaqi me magagin duhu daga qarshe baqin cikin da zan waza arayuwarka yazama A jalinka...nashirya tarar haka jaleelah tun BAQAR RANAR da saqon shaid'aniyar u'wa ya ziyarci kunnuwana! na tabbatar rayuwata baxatayi kyau ba! se dai kisani ba wanda zai tsallake qaddararsa...mugun tsaki tajah tace yaushe kasan Allah da har zakayi imani da qaddara? Ahamad yaqwace da cewa keda keganin kinsani ai bata amfane ki ba...idon ki sun rufe kikasa saurar kowa! ciki harda wanda suka shirya bada rayukan su domin ceto qaddarar ki! amma tirrr kinzama butulu...duban sa tayi tace Ahamd kasan kuwa yanakeji? kasan kuwa tsanar danayiwa Annoba...? dan Allah ka qyaleni ko kuma ka d'auko wuqa ka kasheni se kowa ya yahuta! amma bazanmaka qarya nace nayafewa munauwar ba sema qara dad'awa zanyi Allah ya isa tsakanina ga munauwar...! hannunta yajawo yace cikin kuka bazan iya kisa ba...kuma nasan ya kikeji qanwata, Amma duk da haka ki yarda dani bazan ci Amanarki ba...ina rantse miki da Allah munauwar besan komai ba...Ammah tayi masa asiri! kidubi girman Allah ki taimaka min da wannan Alfarma kiyafewa munauwar ko zaisamu sa ida Azuciya...kituna baya da wuyar danasha dan killace mutuncinki kiyi min Alfarmar da zanyi Alfahari da ke...kuka tasa me tsuma rai da ban tausayi yasake cewa kibani tukuici da yawan Alkhairaina gareki!! bud'e da baki ta d'ago tana wani irrin kuka sedai takasa furta komai,,,,manomi yaqare mata kallo tas yaga tsantsar kama da yaran da Aka tsinta qauyen y'ar tukunya sannan jikinsa yabashi wannan itace mahaifiyar yaran ko haufk bayayi


*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀5⃣0⃣

_Kai masoya rahama ne daga rahamomin ubangiji nagode maku,banda wani kalami da yawuce fatan Alkhair_


wannan itace mahaifiyar yaran nan ko haufi ba yayi...Ahamad yace jaleelah furta kalamar yafiya ga munauwar muryar sa narawa...se da ta rintsa ido tace haqiqa wanda bad'an halak ba shike saka hallaci da butulci...Ahamad hukuncin yarage naka kakirani Butulu ko marar Alfarma... amma haqiqa munauwar ya kassara ni ta yadda bazan iya yafe masa ba! yayimin tanbo mai mugun baqi azuciya da laifine harshena ya sarrafa magana bakina yace ya yafe masa! kabarni najiyadda kaina dad'i koda na mintuna ne! daga bisani kuyanke hukunci... yawuuuu ya had'a masu ciwooo yace jaleelah bazaki iya jiyadda kanki dad'i ba sedai Allah yajiyar dake...meye Allah beyi mikiba? ya nuna maki munauwar gabanki yana qasqanta kai yana neman Alfarmarki! ina horonki ki kasance mai yafiya da tauwakkali, kituna Babban wa'azi da Allah yakawo Aduniya shine mutuwa! kina da wannan buri se Allah ya karb'e ranki...shin bazakiji kunyar Allah ba? kiriske shi amtsayin wadda taqiyi domin shi...! kuka tasaki tana dafe baki tana kallon Ahamad tana girgiza kai...yace daure ki mallake zuciyarki kan fushi domin tarko ne da shed'an ke amfani dashi gurin hallaka d'an Adam! kiyi qoqari kiyi jahadin cewa kinyafe masa...rufe baki tayi da idoooo atare kana ta d'an motsa baki tare da cewa na yahhfe masa bisa tilastawarka batajira ba komai ba ta sheqa d'akin Aunty sakina tasaki kuka mai ruri...! shikuma munauwar sajjada yayi ilah rabbihim. yayinda Ahamad yakasa ko motsi zarata hawaye ke masa Ambaliya a kunece...cikin wannan yanayin manomin ya labarta masu yanada labarin wasu tawaye...ba wani b'ata lokaci maza suka rankaya izuwa inda Ake tsammani, cikin iyawar Allah suka isa gidan mafarauci, bayan sallama da gabatar dakai suka fad'i qudurinsu! cike da rud'u yace be fahimta ba! Ahamad yazaro waya yanuna pix d'in su usaina tun suna yara...haqiqa yakad'u ainu domin wannan photon y'an biyunsu ne...cikin muryar kuka yace amma meyasa kuka yadasu? me yasa baku rabani dasu tun bamu shaquba? haqiqa wad'annan sune kuma banyi zaton rana zatazo min Abai baiba...da tuni nayi hijira, yanxu sune rayuwata kugansu kubarmin...cikin kuka Ahamad yace amsarsu ba yana nufin rabaka dasu ba! kawai dai kasani dukk yanda zakaso su baxaka kai mahaifiyar su ba!! cikin sanyin jiki yashiga yafito da su usaina se murna suke kan kafad'ar mafarauci, yara qanana y'ankimanin shekara d'aya...murmushi suka fad'ad'a tare da kokawa ga ubangijin su!! sannan munauwar yatara hannuwan sa Alamar suzoo fafur yaran suka noqe kafad'a...but Ahamad na tarawa hassana tazoooo! sedai batasaki jiki dashiba...haka suka kasance garin mafaraucin har bayan isha'i daga bisani suka tahooo da yaran dakuma babansu mafarauci...misalin qarfe 9 nadare suka shigo garin kaduna rayuwa cike da farinciki!! suka kuma yada zango gidan maharaj!! jaleelah har yanxu kuka take batad'aga kaiba...ji take ba atab'a cin amanarta ba kamar yau...! Ahamad yashigo ya tsaya daffffff da itah rungume da su usaina...cikin rauni yace jaleelah! batare da juyowa ba tace kayi nesa dani Ahamad banason jin  motsin mutane A kusa dani...gwaron numfshi yasaki tare da cewa gasu usainarki nadawo dasu! firgigit ta juyo fare da tsaida idonta Akansu na tsayin minti Ashiri tace  haqiqa mafarki ne kamar yadda nasaba! kudaina zuwanmu ina qallafa raina akanku@! zauce take maganar! durquso Ahamad yayi tare da cewa amsa ba mafarki bane jaleelah! baya tajah kad'an tace bazan zuro hannu gurin karb'a ba! su b'acewa idona dan Allah bari nadubi yarana sannan kub'acewa ganina!! Aunty sakina ce tashigo tare da karb'ar usaina tajawo hannun jaleelah!...




๐Ÿฅ‚

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀5⃣1⃣



tajawo hannun jaleah...! tad'ora kan usaina, murya qasa qwarai tace ba mafarki bane gaskiya ne jaleela...ta karb'o hassana ta runguma mata! cikin kad'uwa jaleela ta rungume tamkar wani zai qwace mata, kana ta saki wani kuka kuka batare da tayi magana ba! tsayin awow ibatace uffan ba...! tasalima tsoro take tayi motsin kirki subar jikinta'' se can sakinah tace kingani ko? Allah ya maida miki ladar yafiya tun ba'aje ko ina ba! duban Aunty sakina tayi karo nabiyu tasake duban su usaina da suka wani sukukucewa kan jikinta tace wlh har yanxu nakasa yadda ba mafarki bane! domin raina yacika da Abun mamaki canxawar

*BAQAR RANA* Izuwa farar rana...seda ta murmusa tace babu mamaki ga lamarin Allah, haquri ne keda wuya kuma tabbas inkayi zaka dafa dutse har kasha romonsa!!! shiru yaratsa nawani lokaci daga bisani kowa yaje ya kwanta bacci,,, ita dai jaleela har dare ya tsala bata ko rintsa ba, se kallon yara takeyi tana tasbihi ga Allah dake sanya zafi yazama sanyi inyaga dama,, haka har gari yawaye Ahamad da munauwar sukayi shirin tafiya da sauran mutan dasuke tare! bayan sunje suka sanarwa Abba daddad'an labari nan take shima yaji kamar be tab'a ciwooo ba Aranar suka sake juyowa zuwa kaduna da saye sayen su usaina! bayan sunje Abba ya rungume jikokinsa ya matsa qwallah yace jaleelah yaqarin haquri? cikin sanyi jiki ta Amsa da Alhmdullh...! daganan suka shiga firar duniya da jajinta Al'amarin zuci, dafarko Abba yaso tafiya da jaleela amma tace ita da sokoto sai dai suna da ba'ayiwa kunne shamaki...! bejah ba ya qyaleta!! sannu sannu lokaci yafara jah nutsuwa da kwanciyar hankali sunfara gudana cikin zuciyoyin bayinsa! yau da sanyin laasar munauwar na zaune yaji baya da nutsuwa se yaga iyalansa gashi kullum yaje da maganar matarsa kalma d'aya ake gayamasa yayi haquri, zumbur yamiqe yasami Ahamad yace dan Allah dukk yadda za'ayi ayi qoqari amaida min matata Ahamad! duban sa yayi cike da tausayi tare da cewa karka damu insha Allah zata dawoooo soon! d'an shiru yayi tare da sadda kai qasa kana yace wai haryanxu Aunty fateema bata kammala B.S.C.N d'inta bane? nayi kewarta tunda ta tafi kowaya bata had'amu ba...dariya Ahamad yayi kana yace gobe warahaka tana Nigeria insha Allah Allah yakaimu munauwar yafad'a... shiru ya ratsasu Ahamad yakatse dacewa har yanxu khairat na U.S  taqi dawowa bare na isar da saonka domin har yanxu saki be tabbata ba tunda batasani ba...qwafa yayi da idooo yace ni yanxu jaleelah ce damuwata Azaton ta zan tuhumeta, kulll badad'e tadawo zata riski labarin saki, haka dai suka cigaba da tab'a fira,,,,,,,bayan wayewar gari Aunty fateema tadawooo sannan tasha kuka da taji munanan labaran da suka faru...ta tausayawa jaleela da munauwar sannan tanema masu sakayyar Allah ga Amma...haka rayuwa tacigaba bayan kwana biyu da dawowar Aunty fateema daga indea tafiya ta mutunci suka shirya da itada munauwar, Ahamad,da kuma Abba...suka shiga AGG mall sukayi sayayya ta kece raini musamman munauwar da kaya siya kwai yake sannan daga bisani suka tada mota zuwa garin kaduna....bayan tsawon lokaci da suka kwashe suna tafiya sun sauka gidan lafiya...jaleelah nazaune taci Ado na koriyar atmfa! tana gyaran qumbarta sega  Aunty fateema tashigo cikin zumud'i suka rungume juna na tsawoon lokaci daga bisani suka saki suka gaisa da Aunty sakinah sannan ta tambayi su usaina...Aunty sakina tace sunje gidan kifi da maharaj! se suka fara firar baya suna kuka! cikin wannan yanayin maharaj yashigo tare da su Abba da y'an biyu duk sun wani lafewa aqirjin munauwar shiko se wasa baki yake yana saka yatsunsa abaki...gaisawa sukayi cikin zumud'i yayinda jaleela ta kamma jikinta da kallon da munauwar ke mata  ya Addabeta! se da aka d'ade ana fira Abba yazartar da hukuncin da babu dariya cewa jaleelah baxamubi takiba dan kinada qananun shekaru kishirya nan da wata d'aya zaki koma gidan mijinki...cikin sub'utar baki munauwar yace I love you Abba...yanda yayi maganar kowa seda ya murmusa...itakuwa jaleelah cikin rawar murya tace Abba qananun shekaru ba shine rashin hankaliba...dan Allah kagafarceni wannan hukuncin yamin tsaurin da zantuno BAQAQEN  RANAKU Da sukayi takai kawo Azuciyata ina roqonka ka janye! cikin murya irrin ta dattijon kirki yace bazan janyeba kuma yau RANA CE danake magana da yawun sale! dan haka zab'i yarage naki, dam dam dam gabanta yafad'i taji kalamansa nadawo mata Ahankali, takuma tuna Alqqwarin ta gareshi...batace komai ba tayi shiru me d'igar hawaye! da wannan aka kai matsaya! suka koma gida,,,,,kwanci tashi kuma ba wuya gurin Allah saura kwana biyu jaleelah takoma gidan  da bata burin rayuwa Acikinsa,...munauwar kam se rawar kai akeyi dukkk da penti seda aka canzaahhhh sutura gwargwado yatsara mata! su usaina kam ansiya masu komai na morar rayuwar yaro!...gefen jaleelah zaune take jugummmn kamar wadda akayiwa mutuwa! aunty sakina tace cikin tsokana haba y'ar qanwata kwana biyu yarage kisha dad'i.....d'an zumb'uro baki tayi tare da fad'ar banaso aunty kidaina inkinason zaman lafiya,,,dariya kawai tayi tare dacewa shikenan yanxu dai tasooo mushiga ciki...bayan sun zauna ta nutsu tace jaleelah yanxu bawai fushi nakeso kiyiba! domin dai kinga yadda komai ya tahoooo so nake ki Aje hankalin ki guri d'aya, kifita Ajerin matan da suka dogara da cewa sex shine hanyar mallakar miji domin kuwa qarya suke! bawai sex ne ba! yadanganta da yanayin mijknki, wani shagwab'a da tarairiya kad'ai sun isa kigama dashi, wani tsafta da ladabinki, wani kamewarki da sarrafa shi yayinda yake cikin wani yanayi...inaso kikaranci,mijinki tsaff kigane menene yafiso Arayuwar sa sekibada himma ta wannan b'angaren wlh dakin san haka jaleelah rayuwar Aure bazata baki wahala ba, domin dayawa mata sun dogara da shaye shaye kayan mata barkatai wanda babu ko shakka ganganci ne sukeyi maimakon b'ata kud'insu dasukeyi sukaranci halayen mazansu zasu fi moruwa,,,,, maganar Aunty sakina tayi tasiri ga zuciyarta kuma tariqe dan tsaraba ga su usaina watarana kasancewar su A jinsin mata... badan kanta ba, dalili kuwa badan rai yaso zataje gidan munauwar ba...kana cikin sanyin jiki tace nagode sosai aunty kiyi haquri da Abunda namaki Abaya taqarashe cikin kuka...jawota jikinta tayi tace ban qullace kiba kuma banyi danasani ba! Allah dai yasa qarshen wahalar kenan......

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀5⃣2⃣

_Sdaukarwa ga masoyana...mutan brilliant farincikinah koguda nasu be guduna, da akamin sata su dukansu bassu b'oye baqinciki ba...๐Ÿ˜ญ sakkwatawa gani gasu sunyi nunin baqin cikinsu basu bid'ar tada hankalina Amagana tasu se nagamsu๐Ÿ˜ญ can katsina garin su meelat naciyo moriyar tsatsonsu dattawa Addua tabaki sun min wadda banzato ba☺A.A ga my hany nan atare subiyun sunzamo maqota zurri'ar su sunada kirki sunyi sabo dayin zumunta hany da AA Addu'a sunyimin ba batu,na qeta rabbu yasaka musu da khairi nayi roqo bazan jira ba๐Ÿ‘๐Ÿปga twenty nan har da Afirst su biyun sunyimin takaici su roqi Allahu ya issar min hakan yasa bazan rufe ba๐Ÿ˜ขga su surayyahms nan da leemah dasu nasayo bazan rufeba kund'auke ni y'ar u'warku Allah dai yabar zumunci๐Ÿ‘๐Ÿป_  


Allah dai yasa qarshen wahalar kenan...da haka sukayi shiru me jimamin rabuwa! tsayin lokaci, daga bisani Aunty sakina tashiga d'aki  ta d'auko Atamfa less! mai ratsin jah da duwatsu masu qyalli da d'aukar idoooo  tace gashi jaleelah kisaka!...da Alamar mamaki ta kalleta babu magana...tad'anyi murmushi tace fita zamuyi su nakeso kisaka! zatayi magana Aunty sakina ta tsaidata dacewa sakawa kawai nakeso kiyi! haka ta tashii jiki sab'ule tayi wanka! tafito gaban dressing mirrow ta tsane jikinta tabud'a mai me dad'in qamshi Dove tashafa! tamurza ma fuskarta powder tasanya baqin kwalli ta gyara girarta taqara kallon kanta ga madubi tace Alhmdullah dan tasan itakanta me kyauce...! ta d'auko Atamfar ta saka d'as da jikinta, takashe d'auri gaban madubi, ita kanta seda ta tsaya kallon kanta! sannan tafito cikin kamewa da nutsuwa! tana takowa tayi karooo da muauwar yana shan big bog da hassana ke sanyawa yawuu tana bashi...qaramin tsakin da tajah yadawo da hankalin munauwar gareta..niyar komawa tayi da sauri yamiqe ya riqo hannun ta tabaya sedai bata juyoba...cikin wata murya tace kasakeni mugu, macuci Azzalumi d'an... bata ida fad'aba yajawota jikinsa yadafe mata baki...Ahankali ya rad'a cewa saurara kjji bugun numfashina jaleelah...takasa ko motsawa dan wannan ne karon farko da namiji yariqeta tana hayyacinta! yasake rad'awa kinji me yake cewa ko! jaleelah jaleelah jaleelah...da sauri ta tureshi tayi cikin d'aki tayi rud da ciki tasaki wani kuka me ban takaici, yasake binta ya rungumota cikin rauni yace haba Jaleelah kecefa u'wata kuma kece ubana kuma matata da zamu rayu, dan Allah ki mance da Abubuwa da suka faru kinjj... cikin wata murya tace na mance?? kan tarufe baki yayi nasarar tura harshensa cikin nata! yayi mata rumfa Ahankali yashafo wuyanta yace eh ki manta! da sauri tarufe idonta gashi tanason cewa wani Abu takasa! se shine keta kashe mata jiki da kyar tasamu qwarin guiwae cewa dakata munauwar cikin wata sigar murya dayasa munauwar qyal qyalawa Azuciyarsa Azahiri kuma ya shafa fuskarsa yace zanyi yadda kikeso maman su usaina! harara ta watsa mashi tare da jan jikinta gefe shikuma yafitooo yanata wasarsa dasu hassana...haka Aunty sakina tasameshi tace ina mutuniyar? dariya yayi yace yanxu ta shiga kinsa yarinyar Akwai rigimah!! dariya tayi itama tace hakane bara nakawo ma Abunci najawota yace thom Aunty cikin zumud'i... tashi tayi takawo masa chicken balls wadda tasanya jaleelah tahad'a tare da Apptizer coconut da kuma ruwa masu sanyi da ratsa zuciya! tunda yabud'e yawuu suka tsinke! dayakai baki kuma uhumm baacewa komai! Aunty sakina kuma tunda tashiga tasami jaleelah na kuka marar sauti! cikin sigar rarrashi tafara bata baki da magane me sanyi ga zuciya har tasamu nasara tayi shiru sedai takafe bazata fitoooo waje ba...hakan yasa dole munauwar yayi sallama yafitawarsa cike da tunanin Abunda yafaru...hakq dai rayuwa ta tafi cike da shirye shirye...RANA bata qarya sedai u'war d'a taji kunya! domin kuwa munwayi gari Asafiyar Assabar, ranar da jaleelah xata koma gidan munauwar!...tun safe suka d'auko hanyar sokoto! ana tafe anajefa fira har suka shigo gari...ita dai jaleela gabanta se duka yake har suka isa... kacoookan Ahalin gidan suka tarbesu cikin mutunci da sakin fuska!! haka suka shiga cikin gidan munauwar dai ji yake kamar yalaso jaleelah! har suka zauna idonsa qyam akanta...har saida kowa ya lura dashi Abba yayi gyaran murya me nuni da kowa ya nutsu, ya bud'e baki da salati tare da jera dogayen Adduoin tsari da kuma kariya ga sharrin iblis la'ananne! sannan yad'ora masu nasihohi masu ratsa jiki da jin duniya tamkar gyam in bakayi lokiba makomar ka jahannama domin Allah yayi Alqawari da cika wuta da mutane da duwarwatsu Allah kasa bama cikin wanda duniya ke rud'arwa...bayan cin Abunci da Aka kammala Ahamad da munauwar sun d'auki su usaina zuwa babban gidan zoo dake sokoto dan suyo wasa...inda Aunty fateema da sakina suka bud'e shafin firar ma'aurata duk da jaleelah batasa bakiba tana saurara...haka har magrib ta doso sukayi sallah...Aka fara shirye shiryen wankan Amarya jaleelah...ba laifi tashiga tayo kana aka bata hayaqi tayi tsugunno sannan aka fara kimtsata cikin d'anyar atamfa mai kyau da tsari, duk da cewa batayi makeup ba tayi kyau d'asssss da itah se b'alin tulale ake mata...misalin qarfe goma Taje bankwana da Abba yamata hud'uba da fatan nasara! aka fito da itah suka shiga mota qirar landvoginy fara tass suka kama hanya...gefen munauwar kam kaji gasassu ya kwaso banqararru dasuka wani koma kalr jah...da nau ukan lemuna suma suka d'auko hny,, ana tamasa tsiya amota...tare yake da rakiyar Amininsa Ahamad da maharaj...! gefen su jaleelah an isah masauki har an ajiyeta gefen gadooo ana mata roqon samun sa'ar daren yau sega sarkin rawar jiki yafad'o shida su maharaj......

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom, home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀5⃣3⃣

 


sega sarkin rawar jiki yafad'o shida su maharaj...! kusa ga qugun jaleelah ya zauna har yana jiyo numfashinta da sautin kukanta...Da salati aka bud'e taqaice akayi Addu'a A gurguje saboda yadda munauwar ke tura qafarsa cikinta jaleela yana wani far far da ido, kana Su sakina sukace ba inda zasu se Anbasu kud'in sayen baki...kud'i yazaro da besan konawa ne ba yabasu, kana yace Akula dasu usaina! dariya sukayi duka, dan munauwar qarara ya nuna kwad'ayin jaleela na neman tsinka masa yawuuuu,,,, rakiyar dole yamasu suna ta tsokanar shi, yakasa ramawa, fitar su, keda wuya yabawa qofahhhh qiuuuuu! yajuye cikin hanzari! tana nan zaune yadda take yacire hula ya aje gefe, kana yacire cover d'inda ke sanye ga qafafuwan sa! sannan yadawo gefen gado yace jaleelah yana qoqarin bud'e mata fuska... da yabud'e kuma se yasa kukan dad'i wai yau shine da jaleelah...tsayin mintuna sannan yace maman usaina kinyafe min ko? yadda yayi maganar seda taji wani irri tad'aga Alamar eh! da Azama yamannata qirjinsa, yana cewa nagode nagode, Allah yayimiki Albarka, me yakamata nayi dan nuna godiyata ga Allah A wannan dare mecike da yalwar tarihi... se kuma yasaketa yafad'a toilet ya watso ruwa kana yad'auro Alwala yasa riga jalabiya, yarab'a kusa da ita yace zo muyi sallah! cikin wata qaramar murya tace kayi, ina fashin Allah ne...seda ya had'a yawuuu yace fashin Allah!? tace Eh, gwaron numfashi yasauke tare da tada sallah cikin wata zazzaqar murya yafara jan qur'ani sekayi rantsuwa sudais ne ya hau membari...bayan yakammala, Addu'oi yayi na neman duniya dakuma lafirarsu .. daga bisani yadubeta yajawo leda ya bud'e kaza tare da fidda hot milk, bece komai ba yamiqe yayene gyalenta ya Ajiye gefe...! ya d'aukota tamkar jaririya ya Ajiye tsakiyarsa...ita dai jaleelah duk takasa motsawa mamaki kawai yacika ranta da tabbatarwa kanta Namiji bashida kunya! cikin kasala yace maman usaina tun yaushene bakya sallah...yadda taji muryarsa yasa ta bud'e idonta dake lumshe suka had'a ido damm qirjinta yafad'i tayi sauri tarufe se kawai taji tafiyar hannunsa kan mararta' wata y'ar tsiwa tasaki batare da tasani ba! murd'ad'den murmushi yasaki tareda cewa  sorry koda bakya fashin Allah bazan miki komai ba yau se kinhuta...lamo tayi ya tadata zaune yace yau bakici Abunciba tashi kici,,motsa baki kawai tayi yagane taqoshi tace...murmushi yasake saki yace baqaryata ki nakeba Amma tabbas kinajin yunwa ko nabaki...kai ta girgiza yace dan Allah kici ko zanji dai dai tare da yagowa yasaka mata Abaki! cikin sauri ta turoshi waje yayi saurin saka harshe ya tare tare da cinyewa yasaka mata wani yana mata tafiyar tsutsa Awuya. yakuma tabbatar mata bazai qyaleta ba, se taci hakan yasa ta qarfin halinci bada yawaba yabata madara tasha ba sosai ba...sannan yace kirage kaya koda su zaki kwanta? kai ta d'aga Alamar Eh, yace ohk muje na kaiki gun gadoo...haka kuwa akayi gfefe ta kwanta kamar zata fad'o qasa...yaje yakashe fitila ya rab'a ta bayanta ya kwanta! cikin dabara ya tura hannunsa ga kunnenta...Afirgice ta motsa yayi saurin riqota tare da cewa baffan usainane, kamar ankad'a kaza Aruwa tajikanta! jin talafe yad'agota Ya mata makwanci kan ruwan cikina...yasa hannayensa biyu yariqe! dole jaleelah tayi lafewar dole...can kuma taji ya zuge ziffffffff tare da tura mata yatsa cikin pant...yarrrr tsigar jikinta ta tashi takasa cewa komai, Akasalance yace jaleelah! bata amsa ba! yace ba kyason bani zumata shiyasa kikace kina fashin Allah ko? shiru takasa motsi da kyar tace dan Allah ka qyaleni! kwaikwayar muryarta yace dan Allah kibani nono insha! wata kunya jaleelah taji tafisgeta lokaci d'aya kuma tayi tsiff batayi aune ba taji yafito da brest d'in ya riqe har yama hannunsa kad'an zarrr taji hawaye ba shiri yasaki tare da lasar hawayen da be yadda da sake d'igarsu ba...seda yaji tsayawar su yakad'a kan nono bakinsa cikin wata murya me had'e da dad'i da ciwooooo tace Washhhhhh dan Allah,,, batare da taqarasa ba yafara lailaya kan d'aya da hannunsa... jikinta yayi mugun mutuwa sakamakon bala'in dad'i da takeji!! da yafara tabbatar da hakan se ya rage wasannin sa dan ba daren yau ze yi wasa da itah ba...haka suka kasance har safiya...fuskar munauwar tum ba'aje garin dad'i ba tafara qyalli, yayinda miskilar yarinyar nan bata nuna mai walwalarta...break kuma ba laifi ta shirya Spring rool's da tahad'a da kabej, karas,Albas, filawa, kwai, niqaqqen nama, maggi da curyy qamshi kam se godiyar ubangiji, ta tsare akan teble d'in cin Abunci tashiga tayoo wanka tarasa Atamfar kirki duk qananun kayane masu fitina da d'aukar hankali...tana wannan binciken munauwar yazooo gabanta yad'auko wata riga yellow yace kisa wannan... shiru sannan tad'ago Amiskilance tadubeshi tace Abu yellow be tab'a burgini ba! ta tsuke baki, munauwar zahiri beji dad'iba yabasar da cewa ohk wace kala kika fiso to? kamar batajiba taci gaba da dubawa da kyar tasamo wata doguwar riga baqa me Adon dutse tasaka wadda tafito da hasken fatarta dakuma yanayin halittarta! cikin rawar kai yace wow! kinfayi kyau! qasa sosai tace nagode! basarwa yayi yace Abuncin fa? tace na Ajiyema tund'azu!! seda ya marairaice yace kefa...na qoshi tabashi amsa! gefenta yadawo ya aza hannunsa kan goshinta yace nima naqoshi...ko Ajikinta tace ohk! d'an rissinawa yayi yace jaleela bakiyafemin ba har yanxu...! batareda ta dubeshi ba tace Wlh na yafema me kagani!? sake sukucemata yayi yace kin kasa yarda dani!...murmushi kawai tayi babu magana! yace to zokibani Abunci intabbatar kinyafe min...! A yangance tace je ganinan zuw...




kai duniya fa Akwai mata๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ˜๐Ÿค”๐Ÿ˜๐Ÿ˜

*๐Ÿ…ฑRILLIANT WRITERS ASSO...๐Ÿ–Š*

( _pens of freedom,home of exceptional and magnificient writers_)



๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘๐ŸŒ‘



          *๐Ÿ…ฑAQAR RANA*


                     *NA*

         *ASMEENAT ZEEYAN*


◀5⃣4⃣

_Allahu Akbar! Allahu Akbar!! Allahu Akbar subuhanallah,wal-hamdullah, Allah Akbar, wala haula walaquwata illah billah...Ina miqa godiya ta ga Allah subuhanahu wata'ala, wanda cikin iyawarsa da tausayinsa ya nuna min wannan rana takammala litaffin nan danayiwa tambari da BAQAR RANA.. haka zalika ina miqo dubun dubatar godiya ga masoyana Aduk inda suke, domin babu lokaci da zan zana sunayen su....sannan ina jinjina ga qungiyar mu Brilliant me taken Albarka fatan nasara! haka zalika zan d'anyi tsokaci ga littafina...Acikin wannan littafin natab'o b'angarorin rayuwa daban daban...sedai nafi maida hanki akan Abunda yashafi qaddara, biyayya,haquri, dakuma u'wa ubah amana...da haka nake kira ga wanda sukabini farko da kuma qarshen BAQAR RANA suyi karatun ta nutsu domin d'ebe darussa masu amfani da maras amfani...Anan kuma nake tabbatar maku cewa Asmeenat ta gode!!!_


_Baqar rana yashigo jerin littafaina kamar haka:-hukunci,Asmeenat,Yaudara,Baqar Al'ada,Namiji,Badaqala,kuyangar qunci,Bakin ganga,Duk Abunda kashuka,BR.shaawa,Kukana Namiji hantsi ne, Dahaka nakeso kutareni cikin sabon littafina da zai zo muku nan Gaba wanda nayiwa take DA_


   *๐Ÿ”—KISSAN GILLAH*๐Ÿ”—


_ga menema ta tuntub'i shafina na wattpad da zanbud'e domin a wannan karon da wuya nayi posting A WhatsApp ngd_


๐Ÿ”š

A yangance tace je ganinan Zuwa...dubanta yayi yace muje tare, yadda yayi maganar yasanya haqoranta bayyana, kana tabawa zuciyarta haquri suka tafi... zaunawa sukayi suka ci Abuncin bawani Armashi kasancewar jaleelah bata saki fuska ba...bayan sun kammala ya kunna masu tv! tsamm tamiqe zata shiga ciki daqarfi yajawoota jikinsa! wanda yayi dai dai da shigowar su Aunty sakina! kunya yahana jaleela motsi yayinda munauwar ko Ajikinsa yafara gaidasu kana yasaki jaleelah yakarb'o su hassana dake magana cikin harshen yara...ya bi matakalar bene d'auke dasuuuu! Aunty sakina ce tace Amarya ansha mai...d'an d'agowa tayi kunyace tace narantse Aunty ba Abunda yafaru...! dariya sukasa mata tare dacewa ai cah Akayi kinsha mai...harar wasa ta aika masu tare da cewa kuwuce ciki... haka suka wuce suka ci kaji daga bisani suka sake koyarda ita dabarun Aure da kalolin kwanciya da sauransu... se wuraren magrib su maharaj suka shigooo Amma basuga jaleelah ba kasancewar kayan jikinta sunyi haramci wani namiji yaganta...munauwar kawai suka gani suka mai tsiya shikuma yanace da cewa Ahamad gwauro! da haka suka rabu cikin raha kuma da su usaina Aka koma harda yau...tunda yayi sallar isha' ya rufe gida...yayo wanka yasaka wando iya guiwa komai gashina ga filiiii...gaban jaleelah yafad'i matuqa takasa sake kallonsa sabida kunya amma shi ko ajikinsa tasalima tallafo fuskarta yayi yace gaskiya nayi sa'a...lumshe idonta tayi yad'auketa ya Ajiye tsakiyar katifa, kana yamata rumfa Ahankali yafara shafo gefen wuyanta zuwa brest cikin salo da qwarewa! lufff ta lafe sabida wani dad'i dataji na ratsata, kana yad'anyo qasa da hannunsa dai dai cibiya yana wani zizah da hannun nasa! jin yakasheta yayi qoqarin rabata da kayan jikinta...wani kurman ihuuuu yasaki dayaga tsari da dirin hallita...cikin sauri jaleela ta birkice ya fad'a kanta tare da wata wasa kan bottobs d'inta...wani nishi nishi take saki batare da tasani ba ya d'ora yatsana sa d'aya! kan labia majora yana tafiyar tsutsah! Ahankali tafara sakin qafafuwanta Alamar saqon fa na isah, guntun murmushi yasaki tare da d'ora harshensa dai labia mainora wani dad'i ta dinga ji da bata tab'a jin saba duniya...cikin mutuwar jiki take tura kanshi cikiiiiiiii tanaso yayi...tsayawa yayi kallon yadda cilitoris d'inta ke wani rawa yana b'allawa, ruwa na b'ul b'ulahhhh kanar Ansaki madara, wani kuka tasaki me dad'i da shagwab'a yace menene jaleelah...tace kacigaba cikin wata murya!! seda yaqara miqa saqon da yasata kurma ihuuu dad'i tana shiga shiga shiga ciki munauwar koda take maganar birkice yake baya iya countroling nata dan baiwar Allah takai 100% itama gurin shiga take nema!... haka yad'orata kan farji yayi qoqarin shiga dagashi har itah kukah kukan dad'i suke rerawa da wani nishhi...tsayin mintuna sannan sukayi sharkaf da gumi!! suna maida numfashi...bayan ya hutane yatashi yayi wanka fitowatsa kuma tayi dai dai da kiran ladani...be jiraba yayi massalacci...koda yazooo jaleelah nanan yadda yabarta, ruwa ya d'ora mata kana yace jaleelah tashi kiyi wanka Ahankali tabud'e idooo tasake lumshewa tare da gangarowar qwallah, cikin wata murya yace dad'i kikeji ko? yana qoqarin wasa da qirjinta, da sauri tace dan Allah, yarad'a Akunnenta nashigaa ciki? bud'a wutsiyar idooon ta tayi Ahankli tayi sauri tarufe tare da cewa Ashagwab'e ina kayana? sosai tabashi dariya yace kayan me kuma? bata tankaba yace tashi kiyi wanka...kunyace jaleelah ta miqe tayo wankan kana tashirya tsafff da taimakonsa sukayi break kana yaduqa harqasa yace ngd, ngd, ngd, Jaleelah Allah yayi miki Albarka...kana yajawoota jikinsa yace kina tunanin dad'in jiya ko? har yasa kinkasa magana! jin tayi shiruuuuu yadinga maimaita Abunda tace! itama cikin wata murya ta zumb'uro baki tace ai kaima kaceeeee! dariya ya qyal qyala yace fad'a me nace...ni kunyarka nakeji...Aikuwa zanqara shiga ciki in baki fad'aba, Arazane ta bud'e idooo tana dafe farjinta...qyal qyala dariya yayi tare da cewa bayi zanyiba cire hannun...haka dai rayuwa tacigaba tsakanin su cikin Aminci da walwala...bayan wata biyu jaleelah na kwance kan cinyar munauwar suna soyewarsu se Akafad'i wani labari me tada hankali kamar haka...savana hotel yaqone da wasu jegajigan y'an less na nigeria Alokacin dasuke tsaka da jin dad'i,,,,wanda  ibtila'in ya Afkawa sun had'a da khairat sanusi d'an boko zully da sauransu...hamdala munauwar yayi ga Allah kana yakashe t.v, inda jaleelah ta jijinta masu domin suntafi batare da hujjar da zasu gayawa Allah ba... Adaren kuma kwanan dad'i sukayi shida jaleelarsa ba laifi sun farantawa junan su...Kwanci tashi kuma lokaci yajahhh su uasaina har an isah zuwa school jaleela kuma anmurje takoma cikakkar macce me tashen quruciya Ahamad kuma yayi Aure ya Auri sajeeda, zaman lafiya da zumunci me qarfi ke tsakaninsu...yau Asabar da sassafe munauwar yatashi dan yanada wani genaral Orratation da zayi a office...but hassana da usaina sukace se sunje! yayi rarrashin duniyar nan suka qi haqura,, jaleelah dai dariya kawai take masa kuma inzasu kai la'asar baya iya fita se yaga nutsuwarsu...seda yabata tausayi tace hassana zo amma ta noqe kafad'a!! tasaowa tayi tagaya masu wani Abu Akunne se suka saki baffan nasu suna tsalle...dubanta yayi tare da sara mata yace ba shakka raino se mata...haka ta taka masa har bakin mota...bayan yadawooo ne jaleela naxaune tayi kwalliya me nuni da kasan uhumm! yashigo! sannu da zuwa tamasa kana yayi wanka yazoooo cin Abunci anan ne yadubi mararta da tahad'e da cikinta yakai hannu ya tab'a yace wai har yanxu babu komai! dariya tayi Ashagwab'e tace rashin kuzarin kane...dubanta yayi yace kikace? eh tana kaririye murya...dariya yayi yace tabbas da yardar Allah yau y'an biyu zan sake zubawa!! cikin sigar wasa tace kamar dagaske, yace zankamaki...suna cikin wannan halin ne Ahamad yakira munauwar yagaya masa sajida ta haihu ansamu sojahhhh...tsalle sukayi daga jaleelah harshi kana tace kadaiga Namiji be ba wata tara kunyaba! jawota yayi ya d'an murji nonota tace wayyoo Ashh...yace raguwa yau se kince baki fad'a ba...kana suka shirya harda su hassana sukatafi...cikin ladabi da tarbiya irrin ta u'wa tagari su usaina suka gaida Abbah Ahamad, tare da momy sajida! da sauran y'anganin yaro! sannan su munauwar sukayiwa sajida barka da Arziki da miqa mata tulin kayan yarooooo! haka dai suka cigaba da murna har sha biyun dare sannan suka juyo gida A hanyar su ta komawa gidane sukaga wata mahaukaciya na tajan d'uwawu tana tsintar kayan lalatattu tanasha...cikin wata murya munauwar yace jaleelah dubi ammah! dafe qirji tayi tace wace Ammah? yace tawa! zar hawaye suka wanke mata tace cikin wata murya haqiqa duniy makaranta ce, lokaci kuma shine malaminta...zai tada mota tace haba munauwar haka zakabarta yashe? Araunane yadubeta yace me zanmata? tace uwa uwace je kajiqanta! ba musu yafito jaleela tabiyo bayansa tana rerawaqen hauka...yace Amma? juyowa tayi ta qyal qyala dariya tace munauwar ina jaleelah? yace gatanan cikin kuka ...da hanxari ta d'an karkato takafe jalee da idoooo amma takasa roqonta gafara hannuwa kad'ai take d'agawa! jaleelah tamata fatan khairi kana tace munauwar yayi haquri ya d'auke mahaifiyarsa yakai Psychiatiric ko can zata mutu yafi wannan qasqancin... haka kuwa yace thommm se gobe nazoooo na d'auketa tunda Abba yace be yafeba in nakaita gidana...da haka suka tafiiii! bayan kwanaki Anyi suna d'a yaci sunan Munauwar! gefen Abba kuma ansamu wata dattijuwa anbashi yana morar tsufansa kuma ba laifi tana kule da kowa...yau da sanyin la'asar su jaleelah da su sajida suka kawowa Abba ziyara yasa masu Albarka da fatan zumunci me d'orewa, su usaina se jan farin gemu sukeyi... da haka suka dawooo gida...jaleelah ana zaune qafafuwa kan ruwan cikin miji ana zuba shagwab'a kawai se munauwar yace kwanakin nam fa nasamo miki qanwa!! arikice ta dubeshi idonta suka wani kad'awa murya na rawa tana girgixa kai, da Azama yabata wasu kiss masu zafi da d'aukar hankali yana shaida mata babu kishiya har Abada ya sureta sukayi kan lallausan gado......









Duka duka anan zandakata takuce dai Asmeenat nake cewa Alhmdullah๐Ÿ‘๐Ÿป


0 Response to "BAKAR RANA Hausa Novel"

Post a Comment