-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?

Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?

Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?

A cewar hoton da ya yadu a yanar gizo, wannan matashin da aka bayyana a matsayin Muhammad ya auri wadannan kyawawan matan a rana guda. An tattaro cewa an daura auren ne a yola babban birnin jihar Adamawan Najeriya. 

Bayan bikin na baya-bayan nan, hotunan auren nasu ya rika yaduwa a shafukan sada zumunta daban-daban wanda ya jawo cece-ku-ce daga ‘yan Najeriya. 

Matar ta farko dai ana kiranta da Maryama yayin da matar ta biyu mai suna Aisha kuma a halin yanzu suna zaune cikin jin dadi a gidan aurensu. Sai dai kuma jama'a a fadin kasar na ta yabawa kokarin matashin, yayin da wasu kuma ke sukar sabbin ma'auratan. A ƙarshe, mafi kyawun abin da ya kamata mu yi duka shine taya su murna da kuma yi wa dangi addu'a Allah ya albarkace su da kyawawan ƴaƴa.


0 Response to "Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?"

Post a Comment