-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?

Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?

Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?

A cewar hoton da ya yadu a yanar gizo, wannan matashin da aka bayyana a matsayin Muhammad ya auri wadannan kyawawan matan a rana guda. An tattaro cewa an daura auren ne a yola babban birnin jihar Adamawan Najeriya. 

Bayan bikin na baya-bayan nan, hotunan auren nasu ya rika yaduwa a shafukan sada zumunta daban-daban wanda ya jawo cece-ku-ce daga ‘yan Najeriya. 

Matar ta farko dai ana kiranta da Maryama yayin da matar ta biyu mai suna Aisha kuma a halin yanzu suna zaune cikin jin dadi a gidan aurensu. Sai dai kuma jama'a a fadin kasar na ta yabawa kokarin matashin, yayin da wasu kuma ke sukar sabbin ma'auratan. A ƙarshe, mafi kyawun abin da ya kamata mu yi duka shine taya su murna da kuma yi wa dangi addu'a Allah ya albarkace su da kyawawan ƴaƴa.


0 Response to "Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Rana Daya [Hotuna] - Ko a Dakin Wa Zai Kwana?"

Post a Comment