-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Daukar Ma'aikata a AREWA24

Daukar Ma'aikata a AREWA24

Daukar Ma'aikata a AREWA24

AREWA24 itace gidan talabijin din nishadantarwa ta farko mai yada shirye-shiryenta 24/7 da harshen Hausa wacce Hausawa suka kirkira don masu jin yaren Hausa. An kirkire ta a Kano, Nigeria, a halin yanzu AREWA24 tana da shirye-shirye 11 na kashin kanta da suka kunshi nishadantarwa da rayuwar yau da kullum--duk a harshen Hausa. Burin AREWA24 shine ta fito da kyawawan manufofi, tsari, banbance-banbance, girma da kuma nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke a karkashin inuwar AREWA24.

Gidan talbijin arewa24 zasu dauki ma'aikata dabaru, tsare-tsare na wasanni da bincike na musamman don kara wayar da kan jama'a, inganta kokarin Tallace-tallace, nazarin ma'auni na kafofin watsa labarun da haɓaka tallace-tallace na AREWA24 da sauran ayyukan kasuwanci na AREWA24.

Yadda Zaku Cike

Idan kuna da shawar aiki a gidan talabijin na AREWA24 ku aika da CV naku zuwa shafin email Address kamar haka: recruitment@arewa24.com

Karin Bayani: https://arewa24.com/apply

Application Deadline: 5th September 202

No: Only the Shortlisted candidates will be invited for an interview.

0 Response to "Daukar Ma'aikata a AREWA24"

Post a Comment