-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Hukumar zabe mai zaman kanta ta asa (INEC), a shirye-shiryen zaben 2023, zata fara shirya horar da ma’aikatan wacin gadi na hukumar zaben INEC a watan Fabrairu, 2023

Hukumar zabe mai zaman kanta ta asa (INEC), a shirye-shiryen zaben 2023, zata fara shirya horar da ma’aikatan wacin gadi na hukumar zaben INEC a watan Fabrairu, 2023

Hukumar zabe mai zaman kanta ta asa (INEC), a shirye-shiryen zaben 2023, zata fara shirya horar da ma’aikatan wacin gadi na hukumar zaben INEC a watan Fabrairu, 2023.

A cewar hukumar zaben INEC, an tsara horas da ma’aikatan wucin gadi ne bangarorin da suka hada  

(SPO)

(PO)

(APO) 

bisa ga kwanan wata:

(i) Jami'an Shugabanci (PO/APO) - 14 ga Fabrairu 2023 zuwa 16 ga Fabrairu 2023 - 3dyas

(ii). Jami'an Shugabancin Kulawa (SPO) - 11 ga Fabrairu 2023 zuwa 12 ga Fabrairu 2023 - kwanaki 2

(iii) Jami'an Collation (CO) - 21 ga Fabrairu zuwa 24 ga Fabrairu - kwanaki 3

Za a fitar da jerin sunayen ma’aikatan INEC na karshe wadanda za su taka rawa wajen gudanar da zaben 2023 a dukkan kananan hukumomin 774 na tarayya.

0 Response to "Hukumar zabe mai zaman kanta ta asa (INEC), a shirye-shiryen zaben 2023, zata fara shirya horar da ma’aikatan wacin gadi na hukumar zaben INEC a watan Fabrairu, 2023"

Post a Comment