-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

Adalilin Matar Uba Hausa Novel

Adalilin Matar Uba Hausa Novel

 [11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                            *UBA*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›




```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                     


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_


✍🏼 _In the Name of Allah, the Most Beneficent, the most Merciful. All the praises and thanks be to Allah, the Lord of the 'Alamin (mankind, jinns and all that exists). The Most Beneficent, the Most Merciful._



*I SALUTE YOU ♻E W F gaisuwarku tada bance, baki bazai Iya furta yanda nake jinku a zuciyataba, kuna gaba sedai a biko a baya na gaisheku yan uwana masu kamshin humrah, kuyi naku kuyi na wani* ❤Zuciyata na tare daku a koda yaushe____ _One Love to you All_❤


*I will never forget you kawayen arziki*

_Xeey Haruna, my Asy Khaleel, Farida m Nasir, fati Axland And Mariam Tijjani_



```WANNAN LITTAFIN GABA DAYA SADAUKARWA NE  GA_____```

*MARIAM TIJJANI ADAM* _NA BAKISHI KYAUTA HALAK MALAK NAKINE_


*Dedicated To My great FAMILY❤ One love kawai*


*1 ____ 2*


Mummy.....mummy kinga Zee_zee tana biyoni ko kice mata ta dena bina... Cikin wani tafiya na kasaita Naga Hajiya Halima Tana sakkowa daga upchair dauke da wani yalwatacciyar murmushi ta sama waje ta zauna a kan wani hadadden Kujera dake Pallon..  


Da zamanta sega abba (usman) yazo da gudu ya kankame Mummynsu yana Hajiya kinganta ko, 


"HAJIYA ce ta dakamai tsawa tana cewa Haba swthrt i told you several times akan ku dena wannan guje guje amma bakwaji ko? 


        ____Zee dake labe Tana jin hajiyarsu na fada dan haka ta dakata bata shugo falon ba, Zee dai se leken brother dinta takeyi tana mai gwalo. 


"Tun hajiyarsu bata luraba harta lura da leken Da XEE takeyi dan haka ta kirata 


"Xee Ce ta tako sumi Sumi gabar hajiyarsu tazo ta zauna, Dukansu  dukar dakai sukayi kamar basu suke guje guje ba "Hajiya Halima ce ta kalle yaranta cike da farin ciki da godewa Allah da ya bata yara masu kaunar junansu, sannan ta bude baki tace me nace muku? Ba nace ku dena guje gujen nan ba idan wani cikinku ya fadi fa?   


     "wata matace nagani ta kelo tace Aww hajiya ai da kin barsu sui wasansu idan basuiba dawa zasui? Naga gidan bakowa saisu kadai just leave them su shana wata rana bazasui ba


 "Hajiya halima ce tace Uhum kinsansu se anayi ana taka musu burki tukunna if not ahaka zasu tashi da rashin ji ballema Zee tana babba amma wai ita take tsokanar  


"Abba ne yai kasa kasa da murya yace No mum bazamu karaba, excercise mukeyi ko sweet sist, Zee dai ta daga   Kai alamun da cewa Yeah, 


 Hajiya Halimace Tace to Naji adai dena banaso suka hada baki sukace *Okay MUM.....*   



*TOSHEN LABARIN* 


Alhaji Abdullahi dan garin kadunane, Babban dan siyasane dan sunsan komai da yake shiga da fita na gwamnati, suna yawo kasa kasa Inda Allah ya hadashi da matarshi ta Farko Hajiya sa'adatu, sunyi auren soyayya shuru shuru har sukai 10years ba yara shi kuma Alhaji Abdullahi nason yara sunje asibiti ance duk ba me matsala cikinsu Lokacine be yiba..dan Haka Kwasam se Allah yasa Ya kara aure Hajiya Sa'adatu tadanyi bakin ciki sosai da ya sake aure a aganinta zai juya mata baya setaga akasasin Haka... Kuma Ikon Allah matar daya aure bata mata raini tana bata respect sosai daidai gwargwado hakan yasa ta dan kwantar da hankalinta, 


"Akwai wata rana kwatsam Bayan Alhaji Ya Auro matarshi ta biyu after 1year se gashi Allah ya azurtasu da Yarinya ta farko Mace, Alhaji yayi farin ciki sosai da kowama ya nuna farin cikinsa nan fa Alhaji ya daura Son duniyan nan wajen wannan Yar lelen Tashi Wato *ZEEE* dan kamaninsu daya da mamanta, fulanin gombe ne,  


"ana haka komai na tafiya normal ba wani kishi ko Bacin Rai after Zee tayi 7 Years Allah ya kara azurtasu Da Yaro Usman (Abba) to nan fa Alhaji kwata kwata ya tare wajen yaranshi baya son wani abu dazai Tabasu, hatta uwar data haifesu sedai ta nuna ita ta haifesu amma cinsu chansu duk alhaji keyi, dan aganinsa sune farin cikinsa dan ba karamin Son yara yake kuma gashi Allah ya bashi.... 


 Nan fa Hajiya sa'atatu ta shiga damuwa duk abun duniya ya isheta akwai wata rana tana zaune a daki tayi tagumi sega Alhaji ya shugo, ya kalleta yace hajiyata meke faruwane naga duk kin chanza kwana biyun nan


    "Hajiya sa'adatu tace ba dole ba har yanzu ban haihu ba abun na damuna 


"Alhajine yai smiling yace ki kwantar da hankalinki, haihuwa zakiyi just lokacine muke jira sai mu dage da addua, nima inason inga kin haihu uwar gidatah, yanzu abun da nakeso dake shine ki kwanta ki bacci tace okay saida safe, seda yaga ya lallabeta ta kwanta sannan Shima yaje yai Alwala yai sallah ya tsaya addu'oin neman wa iyalansa tsari....


















*Ummiey Xeey*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

             *A DALILIN MATAR*

                            *UBA*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN✍🏼 BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                 


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA_____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*


Where is *UMAR M SHARIFF FANS* _Wannan page din gaba daya nakune masoyan Umar, Ku taka Ku juya Jirgin *So* zai tashi so karki bari a tafi bakeπŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»_ 

*Jirgin so zaya tashi kaidai ake jira Dan gatah duniyar So Kaine da Sarauta..UmarπŸ‘‘*


*πŸ“„ Page 3 ____ 4*

The next day ne in the morning Alhaji Abdullahi da iyalansa suna kan dining table suna having break fast phone dinshi yayo ringing


Yana dubawa yaga one of his friend ne da suke aiki waje daya then yai picking suka gama magana sannan ya kalle matayanshi Tace huhh emergency tafiya zanyi kuma is like zaiyi taking time before na dawo kuyi shawawa yanzu plz dawa ya kamata na tafi?


Hajiya Sa'adatu tai kicin kicin darai Dan all her thought Alhaji zaice da hajiya Halima zai tafi but bari dai taji ayi shawaran


"Mum Din su zee tafara magana cikin fara'a Tace Alhaji Ku tafi da uwar gida mana, ni banga ta tafiyaba saboda yara suna zuwa school kuma kaga idan na tafi zan bar mata surutu Dan sata magana zasui tayi just ko tafi WATA rana inda rai da lafiya zai muje


___Alhaji Abdullahi ya kalle Hajiya Halima Dan ba karamin burgeshi takeyiba SBD saukin kanta, tanada dadin sha'ani Dan bata dauki duniya wani abuba yace Nagode Allah yai miki albarka, Tace ameen, sannan ya koma dubarsa ga hajiya Sa'adatu yace ki Shiga ki shirya zuwa 12pm flight dinmu zai tashi


Hajiya Sa'adatu jiki na rawa ko to bata cemai ba ta Shiga daki ta kira aminiyarta tana bata labarin ai zuwa anjuma zasubar Nigeria Alhaji da ita zai tafi kuma zasu kusan two weeks a chan


" Aminiyarta ta washe BAKI Tace wani hanin ga Allah baiwane, da yanzu kin haihu kin Tara yara badake za'ajeba


Hajiya Sa'adatu ta Dan hada rai Tace uhm kinsan dai inason yara sosai yanzu idan Alhaji ya mutu duk su zasu kwashe gadon


Kawarta Tace karki damu zamusan me zamuyi kema zaki haihu nan sukai sallama Amimiyata Tace Allah kaiku Lafiya Asha soyayya Allah yasa Asama tsaraban chan Lolz.... Itadai Tace Ameen



Misalin 11 ne Su Alhaji suka fito zasu tafi airport driver yazo ya kwashesu dukansu harda su Zee n abba yan rakiya da mum dinsu, Zee n abba se kuka sukeyi wai zasubi Dad dinsu but ba hali, se lallashinsu yakeyi dakyar suka hakura yace zai kawo musu tsaraba masu Yawa sannan Suka dan lafa da rigima,   


"seda sukaga Tashinsu sannan driver ya dawo dasu gida, Suna dawowa sukaga gidan su kadai ba Dad suka fasawa Mum dinsu kuka wai suna missing Dad, Seda tai da gaske sannan sukai Shuru,   


_____Around 4pm ne Suka isar kasar England an ware ma ko wanne a cikinsu bangarenshi kasancewar Kowa da matarshi Yazo,   Hajiya sa'adatune bayan Sun huta sunci abinci takecewa Alhaji Tana missing din gida Most especially *XeeXee,* wai taji kawai tana son yarinyar ne Ko zai bar mata itane??  


"Alhaji Yace ai ba komai Bari mu koma Gida Seta dawo dakinki kinga anyi One One kenan, Nagode Miki Allah yai maki Albarka kema Allah ya kawo Miki Naki Tace Ameen......   


                •••••••••••

Xeexee ce a Compound din gidansu Da kaninta suna Wasa, tasa wani Riga da wando kanta tayi parking amma a rufe yake da wani Hula, amma baya hana ganin gashin kanta, Daganinsu kasan hutu ya zauna musu a jikinsu dan har skin dinsu wani sheki yakeyi, Suna cikin wasansu Sega wani class mate dinta *Ismail* ya shugo kana ganinsa kasan Dan hutune, farine beda jiki sosai ga Idonshi me kyau,  class mate din xeexee ne but ya girmeta ba sosai ba age dinshi zekai 19years haka while Xee kuma she's just 15yrs..


Da gudu taje zatai hugging dinshi chan kuma meta tina seta Fasa, Shidai isma'il kallonta kawai Ya tsaya yi sannan ya bude baki Yace Hmm ke bakyaji ko wai yaushe zaki hankaline, Abba kaninta kuma Se dariya yake mata Yace Sweet sist kenan, Ganin Abba na dariya ne dan he's just 8years besan ma wani abun ba dan kawai girman ne ba wani wayau... 


Isma'il ne yace nazo ne fa Ki bani assignment din da aka bada kinsan ran Friday banje school ba gashi gobe monday... Tace Oh hakafa let's Go in kaje ma ka gaishe da Mummy tana ciki, Yace Okay,  sannan suka kama hanya se cikin Pallow din nan suka tadda mummy tana Kallon TV, he greeted her then Tace Mai ina mum dinsa yace tana Gida, tace a gaida ta, yace Ok, 


"Zeezee ce Ta fito da school bag dinta ta ciro mai book din Tace gashinan Nima banyiba please kai mana Tare,  "Mummy tace me za'ai Dama an baku assignment baki fada mun ba


*Zeezee* tai narai narai da ido tace am sorry mummy na mantane, 


"mummy tace sorry for yourself yarinya se wasan tsiya ace common assignment kin manta, Allah ya shiryeki Tace Ameen, 


Then Isma'l ya Amsa book din, mummy tace yagaida mamanshi yace okay Hajiya,  Zeexee ce ta fito raka isma'il ya kyalleta yace ke wai me yasa kike hakane? Look at you bakyajin kunya? Jifa shigan da kkeyi haba ba girmanki bane   


"Xeexee ta kalleta tace haaa what's wrng with my dress kaifa ka cika sa ido ko incema ustaz, komai akai ba daidai ba nikam bye sai mun hadu gobe a school ta juya tai shigewarta Daki, 


Shikam girgiza kai yayi yace tabbas hankalin mace da namiji ba dayaba, yai ficewarsa ya shiga gidansu



















*Yours Ummiey Xeey*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

           *A DALILIN MATAR*

                            *UBA*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY &✍🏼WRITTEN BY```

*©Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                  


*♻ EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_


```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍



_Dedicated This Page to you my dear Sweet Hearts_     *Aisha's*πŸ’‹πŸ’‹

*Aishan Umma and Aisha A Muhd*  _I love you Guy's zama daku Akwai Sweet Irin sosai dinnan infact if am with you Guy's I forget my worries... Allah ya kara daukaku yasa Ku gama da duniya lfiya..._ *ummieyxeey* _cares a lots irin Ku kadai kuka sani dinnan😘_



*πŸ“„ PAGE 5_____6*


Shikam girgiza kai yayi yace tabbas hankalin mace da namiji ba dayaba, yai ficewarsa ya shiga gidansu 


Ya na shiga room dinsa ya shige ya zauna abakin bed, se a time din Ya tuno wai fa dazu xee taso tai hugging dinshi ha'a whats wrng with this pretty girl ya fada a mind dinshi, 


"Wata zuciya kuma tace mai Kasan wasu haka suke Tarbiya kowanne da irin tasu, yace dai Allah ya shiryamu kawai Ya bude assignment din ya Fara dubawa 


Haka ya duba tsab yai musu assignment din Tare Yasa a school bag dinshi sannan ya dakko kayanshi yai iroing bayan ya gamane Ya zauna ya rasa ina zaije then ya tafi wajen mamanshi Tunda dama Shi Kadai ta haifa.. Yace Mum kinki samomin aboki ni kadai banajin dadin zama nan gidan ba abokin wasa 


"Mum tace ina kawarka *xeey* take?  "Yace oops daga gidan ma nake hajiyama tace in gaishe dake, tace dan Albarka se yanzu kke fadamun yace mum na mantane tace ina amsawa...   


Chan kowa yai shuru sannan yace Mum Yauwa wani abu na damuna wlhi 


"mamanshi Hajiya Maryam Tace zo sweet heart dina ka fadamun banaso abu na damunka menene relax and tell me "ismail Yace mum Wlhi inason frnd da xeexee amma halayenta basui mun ba setai ta abu kamar Ba hausa fulani ba as I'm yanayim dressing dinta


"Hajiya maryam tai smiling tace come on babyboy Just pray for her, Kasan an sangarta Ta kuma kasan first born ne so dole zakaga ba daidai ba and her father is a rich man kowa yasansa a kasan nan ba ruwanka 


"ismail yace Rich man fa mum? Nima ai muna da kudi but why banyin Behaving Haka 


"hajiya tace my Beloved Son It's okay zakazo ka cikani da surutu i said just pray for her ba shikkenan Ba   "yace ok mum 


Suka Fara wani hiran, misalin 9 pm Dad dinshi ya dawo yamai sannu Da zuwa mum dinshi ta kawomai abinci then sukaci gaba da hiran suna su uku Dan ba karamin soyayya suke nunawa Son dinsu ba se kusan 11 dad yace yaje yai bacci tomorrow is Monday............ 


Washe gari monday Tun asuba Hajiya Halima ta tashi ta fara aiki ta hada musu break fast


Ta shiryasu tsab sannan driver yazo Ya kaisu School, Bayan sun tafine ta shirya Gidan tsab ta daura abincin rana before su dawo...  



*Xeexee* ne A class tare da sit mate dinta ismail, 


Class teacher sune ya shugo yace ai summiting assignment, Sannan ismail ya Fito mata dashi sukaje sukai summiting, Tamai godiya dan dama in ta itace sedai a doketa, gata da kokari shap brain but matsalarta rashin Concentrating Wasa yai mata Yawa, She's lucky ma ta hadu da frnd din kirki.. 


Around 10am ne akai ringing Break Female friends dinta se Kiranta suke suje sui break but taki ta makalewa Isma'il hakanan suka barta suka tafi kowa se gulmarta yakeyi wai bata da frnd se Namiji, Ta fito da food flask dinta Tace mai yazo suci abinci yace Bazaici ba wai me yasa take hakane? Yace mata Why can't you go for your female frnds Dan taga yana biye mata ko? 


Nan danan tasa kuka wai yana mata shouting itafa batason haka, Yana tsaye ya rasa me zaiyi just rungune hannuwansa yayi Yana kallonta yace Ikon Allah ahaka har Aka dawo break yan Class ganin zee na kuka ismail kuma na tsaye aka cika se ihu akeyi wai *Xeexee is In Love Lolz....*



"ismail ne ya hada Rai yace bafa haka bane ba wanda yasan abun dake faruwa kan kace meye har Romours Ya kai staff room haka aka kirasu staff room aka zanesu wai tun basu tafasaba zasu Kone, 


Xee tayi kuka kamar ranta zai fita Duk tabi ta Kosa Ai closing taje ta fadawa mum dinta after sun dawo class ne, English teacher din daya basu assignment yace yaga hand writing iri daya ya bada names din aje a kirasu, suwa zasu gani Again *xee ce da ismail* nan dai aka kara tabbatar da soyayya Sukeyi alhalin karyane....


Ismail yaji duk school din gaba daya ya tsana balle kuma Ita Zee, tana ganin kamar dan dad dinta bayanan ne Ake mata haka anya ma sunsan waye ita da zasu dinga bata wahala,    


after sun dawo class ne all eyes on them Ismail yake bata hakuri dukda dukansu sunsan kwata kwata ba haka zancen yakeba, tace bakomai karya damu... Haka dai suka Wuni a class dukansu basa wani Jin dadi


Anayin closing Abba brother dinta Yazo wajenta yaga her eyes looked Red alamun tayi kuka sosai yake tambayanta meke faruwa tace muje gida kawai bro, suna nufuwa bakin gate suka hango driver Dinsu sukaje suka Shiga shima yana son tambayar meya faru amma yana tsoro sbd yasan ba mai magana takeyiba..... 


"Abba ne yace baka lura da xeexee bane, Se a time din yace meya Faru, nan ta kara fashewa da Kuka take bashi labarin Komai, ya bata hakuri Tace ai ba komai Allah yasan komai to ma in soyayya mukeyi ina ruwansu Damu tai kwafa, shidai driver se bata hakuri yakeyi har suka iso gida....suna shiga gida ta kwallawa Mummy kira mummmmyyyyyyyyyyyyyyyy, 


mummy naji tasan ba lafiya an tabo *xeeynta* dan haka ta fito da sauri dan ganin me ya faru dan tasan kiran nan ba haka kawai bane..........!























*Ummiey xeee ce*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

           *A DALILIN MATAR*

                            *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍




πŸ‘‚πŸ» *NASIHA TO ME AND YOU*


_Yan Uwa mudai kara jin tsoron Allah, Musan abun da mukeyi tun kan lokaci ya kure mana, wai yau hartakai ta kawo Saboda Novel yaran mutane suna lalace, subhanallah, ke marubuciyar batsa bazakiji tsoron Allah ba ki dena, mezakicewa Allah idan kina cikin rubutawa Allah ya dauka ranki, Sit down and think yar'uwa....Ke kuma reader ko kunya bakyaji ki wasting time dinki kina Karanta abun da ba temakanki zaiyiba sedai ya saki cikin wani halin da ke kadai zakiji...haba Yar Uwa......Wallahi it's not too late to repent kowa ya gyara halinshi...Allah yasa mu dace_ ~Atakaice dai kenan~


*Mudai yan ♻Exclusive mun hana rubuta batsa. Kuma duk wacce ta turo mana Book din batsa cikin group din mu....zamu cireta mubarta da Allah.... Thanks All*



πŸ“„ *PAGE 7____8*


A bakin Kofa Taci karo da Su Xeey, xee na ganinta ta kara fashewa da Kuka Tace mummy kinga kinga....... Bata sama daman Yin maganar Ba Saboda Kuka Ya riga yaci karfinta, Shikam Abba Yayi ciki dan yaga abun yayan Tashi Azimun,  


"mummy ce ta riko hannunta Tace Let go in inji me akai Miki, suka Shiga dakin sannan Ta dago fuskar yarta Ta share mata hawayen dake Zuba a fuskarta ta dai lallasheta tai Shuru kannan Ta Ke tambayanta meke Faruwa, 


___Nan Xeey taba hajiyarta labarin Komai From A To Z  bata boye mata komai ba tun daga Kan Dukan da akai musu wai tun basu tafasaba zasu kone suna soyayya Har na Hand writing din da aka Gani iri Daya, Itadai Hajiyarsu bata hakuri tayi dan tasan Halin yarta Sarai bata san Komai kan soyayya ba kawai dai anci zalun sune, but kan Batun assignment Tasan sunyi daidai amma ya zatai? Ita ta jama kanta, 


hajiya hakuri ta bata ta kwantar mata da hankali, tace Dad dinsu na dawowa Zai cireta daga school Din....  


Xee Ce ta shiga wanka bayan ta fito ta shirya tsab cikin Wani riga da siket yar kanti yai mata kyau sosai sannan ta dakko abincinta Taci after ta gamane taji kawai tana missing Dad dinta dan haka ta dakko phone ta fara dialing Numbern Dad dinta, Ringing Daya ya dauka, Suka fara magana kamar Haka 

Sweet dad Good afternoon, 

Yace afternoon how ar you my love 

"tace I'm fine am just missing you dad, 

nan dai suketa hira kusan 30mins kudin wayan ya kare ya Sake Kira mum bata ce mata Komai ba dan tasan Idan suna waya da dad se sukai 1hr dan Shi indai kan yaranshine zai iya spending more than Hour suna waya,  


Hajiya sa'adatu ne Taga abu yaki karewa tun bata damuba harta damu Tai tsaki tace wai kai har yanzu da yarinya kake waya haka, Nifa banaso, Ko sauraronta beyiba seda ya gama waya Yace Hajiyata ta Kaina,   


Hajiya sa'adatu ta wani dan bata Rai dan Ita kwata kwata Bataso Mijinsu Na yawan Kula yaranshi haka, Dan gani take tamkar zama da ita kawai yakeyi amma yafison yaranshi da uwar yayanshi,  


"ALHAJI Abdullahi yace yarkicefa nake waya da ita, Se ta dan wayince dan kar yace akwai wani abu aranta gashi Kuma tace Tana Son zee ta dawo wajenta sai yasa ta dan sake fuska tace Oh am missing them na kosa mu koma mu gansu, Lolzzz Mata kenan na ciki na ciki,


"Yace karki damu soon zamu Koma ai nima ina missing dinsu sosai sosai, Da yace sosai sosai dinnan Wani bakin ciki Taji kamar Ta kwalla ihu amma Ba yanda ta iya se ta dan wani ce Uhmm.......

                   ••••••••   


Bangaren Su xee kuwa komai na tafiya Normal ba wani abu sedai tun ran da aka Zanesu a school ta fito da wani Sabon Salo, Dan kara chusa kanta take wajen Ismail Dan ace eh soyayyan sukeyi amma Ina shi tsoro yakeji dan yasan halin babanshi idan yasan abun dake faruwa kenan shi yana baya baya da ita, ita kuma se shisshigemai Takeyi,    


*1 WEEK LATER* Ana Gobe Su Alhaji Abdullahi zasu dawo sukaje babban Kasuwar dake Kasar England, Alhaji ba karamin siyayya yaiwa yaranshi ba, Hajiya sa'adatu kuwa ganin siyayyan ne hankalinta ya tashi Tace tab Alhaji ina zamu da wannan kayan, 


"Yace na xee da abba ne,  sa'adatu saboda bakin ciki kasa boyeshi tayi tace haba Alhaji wai me yasa hakane yan uwan naka fa, komai se kace yaranka, to Nima kaga banda Yara zanyiwa yayan yan uwa nasan ananan ansamun ido aga me zanzo dashi   


"Alhaji Abdullahi Yasan inda Maganarta ya dosa be wuce tace itama da tanada yara da yanzu da ita ake cin wannan daular se be da muba yace To kema ki zaba duk kayan da kikeso ko nawane zan biya, nan ta yake baki ta faramai Godiya shidai Binta da ido kawai yayi dan tausayi yana tausaya mata amma idan tai wani abun kana Gani kasan bakin ciki ne, 


"haka suka gama siyayya sannan suka dawo Gida, yana dawowa ya kira Matarshi (maman Su Xeey) yake sanar dasu Gobe in Allah ya kaimu zamu dawo, Tace To Alhamdulillah Allah ya dawo daku lafiya yace Ameen, Suna gama waya ta kira two loving children dinta take fada musu Gobe dad dinsu ze dawo, Aiko nan suka fara murna suna Tsalle Zeey da taji murnan ya mata yawa da gudu ta shiga neighbour dinsu gidan su Ismail, yana Daki a kwance Kawai yaga an fadomai dakin Bako sallama ta haye gadon tana *my Ishmail* sunan da take kiranshi kenan, Tace Gobe Dad zai dawo, gobe dad zai dawo ka tayani murna... 


"Tashi yayi yace hoohoo xeexee to Naji Allah ya kaimu gobe... Tace Amin but lafiya naga kamar you're not in the mood,   


"Yace to ba doleba kinga Ya kamata ki kara hankaline ni namijine ke ta macene be kamata kina yawan shugomin any how ba.... Tace tooo bari na ware naga zaka fara mun preaching din da ka saba Aikam kan kace me, xee ta fita a dakin Se cikin gidansu taje ta sama waje Ta zauna kamar wacce akaima Rasuwa. Allah Sarki xeey...       


Mum ce tazo wucewa taga Xee ta natsu tasan Da alama Abokin natane ya tabota dan haka batace mata Komai Ba,   mum ce tazo fitowa Zata dakko Wani towel da take goge goge a kitchen Taci karo Da Ismail a bakin kofan Ya gaisheta yace Mum ina Frnd Take Tace Tana ciki, Yai maza ya shiga yana Xee xee xee, Tanajin muryanshine Ta wani bata Rai tace who is calling My precious Name, 


Tana magana tana wani Yatsina Fuska sannan ta fito sukai 4eyes... Yace Xee haba Xeey... Itadai mummy ko bin ta kansu batai ba Ta ci gaba da abun da takeyi....














*Ummiey Xeey*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

           *A DALILIN MATAR*

                            *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```

*© Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


```Dedicated this page to All ♻exclusive writer's Fan'sπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ ```


*πŸ“„ PAGE 9___10*


ISMAIL ne ya sake kallonta for the 2nd term Yace Haba Xeey, why are you behaving like this, "Itadai Mummy ko bin ta kansu batai ba taci gaba da abun da takeyi Dan Tasan Sun saba irin wannan ai fada wannan ya Biyo wannan,


"Ishmail dintane ya Kara Magana Yace am talking To you ne fa kin wani banza da mutane, se a time din xee ta dago fuskarta sharkaf da hawaye tace to bansan ya kakeso ina maka ba, komai nayi se kace ba daidai ba seka ganar dani, Nikam banga Wani abu ba dan ina shugoma Daki any how you're my frnd, my sitmate infact my everything, bantaso naga kowa ba se kai,  sanin kankane banda frnd sbd a tinanina mata basu da Wani abu se gulma and so On, 


"Yace Eh Hakane But i want you to understand Something My Xeey, kinfa........ Se kuma Yai shuru dan Yasan kome zaice mata ba ganewa zatai ba saboda ba zama da mata takeyi ba inma wani abun ne shi yafi kowa Sanin wacece Zee sai yasa yai shuru,  


"Tace naga zakai magana kuma kayi shuru yace Eh zancene Kinga Kiyi hakuri ki share hawayenki kar idonki su kumbura kinga gobe dad Zai dawo, Tace bazaka sharemun ba kai,  


"ismail Yadan waiga yaga mum bata Kusa ya ciro handkachief ya goge mata yace mata zai tafi to hpe ta dena fushi dashi, Tace yeah ta rakashi Har bakin Gate sannan ta dawo cikin room, 


___Wanke fuskarta tayi tama chanza kaya dan ma'abociyar tsabtace sannan taje kitchen ta taya Mum dinta abun da zasui dinner dashi, Sunyi Sun Gamane after kowa yaci Suka gyara ko Ina dan gobe da wuri zasu tashi su fara shirye shiryen Abincin tarbon Su DAD....  


 *WASHE GARI* 

Tun 5 da mummy ta tashi bata koma bacci ba, Taje ta Gyara side din Mijinsu, Sannan sukazo sukai break fast atsartsaye, tun daganan hajiya Halima bata zauna ba tayi wannan tayi wanchan, ta gyara ko ina abinci kam ba'a magana tayi kala kala, Around 11pm ne sukaje Airport taren Baki...   


"suna Zaune suna shan ice cream ne Jirginsu Ya sauka, Mum tace su tsaya a fara fitowa sannan, Aiko suna tsaye sega Dad da hajiya sa'adatu a gefensa da gudu Sukaje sukai Musu oyoyo, Hajiya sa'adatu harda wangale baki tana oyoyo my xeexeey,


Dad ne yace plz mu Shiga cikin motar  gaggaisa, na gaji Nan driver ya kwashesu da jakokunan Su se gidan Alhaji Abdullahi, Nan Fa aka baje a Pallow, Hajiya Halimace Ta dakko Musu Abincinan Datai Musu, Tana budewa ta fara serving Dinsu nan fa kamshi ya turare ko Ina, 


hajiya Sa'adatu jiki na rawa ta amsa dan ta manta rabon da cin irin abincin nan, Shinkafa ne fara se taliya taji Su latas se Dan sauce din miyar da taji kifi ta zuba musu, Sukaci sukayi nak, 


Su xee kuwa baki yaki rufuwa anga Beloved Dad tana makale dashi, Nan fira sukai sosai sannan dad ya shiga ciki ya watsa Ruwa ya Samu ya kwanta ya huta gajiya..... 


__Misalin 5pm ne dad ya Tashi daga bacci yaje Waje ya gaggaisa da frnds dinshi da suka kwana biyu basu haduba...      


Around 8PM ne Bayan anyi sallan isha'i Dad Ya kira yaranshi pallow, Dad ne ya janyo manyan jakunkunan da yazo Dashi Ya bude ya ba kowa tsarabanshi, Tun daga kan yaranshi har da masu gadi da drivers Na gidan... 

Su Xee sunji dadi sosai dama burinta itama be wuce taganta kusa da Dad dinta, sun mai godiya sosai se atime din hajiya sa'adatu da lura da yawan kayan da yasai musu, daki ta shige ta tura kofa tana maida nunfashi tana tabdijam Allah na godema da banyi k'auran bakiba da yanzu Wannan kayan banawa a ciki balle naba yan uwana tunda ni ba haihuwa nakeyiba Tabdijam... Nan ta ciro waya ta kira kawarta taka sanar mata da cewa ai Ta Dawo, Kawar ta tace To Inanan Zuwa gobe Hope dai an mana tsaraba, Tace Uhm kedai Allah ya nuna mun randa nima zan haihu, dan ko ba komai Na samu gado Subhanallahi, kawarta Tace tab he har tsayawq zaki ya mutu, hmm zamui magana anjuma nan sukai sallama


Ita ko Xee badan dare yayi ba da taje wajen Frnd dinta ta nunamai Kayan da Dad inta ya siyo mata Hakanan ta hakura se goben..   




Washe gari Nayi Tun 8 after dad dinta sun tafi Abuja xee ta je gidan Su Ismail yana bacci ma tunda ranar Sunday ne kamar daGa Sama yaji ana Knocking kofanshi,  


Mum din shine ta fito ta Ganta ta gaisheta, Tace Aww Xee ce da safen Nan, gashi yana bacci,  


"ismail Na juyosu da sauri ya bude kofa Yace Na tashi dan yasan yanzu se Xeey tai Fushi idan taji ance yana sleep kuma be bude mata kofar Ba.. 


"Tana ganinsa ta fara dariya Tace Come lets Go muje kaga kayan da dad dina ya siyomun, Yace Ok bari nayi brush Ko najene haka, 


Ta kyalkyale da Dariya, "Mummy tace Uhm bari nai gaba dan kunfi Kusa, XEE CE ta jirashi a pallow Har yaje yai brush dan har wanka ma yayi ya shirya shap shap sannan ya Biyota suka Fito yace xee rigima this early morning kinzo Kin tasheni da kece da yanzu kin fara zumburowa mutane Baki, 


"Ta kyalleshi ta murgudamai baki tace eh naji dai muje, Suka shugo ya sama su mummy a pallow Ya gaishesu Nan ta fitomai da kayan Ta raba wasu kashe biyu ta bashi yace No bazai karba ba, dakyar dai Ya amsa wasu kayan a ciki sannan Ta rakashi yakai gida harda mum dinshi ta biyosu Godiya....... 



Nan dai suka zauna se Hira sukeyi da xee da ismail, Shima abba Se Wasa da ball yakeyi  tsakar gidan...










*Ummiey Xeeey*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

           *A DALILIN MATAR*

                            *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```

*© Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                  


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍



*πŸ“„ PAGE 11__12*


Misalin 11am Hajiya yalwa Aminiyar Hajiya sa'adatu tazo gidanta, tai mata sannu da zuwa nan fa suka baje a dakinta, Hajiya Sa'adatune ta kawo mata su Apple, lemu da Kankana, taci ta koshi ta mike kafa sannan ta kalle  sa'adatu tace kai Hajiya kina shanawanki fa wannan Kayan dadi haka gaskiya kina jin dadi sosai, 


"sa'adatune tace Uhm sannan ta tura kofan dakinta tace aminiyata wani dadi kina ganin har yanzu ban aje kwai a gidan nan ba balle nai tinanin jin dadi nan gaba, Bazan boye mikiba rashin haihuwar nan nawa na damuna, Ita kuma wanchan (Mamansu Zee) Yaranta fa biyu, Gasu har sun girma ni yazanyi yanzu se kuma taI tagumi,  



"Aminiyartace tace haba Kawata ki kwantar da hankalinki abun da nakeso dake Shine, ta matso kusa da kunnan Kawarta ta shafa mata wani tsegumin da ni kaina banji me sukaceba, Tana cire bakinta wajen kunnanta naji Sun wani tafa suka hada baki sukace Mun kusan shiga Gari......!   



Bayan sun gama yan Surutansu na kawaye ne Hajiya sa'adatu Ta kwaso kayan da tai tsaraba nan ta nuna mata, Hajiya yalwa tace kai amma kinyi daidai, tunda baki da da ko jika dole a gwangwaje yan uwanki da kaya, nan dai suketa firfito da kayan har suka gama Itama yalwan Ta sama rabonta sukai sallama sannan Ta tafi gida.....            




"life goes on haka abubuwa suketa gudana; akwai wata rana da ya kasance Ranar Bakin Cikin Xeexee Suna Zaune a Class time Din Suna SS 1,  Ismail ne ya kalla Xee yaga se Design takeyi a wani paper, 

Ismail yace ki tashi i have something to Tell you, 

Zee ce ta ajiye abun da takeyi ta fuskanceshi tace Ok bro i'm all ears, 


Yace Soon to miss you my lil Sister,   


"Tace Amm banganeba ina Zaka ba, 


Yace Kinsan time yayi da zan zana waec dina so by next week zan bar zuwa school dinnan sedai mu dinga haduwa a gida....



Nan take xee ta fara kuka, wai ita dan me ze fada mata haka, Kuka takeyi ba sauki, Dakyar ya lallasheta tai shuru ana yin closing kam tun da tazo gida ta kwanta bata kara fitowaba, Kowa se tambayanta yakeyi what's Wrong setai banza da mutane, mummy kam bata damuba dan tasan ita da ismail ne duk yanda akayi, ranar Wuni tai a room dinta har Dad ya dawo ya sameta a kwance sannan ya tambayeta meke faruwa ta fadamai, 


"Dad ne yai smiling yace Oh my baby lalle kun shaku da wannan yayan naki, in banda abunki ai ba Age mate dinki bane balle a ace zaku zauna Class daya, 



"tace Dad wlhi i so much like ismail, guy din beda prblm and he knows what he's Doing, daddy dai ya bata hakuri akan Dole fa ta hakura tunda zaman mace da namiji ba zai taba Yuwuwa ba ko yan biyune dole sai daya yabar daya wata rana, Seda taji kalaman dad sannan Tai hakuri tace It's Ok, 


ranar dai ba wani bacci tai ba se tinane tinane takeyi Na Ismail..... 


*ONE WEEK LATER* Rana bata karya 

Yaune Ismail ya dena Zuwa School. 


Xeexee kam hankalinta a tashe yake koda taje school taga She's Alone ba abokin hiranta kwantawa tayi akan Desk Se tinanin her frnd takeyi, 


Wata Safiyyace yar Class dinsu Tace Haba Sist, karki damu zan zama me share miki hawaye, Muma nan da kike ganin mu one day zamu rabu, no condition is Permanent....  




"Xeey ce ta dago kai ta kyalletace Ta sake wani murmushi tace yes hakane sist, Ngd Yanzu na sama frnd kenan dama ni banson tarkacen kawayene sai yasa ban ciki bin Kowaba...   

"Safiyya Tace yeah like me kenan naga rayuwarmu zatazo dayane sai Yasa Nazo mu kulla frndship... 


"Xeexee tace well it's Ok Allah yasa mu dace Safiyya tace Ameen,   "xeexeece ta ce to baki fadamun Ke wacece ba, 


_Safiyya ta gyara zama Tace Uhm kamar yanda kika Sani sunana Safiyya, Muna Zaune a Ung Sarki, Mu ukune wajen Babanmu, nice yar auta, kuma inason kasancewa da mutun me gaskiya me rikon Amana bansan gulma...._ 


"Xeexee ce tai wani irin Ihun dadi Tace Wow, Lalle rayuwarmu zatazo Daya, Nidai sunanan xee, matan dad dina biyu, mamanmuce ta biyu kuma nida brother na Abba kawai ta haifa... 


"Safiyya Tace Wow Nice family Allah yasa mu rike junanmu da Amana, Xee tace Ameeen       





*Bangaren Ismail kuwa.* ... 




_Lolz Ku tara a next page Love you All_













*Ummiey Xeey CE*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


This page is dedicated to my dear sweet Heart *Herlieymer Ameen* ```I love you so much, Allah ya kara daukaki da kungiyarku na``` *TWF* πŸ’¦πŸ’¦


*πŸ“„ PAGE 13____14*


 Bangaren Ismail Kuwa. Ranar Da ya dena zuwa School kamar mara lafiya dan missing Din Xeexee yakeyi, yana kwance a daki pillow ya dakko ya rungume, Naji yana wani surutai nasan be wuce Missing Din Xeexee, chan naga Ya sake pillow din Ya zauna a bakin gado, Kana Ganinshi Kasan Tinani yakeyi, Wani dan Memo naga ya dakko yayi rubutu,  


"tashi yayi ya nufa side Din Dad dinshi ya Ajiye wani write Up din da yayi, Dawowa daki yayi amma Jikinshi Be bashiba dan gabanshi wani Fadi yakeyi Kome ya 



"rubuta Ohon mai....    Around 10Am ne Dad din Ismail ya Tashi after yayi wanka ya shirya zai fito daga Room dinshi kenan Yaga wani dan memo a Side Bed dinshi ya dauka ya fara karantawa kamar Haka.... 

_Dear Dad Please ina rokon Wata Alfarmane Nasan Zaka iyamun, Nasan nayi karami amma Dan Allah Dad Kai Mun Aure yanzu, A auramun Xeey Inasonta inyaso sai inci gaba da karatuna_  


Dad Ne Ya kara kura ido Yace WHAT? Ismail ne da wannan rubutun! Pallow ya Nufa ya zauna Akan Kujera sega Mahaifiyar Ismail tazo itama ta zauna, Dad din ismail ne ya mika mata write up din da yayi itama ta karanta gabantane yai wani mugun Fadi tace Aure, He's Just 21years Fa Subhanallah,  


"Baban ismail ne yai wani murmushi yace ki barni Dashi Jeki kiramun Shi,  "Hajiyace ta tashi ta nufa room dinshi knocking biyu ya bude tana kallonshi Maida kanta gefe tayi Tace Alhaji na kiranka,  


"Gabanshine yadan Fadi but wata zuciyan nacewa Yo ai ba karya kayiba kaje kawai kaji, Tafiya  kadan segashi a Pallow, Waje ya sama ya Zauna a Kasa ya gaishe da Dad dinshi   



"Alhajine Yace Naga Sakonka Amma abun da nakeso dakai Shine ka Daga Kai ka kalleni ka fadamun Da bakinka aure kakeso, 


Ismail ya kasa daga kai ya kalla dad dinshi balle ya furta WATA magana , 


"Alhaji yace badakai nake maganaba Nace Ka daga Kai ka kalleni Nan ma shuru seda Yace ya kalleshi sau Uku amma Duk ismail ya Kasa... 


Dad ne yai murmushi Yace To baka Isa aureba tunda ka kasa daga kai ka kalleni, Haba Ismail saurin me kkeyi kaifa dayane a gidan nan, Karatu nakeso kayi sosai wanda kasa zasui alfahari dakai Amma Kanaso Ka kawo maganar Aure?  Nan Ismail yaji duk wani kunya ta isheshi shima Me yasa yai rubutun Oho.. 


"Yace I'm Sorry Dad, "DAD yace Sorry for urself inma zaka cire wani maganar aure ma To ka Cire dan By Monday computer school zaka Fara zuwa a *DIALOQUE*  idan ka kammala By next year Kuma Kasan waje zakaje Kai karatun doctor ko wani abun. Aure time ne zakayishi ko bakaso.  


"Ismail To Kawai yace dan dad ya rusa mai plan but ba yanda zaiyi hakanan ya hakura, "hajiya kam  tunda suka fara magana Ko A batace ba dan abun yaron nata ya girmama... Alhajine yace ya tashi ya Tafi dan haka ya mike sumi sumi jiki ba kwari ya nufa daki, 



"yana Zuwa fadawa gado yayi Ya fara Imagining yanda rayuwarsa zata kasance ba tare da Xeey Ba...Pillow ya dakko ya fara chusa kansa a ciki yana i love you my xee, my hrt beat... Wata Xuciyan kuma Tana Cewa ka manta da zancen Dad kenan na ba yanzo ze maka aureba


Wani bakin ciki yaji A tare dashi Kawai Yace Nama Hakura da xee nasan baza a bani itaba da wannan tinanin bacci yai gaba dashi...   


"Alhaji kam Bayan tashin ismail Hajiya ya kalla yace kinga yaronki ko, yanaso Ki tsufa da wuri wai aure ni dariyama ya bani wallahi.  


"Hajiya tace hmm Nasan be wuce zeey zaice yana So dan ita kadai ne Suke Tare, Ni na rasa gane kanshima aure at this early age of him, Alhaji yace kema kya Gani, Allah dai ya tsare mana Zuri'an Mu gaba daya tace Ameen, nan ta kawo mai breakfast, yaci yasha sannan ya tafi office itama ta tashi tai gyare gyaren Ta...    

                  °°°°°°°°°°


Around 2Pm ne Xee sundawo daga school kenan ana droping dinsu a bakin Gate ko gida bata shigaba Gidan su ismail ta shiga, Ta sameshi yana wanke Singlet dinshi da wasu kayanshi, Beji tafiyantaba dan yayi nisa a tinani kawai hannu yagani a cikin bukitin da yake wanki, Yaji tsoro dago kai yayi dan ganin waye, Kawai sukai ido hudu da xee wani murmushi ta sakar mai shima ya maida mata, 

tace weldone bari na tayaka, 

yace no Karki bata kayanki da ruwa, 

"ki barshi yanzuma zan Gaba bazanyi taking time ba kije ki zauna kafin Na Gamaa


Tace tab Bari dai naje gida na cire uniform na dawo yau akwai labari yace Ok sist, Tana tafiya ya bi bayanta da kallo Yace Damn...this girl is Pretty, Seda yaga ta fita a gidan sannan ya duka yaci gaba da Wankinshi shap shap ya gama yai wanka ya shirya,  


"xee kuwa tana shiga gida tai wa mum dinta Sannu da gida ta shiga toilet ta watsa ruwa sannan ta dakko kayan da ta sama sawa Gida da wando tasa, Ta dakko abincinta taci tacewa mummy Bari taje gidan Su Frnd ismail, Da mummy kamar zatace kartaje amma seta barta tace to sai kin dawo karki dade tace Ok Mum..... 


Tai ficewarta Zata shiga gidan Su ismail kenan segashinan sun hadu a bakin Kofa, tace laaa da fita zakai ko inzo bansamekaba, Yace aa dama wajenki zani najiki shurune tace tom Ganinan....Yace yanzu ina zamu gidanku ko gidan mu, Tace Noo mu Zauna a waje kawai mui hira nan suka sama Waje Suka zauna a kasan wata bishiya suna shan Iska.......













Ummiey Xeey Ce

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍



*Dedicated To my Yar gatah°°°°πŸŒΉ Real Khady* 

_Masha Allah for d completion of ur amazing and fabulous novel called *"Suhailat"* the most amazing and sweetest novel ever.​​ Congratulation one again_πŸ’‹

_​My Love For you is deep and True baby....i Love You with all my  and i always will Honey... I Love You so Much... I love you so Much...... I love you So much........._πŸ’“πŸ’“πŸ’“



*πŸ“„ PAGE 15____16*      


Waje suka samu suna Shan Iska, nan suka fara Hira sosai tsokana tsokana, Soyayya soyayya gashinan dai dan hiransu bame tantance inda suka Dosa... 


Xeexee ce tace Kasan meye Yau nayi frnd safiyya a school kai tanada kirki sosai walhi, tasan abun da takeyi.  "ismail ne ya wani hada Rai yace frnd bayan Ni? Amma bana hanaki yin kawaba, 


"xeey ce tace baka gantaba wlhi kaima da zakaso ace frnd dinkane, Taba baki yayi yace tab akai kasuwa, dan shi ganinshi yakeyi kamar frnd indai ta wuce Xee to Gaskiya se ahankali dan wani irin tsakuwa sukai Sosai, 



"Tace Ya naga ka wani bata rai Frnd fa nace ba Saurayiba,  kara bata rai yayi yace to ina ruwana da frnd nidai kisan frnds din da zaki dinga kulawa, dan da bakinki ma kina fada ki ba wata frnd da zaki after ni se gashi Ke kinyi, Nan dai suketa abunsu akarshe ma Fada Sukai kowa ya Tafi gida babu dadi a Ransu, gashi duka in suna tare basasan rabuwa amma Hakanan kowa yai xuciya ya tafi Gidansu...........   

                ××××××××××


      *AFTER 3 Months* 


Hajiya halima ce kwance a daki yau ta tashi batajin dadi ko kadan dan ko Pallow ta kasa fitowa Takai kwana 2 a haka, yaudai abun yayi worst Ne.  Alhajine ya Shugo dakinta yaga ko ina ba a gyareba  Yasan ba lafiya ne tunda 2days da suka Wuce ba a dakinta yakeba,  Rawar sanyi yaga tanayi ya taba jikinta yaji zafi dau, Subhanallah yace tare da fadin Halima meke damunki, Kasa magana tayi dan ba karamin Jin jiki takeyiba, Temaka mata yayi ya dagota Ya kira driver Da sauri ya bude mota aka Sata, 


___Jin tadar motar ne Yasa Hajiya Sa'adatu Ta leko ta window dan ganin waye zai fita ko Alhajine ba Sallama, Kawai taga Alhaji na kokarin Sa hajiya halima A mota, Da sauri ta fito tana subhanallah, Meke faruwane, Alhaji yace asibiti zan kaita batada lafiyane zamuje a dubata meke damunta, 


Hajiya sa'adatu a xuciyanta tace senaje jin kwakwaf dan haka tacewa Alhaji a jirata Taje ta dakko hijabinta su tafi tare, Yace to ki sauri, dakkowa tayi dan gulma a cikin motan Ta karashe sa hijib din driver kam yaja mota sai Wani babban *Ummiey_Xeey specialist Hospital* Nan aka fara gwadata akace admitting dinta zasui dan akwai wani Blood tests da zasui mata Alhaji yace badamuwa Ko nawane Ai mata, Hajiya halima kwata kwata batasan ma Inda Kanta yakeba,.... Koda su Xee suka dawo gida akace mamanmu batada lfiya Kuka Take tayi Dan har seda dad ya Dawo kenan zai kwasa wasu kaya yaganta ta takure se zabga kuka takeyi Abba kuma yana gefe shima yai tagumi



Dad ne ya karaso Inda suke yai hugging dinsu yace su kwantar da hankalinsu momman Su zata Sama lafiya 


Nan ya temaka musu suka Shirya sannan driver ya jasu basu tsaya ko inaba se wani babban shag, nan yai musu siyayya suma  na kayan dadi sannan yai wa mamansu siyayya itama then suka wuce specialist hospital

Suna zauna ne time din hajiya Halima ta Dan farfado ta samu taci wani abun tai wa kishiyarta godiya 


Alhaji Abdullahi ne yace basu kawo texts din ba be gama rufe bakiba se ga WATA nurse ta Shugo dauke da murmushi ta gaisheshu Tace mika da Alhaji result din tana cewa Congrats


Dubawa yayi yaga matanshi Nada cikin WATA Biyu, Yace Wow..Masha Allah


Halima Ashe cikine dake baki fadamunba har tsahon WATA biyu


Tace haba dai Alhaji wani irin ciki yace gashinan dai ai ba karya zasui ba


Zee CE Dan murna ta kwalla ihu Tace wow Alhamdulillah,


Hajiya Sa'adatu kuwa tsit kake jinta Dan jikinta gaba daya mutuwa yayi


Gabantane yai wani mugun fadi Tace Halima ciki, Ikon Allah Alhaji yace eh wlhi ya mika mata result din ta gani wani bakin ciki taji ya mamaye mata Zuciya ohhhh Allah ta fada







Tofaaaa


*Muje zuwa kuyi hakuri ba yawa*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


*the whole page is dedicated to you  Miss_Xarah_Mansur❤ “Thank you for your love that you show me regularly. I love you Sweet Heart*❤



*πŸ“„PAGE 17___18*


Alhaji Abdullahi Murna Yakeyi Kamar wannan Karon Ne cikin Fari, Ita ko HajiyA Halima Tana fama da Kanta Hamdala Kawai takeyi a zuciyanta.... 


Sa'adatu ne fa nan abun duniya ya isheta, Kasa sukuni tayi amma Setaita wayincewa, Tace Dai bari Taje Gida Ta dawo Tayi mantuwan Ruwan Zafi a heater, Alhaji ne yai mata wani Kallo Irin taya zata fito akwai heater a gida ba ya hanasu ko ina zasu Su dinga kashe Komai ba, Tace yi hakuri Alhaji, Ta tashi da wani jikinta duk a sanyaye tai musu Sallama Ta kama hanyar Gida, 


Tana cikin Napep ne ta kira aminiyarta Yalwa Tace su hadu a Gida Dan Allah Zata dau mataki, Tace namefa Hajiya, Sa'adatu Tace Sai kinzo Kawai Kawata, Me napep kam se satan kallonta yakeyi ta madubi amma ba halin magana,

       

             ********

___ Bayan Tafiyar sa'adatu Ne Alhaji ya kalle matarshi Halima da yaranshi Yaji wani Irin Nishadi kawai yakeji, Nan yaketa godiyawa Allah Daya bashi Yara, Duk tinaninshi daga Abba Bazata kara haihuwaba dan Se After 7years Take haihuwa wannan karon Kam Har Ya Shiga kusan 9 shuru, Ikon Allah kenan dama ko wace haihuwa da yanda take zuwa Maka.....


"halimace tace Alhaji ka kira kanwata Mariam Tijjani Ka sanar mata Da ina Asibiti, Yace ok Yauwa dama ina so indan Fita nan take ya kirata tace Tana ma hanya zata wani wajen ne Amma Gatanan Zuwa, Ba ai 10mins ba segata Ta Shugu, nan ta sama waje ta zauna Tai mata Sannu Sundan taba hira Kadan da yake mutuniyar Alhajine, Sannan Alhaji Ya fita zaije inda zaije, 


"Su xee kam makalemai sukai Seda Ya fita shan ice cream Dasu, Nan dai Hajiya halima da kanwarta Suketa Hira dan zuwa yanzu Ta wartsake...      



""Hajiya sa'adatune ta rasa meke mata dadi yanzu dai ta zama Juya Kenan ba Haihuwa se yawo takeyi a tsakar Gidan Tama kasa Zama Gaba Daya, knocking Taji Me gadi yaje ya bude Dama Tasan ba kowa bace se Aminiyarta YALWA....Rungume ta Hajiya sa'adatu tayi irin Taji dadin Zuwanta Dinnan, Daki Suka Shige, sa'adatu Ta zauna ta hada kai da gwiwa


Yalwace Tace Meke faruwane Ki natsu ki fadamun Yar uwa ko zan temaka Miki, Hajiya sa'adatu ta dago jajayen idanuwanta Tace yar uwa dole ki temakamUn, mamansu Xeexee Fa tana asibiti wai Cikin wata Biyu, 


"Hajiya yalwa Ta wani zare ido tace Ci me?? Sa'adatu tace Yanda kikaji Ciki gareta Har na tsawon Wata biyu Anan Gidan...


Yalwa Tace Tabdijam Lallekam Bazaki Zaunaba, Yanzu Meye Shawara, Tsakaninta dake kafin tazo nan Gidan Shekara 10, yanzu Da auranta Kusan 17kenan Fa 27years Kenan kinanan Godan baki ajiye Komai Ba,  gaskiya dolene musan matakin da zamu dauka da gaggawa Inba hakaba ai na shiga Uku Inji sa'adatu kenan,  


 "Yalwa ma Tace har tarama sai kin shiga tunda yanzu yana mutuwa yan uwanshi da yayanshi zasufiki gado, _subhanallah_  



"Hajiya sa'adatu Tace tun muna england Nayi shawaran Zan amsa Xee amma yanzune Right time din daya kamata Na amsheta Inyaso......seta matso kusa da kunnanta Ta fada mata wani zance.... Tafawa sukayi Yalwa tace Aikinki nakyau yar uwa yanzu ki sakar musu komai ki nuna irin Bakyajin haushinsu inyaso.......... 


_Nasan readers kun kosa kuji me wa innan matan biyu suke Shiryawa Karku damu inanan daku, kuci gaba da biyoni zakuji komai Har End..love you All_


Nan suka wani kwashe da dariya, Sa'adatu tace kiyi hakuri ko ruwa ban kawo mikiba, Yalwa tace haba Ba komai Nan gaba idan komai ya kankama Ba ruwa Ma kadai zaki kawomun ba har wani abu me kala na roba...., 


Sa'adatu tace sai yasa nake Sonki yanzu to Ki tashi muje mu gaisheta nan suka shirya Suna fitowa suka sama napep se *ummieyxeey specialist Hospital* Room din suka Shiga suka sametama tana bacci se sistern ta Mariam tijjani tana daddanna wayarta da alama Chat takeyi a group din taurarin Mata, 


gaishesu Tayi Suka tambaya yame Jiki tace da Sauki Alhamdulilah, Sukace Allah kara sauki Tace ameen; taci gaba da chat dinta abunta.......    


                  ********


 Bangeren Ismail Kuwa Yau wuni chur bega Beloved Xeexee Dinshi Ba ya kasa zama ko abinci ya Kasa chi da yaji Moto ya wuce seya leko gate ko su xeexee Ne, Yayi hakan Kusan 7 na karshene yace bazai koma Ko inaba Dan haka Yai Lamo A gado ya fara tinaninta chan ya hango wani cardboard Paper ya tashi ya dakko hade da wani dan table yazo ya zauna a bakin Gado ya ajiye Cardboard din Kan table dinnan Ya dakko pencil ya fara zana Xeexee (Drawing) Beyi Taking Time ba ya Gama Drawing ne Amma Tayi kyau sosai kyanta ya fito dan har wani smiling Yasa Drawing din yakeyi, Dauka yayi ya kwantar dashi a chest dinshi Kawai wani nishadi Yakeji Daya kalla Drawing din Se shima Yai murmushi Yace I love You my xeexeeeeeeeeee!!   


Karar moto Yaji....... 


*Kuci gaba da kasancewa Dani*










      TEAM XEEXEE

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


_Dedicated this page to you my beloved frnds..I love you so much_

Hummyluv

Armeenat

Ameemee

Fresh khady..



      *πŸ“„PAGE 19___20*


Karar Moto yaji ya ayyana a ranshi Yace nasan ma basu bane ba Inda Zanje, Yaci gaba da Kallon Drawing din da Yayi,     


"Su Xee Dad na droping dinsu, Usman yayi Gida Ita kuma dama Throughout itama tayi missing frnd dinta dan Haka gidan su ismail Ta Shige, Mum dinshi ta samu a Tsakar gida ta gaisheta sannan ta nufa Room Din Ismail Din, Shiga tayi bemasan da mutun Ba se Hugging din Drawing din Da yayi yakeyi, Ita ko Xee tsayawa tayi tana Ganin Ikon Allah, Kusan 10mins tayi bemasan Tana wajen Ba,


"Takawa tayi ahankali Ta isa wajen Bed Din ta fara Zaro cardboard din da ya rungume Kamar daga sama yaji ana Zare a abu a jikinshi, batakai Ga zarewa ba, firgita Yayi Hade da juyuwa yaga Waye  Zee ya Gani a Tsaye; 


Tace Sannu Da Aiki, Ya wayince yace Uhm Tun yaushe kike nan Tace 10min ago, Murmushi yayi yace Myxeexee. Tace To muga Meye ka Zana ni ka hanani gani ma, 


Yace no bana hana ki bane itace farin cikina Kuma Zan faranta mata rai banaso wani abu ya dameta infact bazaki ganiba dan Sirrinace, Tace Ohh Ashema sirrinkane nima zan fara boyema Nawa kenan, 

Yace Eh Naji, 

Tace Toh madallah, 

Tana magana Tana shirin hawa Gadon...


Ismail ne yace kar ki hau, Itakam xee inama ta saurareshi Tuni ta haye Gadon Ta janyo pillow ta kwanta Tace Huh gaskiya na gaji bari nadan huta Anan,   


"ismail ne Ya zare ido yace lalle you're Serious Kinga Zo Ki fitan mun  a daki tundake Bakyajin Magana, Ko kallonshi batai Ba, Ya sake magana, Tace haaa Waikai ina ruwanka danine, Ba dama nazo kusa dakai sekaita Wani dan karamin wa'azi to yau ba Inda Zani,  


"ismail ne Yace ba wani karamin wa'azi Gaskiyace ke kin taba ma ganin Inda Mace da namiji suke kebance ba tare da shaidan ya shiga tsakaninsu Ba, Kee zeee ina baki cronic warning akan cewa Ki dena shigan mun daki Anyhow Ko.  




"Tace Shaidan fa Kace To ina Ruwana Ta janyo bargo ta rufa Ya rasa ya Zaiyi Da Ita Dan kome Ze ce mata ba fita Zatai Ba,  Shima hayewa Gadon yayi Yace Nasan me Kike Bukata, Zaki gane ne Yau kuma kikaimun Ihu Zaki Sani, Yana shirin.......... Da gudu ta Sauka Tana maida numfashi Ya zo kusa da Ita Yace Shiiiiii kar ki sake kiyi magana, Nan danan Ya chanza Face kamar Ba shiba





          ********** 2DAYS su Hajiya Halima sukai Aka sallamosu daga Asibiti, Nan fa Hajiya sa'adatu bakuga kirkiba Kamar Me, kusan aikin gidan rabi duk ita takeyi, Shima Alhaji ba karamin Farin Ciki yayi Ba da yaga Matar Tashi tadan sauya, dan da dane Setayi mai Magana akan tunda bata haihuwa ya ajiye mata dubu dari biyu ko uku, haka suke zama duka hankalin Kowa a kwance.



*One Week* 

da dawowar su daga Asibiti time din Hajiya halima Taji Sauki sosai, Alhaji Abdullahi Ya dauketa sukaje Kasuwa siyayyan Kayan Baby, Hajiya sa'adatu Harda Rakiya bakin gate, tana ganin sun Tafi Tace ina Su xee da Abba, Sukace gasunan, Tace yauwa yarana ku zauna anan banda yawo kunji Xee tai smiling tace ok hajiya, Ta kunna musu TV ta kawo musu fruits Suna sha suna kallo sunji dadi Kam sosai, Ita ko ta Shiga Daki ta kulle Ta kira Wani mutum Bansan nima me suka ceba Naji Tana Cewa Very Soon ne Ai...Nan dai sukai Sallama...



"Xee kam Kura mai Ido tayi dan yau Ya kusan bata Mamaki, Tace ismail dama Dan Iskane. Bazan kara shigar Mai Dakiba da yau, Seda yaga Nunfashinta Ya dawo Normal Ya bude mata kofa Yace Maza Ki fita. Tana Fita In banda Innalillahi da takeyi a zuciya ba abun da takeyi seyau ta fara Tsoron Ismail,  


"shikam tana fita wani Dariya Ya sake Yace kaji mun yarinya Zatazo Ta batani, Irin matan nan hmm Ba wuya sunsa ka karya alkawarin da kayi yace Allah ya kyauta, Cardboard ya dakko ya kalleta Ya kara Wani Murmushi Sosai 



Ita Kuwa Mum Din Ismail tun da taga Xee ta shiga dakin hankalinta ba a kwanceba Dan Tsoro takeyi kar Danta Ya janyo mata abun magana Balle Kuma Yace ai mai aure...Mum ce ta fito ta nufa Dakin Ta kwankwasa Yaqi budewa, Ta kara still shuru, Shi Duk daukanshi Xeee ce sai yasa beda muba, Mum ce ta banko kufan idonta ciki ciki tana tsoron abun da zata Gani, Ismail ta gani a zaune hankalinshi kwance, sannan itama hankalinta yadan kwanta, Tace Ina Xeey yace kai Ai tana shugowa bata dde ta fitaba sannan hankalin mum ya kwanta Tace My Son yace Na'am mum Se kuma ta fasa maganar da zatai, 


fita Tayi taje tai alwala ta Kara neman wa danta Shiriya da dukkanin musulmai, Allah ya kara tsare mana Imani ya hanemu da Aikin dana Sani......   


          ********** 









Ummiey_Xeey

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​*

                               *UBA​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​STORY & WRITTEN BY​​​```

*​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹*

                   

*​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


LIKES AND DROP YOUR COMMENTπŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌ

#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

πŸ‘†πŸΌπŸ‘†πŸΌπŸ‘†πŸΌπŸ‘†πŸΌ

*HAKA ZALIKA NAN ZAKA SHIGA DOMIN SAMUN LITTATTAFANMU*



*​OCTOBER 2017​*

~​SHORT STORY​~



```​​​SADAUKARWA GA____​​​```

*​MARIAM TIJJANI ADAM​😍*


_QUOTE: ​In the end you will see who’s fake, who’s true and who would risk it all for you. And trust me, some people will totally surprise you!​_


       *πŸ“„PAGE 21___22​*


Haka Dai rayuwarsu ta kasance cikin jin dadi da kaunar Juna, akwai wata Rana family din Alhaji Abdullahi suna zauna Kan dining table, Yace To Alhamdulillah, Insha Allah Wannan karon Dukanmu Zamu Umrah Harda Su Zeee, xee ce ta kwalla wani irin Ihu dadi taje tai hugging dad dinta dama Already ya mata alkawari Time kawai ake Jira yau Gashi Zasuje, 


Abba ma kaninta Shima murna Sosai Yayi su Hajiyas kuma in banda smiling ba abun da Sukeyi, Hajiya Halima ce tace Aww Harda Yaran To Masha Allah, Allah ya kara budi Alhaji Yace Ameen maman Baby.   


"Hajiya Sa'adatu kam taji haushi amma ba yanda zatai Seta boye nan itama tamai godiya Yace ba Komai Zuwa Nan da kwana uku zasu tafi; 


Sukace Allah ya kaimu su xee Kam Murna sukeyi tayi,       




Tun Rannan Raban da Xee tasa Ismail a Ido shima Haka, Gashi tanaso taje Ta Fadamai Zasu tafi umrah amma tana Tsoro ta kira abba tace yazo ta aikeshi, Tacemai yaje yacema Ismail Tana gaisheshi, Intamai abune ya yafe mata Zuwa gata Zasu tafi umrah, 


"Abba yace to ya kama hanya Ya Tafi gidan ya sameshi ma da mum dinshi a Pallow suna kallon wani Movie ya shiga da natsuwa ya fara gaishe da Mum sannan ya gaida ismail Yake sanar dashi Sakon da Xeexee ta Bashi, 


"Yace wow Masha Allah zo muje, Suka nufa Dakinshi Yadan rubuta short note kamar Haka... ​Congrats My dear i'm happy for you ALLAH yakaiku lafiya ya dawo daku lfiy aimun tsaraba irin sosai dinnan ki cika Jaka, Bazakizo bane inganki kafin ku tafi i'm missing you fa​ 


Ya mik'a Mai abba yayo gida ya bata Sakonta, Tana fara budewa wani kamshi taji Ta tsaya kallon rubutun dan ya iya hand writing, Fara karantawa tayi a natse harta Gama sannan itama Tai mai reply kamar Haka ​peace be upon to you,....I'm missing you more and More, Karka damu indai tsarabane seka Ture, But nifa yanzu bazan iya zuwaba Tsoronka Nakeji tun ranan nan, byeee​ 


ta ce Bro gashi ka kai mai please, Dama yana bakin gate yasan comfirm zata aikoshi dan haka, Abba na fita zai shiga gidan suka Hadu dashi, ya mika Mai ya karanta wani murmushi Yayi yace ok Muje ka kiramun Ita kar mu dameka da Aike ko Little bro


Abba Dariya yayi yace anty Xeey din yaya Ismail.....ismail yace kai, Kama hannunshi yayi sukai wajen gidan su, abbane ya shiga ya cewa xee ishmail dinta na kiranta, 


wani dadi taji sosai dan dama abun da take expecting kenan, Hijab dinta ta dakko ta saka har kasa, tai kyau sosai abunka ga Farar mace....tazo ta sameshi a wajen ta gaisheshi yaqi amsawa, shi just ma ya shafa'a da kallonta dan 2days dinnan da sukai ji yake kamar Ankai month, magana na farko dayai mata shine You look so gorgeous my dear, 

"tace uhmm, nan dai suka sama wajen da suka saba zama under tree suka, hira sukai sosai har yake tambayanta meyasa bata kara zuwa ba, Tace hmm kafi kuwa sani dama ya Ismail kai dan iskane da raping dina zakai, 


"Ismail dukar dakai yayi wasu hawaye suke zubamai a ido, yace look xee wlhi tunda nake ban taba iskanci ba, Allah yagani nayi hakane dan ki natsu ki shiryu, ke look at you, shigan nan da kikai saboda nine na sani badan na miki hakaba da yanzu dagake se Wani riga da wando ko siket se dan karamin gyale, ya kara da cewa ba ko wani namiji zaki dinga shigamai Daki hakaba ba tare da yayi wani abu dake ba, ko hannu ya rike maki idan yaje gaba zai kara yace yayi kaza, babban dalilin da yasa kenan banaso ki saba da mu'amala da maza, sbd they are very dangerous, Kinga tafiya zaki ki yafemun tunda haka kika daukeni, Nagode ba laifinki bane Bye...... 


"Tun da ya fara magana xee shuru tayi dan tabbas maganar da ya fada gaskiyane, mikewa yayi yabarta a wajen ya fara tafiya kenan ta janyo riganshi ta baya tana cewa i'm sorry My love i don't mean to hurt you please come back to me I love you, Tsayawa chak yayi ya juyo yace kar ki sake tabani nagode Xee ya cigaba da tafiya, 



"XEE Durkusawa tayi tana kuka ko juyowa beyiba dan shima hawayen yakeyi...Gida ya wuce yana shiga ya wanke fuskarshi ya zauna bakin gado yana tinanin maganar wato shine dan Iska, Wata xuciyan tace karka damu tunda ba haka kakeba.....  Xee kam kuka tai taga be bawoba tasan ta batamai rai sosai dan Haka ta tashi ta nufa gidansu daki ta shige ta kwanta nandanan kanta ya fara ciwo zai zazzabi dan har rawar sanyi takeyi,


hajiya sa'adatu tazo zata shiga Kitchen taji kamar Ana kuka ta leka dakin Xee taganta kudundune a bargo se rawar sanyi takeyi, subhannallah Tace Ta shiga dakin Ta taba jikinta Taji Zafi sosai, Nan danan ta kira driver Yazo takaita asibiti dan Hajiya halima Laulayi yasa duk bata wani abubuwa Sosai, 


Asibiti sukaje aka dubata akace Zazzabine, Allurai Akai mata then suka bata  magunguna








Ummiey_Xeey

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *​A DALILIN MATAR​*

                               *UBA​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​STORY & WRITTEN BY​​​```

*​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹*

                   

*​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTπŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌ* 

#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/

πŸ‘†πŸΌπŸ‘†πŸΌπŸ‘†πŸΌπŸ‘†πŸΌ

*HAKA ZALIKA NAN ZAKU SHIGA DOMIN SAMUN LITTATTAFANMU*


*OCTOBER 2017​*

~​SHORT STORY​~



```​​​SADAUKARWA GA____​​​```

*​MARIAM TIJJANI ADAM​😍*




​Dedicated this wonderful Page to you my abokan aiki, zama daku Akwai sweet irin sosai dinnan​ *​Nabilancy, Jameelah k Mashi, Maman Ussy And mmn khairat*


     ​πŸ“„PAGE 23___24​


Sundawo daga asibitin ne Mummy Tai mata godiya akan hidiman da Takey, Hajiya sa'adatu Tace ah Ai ba komai Nima yatace ko? Zee dai ita kam Gyada kai tayi amma Zuciyanta nachan tinanin Ya Ismail Dinta, 


Around 8PM ne Dad ya dawo Yaji xee shuru yasan ba lafiya kiranta yayi amma Dakyar Ta iya zuwa dan wani irin ciwon Kai da ke addabarta, Zuwa tayi ta sameshi Ta gaishe dashi nan ya lallasheta Taci abinci Tasha magani, Suna Zaune a Pallow ne Hajiya sa'adatu tace dan Allah Ina neman Alfarma, 



"Alhaji Abdullahi yace ok ina jinki, Tace dama maganar Zainab Ce Ina so Abani ita halak malak inba damuwa, tun kan Alhaji yayi magana Hajiya Halima dake kwance kan  3seater Tai murmushi Tace Haba Yaya Sa'adatu Indai Zainab ce an baki Ita, Jin dadin Maganar ne Alhaji besan Sanda ya zunduma wa Halima Albarka ba dan Komai tana yinshi cikin tsari da Hankali......  ​Lolz Masu suna xee se a tattaro kaya azo dakin Hajiya Sa'adatu muga wani Wainar za a toya​    


kwanan Xee daya taji sauki Nan fa aka fara shirye shiryen Zuwa Umrah...ana Gobe zasu Tafi Dukda Xee da ismail Sunyi Fada Be hana Ta shiga Gidan yimai Sallama ba, har gate ya rakota bame cewa kowa komai tace Toh nidai Bye sai mun dawo. Binta da kallo yayi dan yasan He will surely Miss Herrrrrrr....                  

                *******

    ​M​isalin Karfe 4 na Yamma Suka isa kasa me tsarki, Nan fa bakuga murna Wajen su xeey ba ​Allah ka bamu Ikon Zuwa Kasa me tsarki.....Ameen​  


Dad ne yace suzo suje ya shiga dasu Wajaje sai kallo Abba yakeyi banda xee da gaba daya hankalinta baya wajenta Tana chan se tinanin Ismail takeyi dan imagining take yanda rayuwarta zata kasance na Two_weeks dinnan without Him, 


"Alhajine ya lura da ita yace My baby Xee Ko dai jikin nakine, naga bakya walwala, kai kawai ta daga Alamun Eh yace sannu ko mamana tace yauwa abbana.....  


      "Bangeren Ismail Kuwa Duk dauriyanshi seda yai kuka, Dan betaba tsammanin Rana daya bazaiga Xee ba se gashi yau Wai ba ita gashi ba gobe zai gantaba ba jibi ba sai wata rana kawai dan idan ta dad dinsune zai iya cewa daga Makkah su tafi Wani kasar hutu tunda dama hutun school akeyi, kuka yaci sosai sannan Ya dakko Wani Diary Ya fara rubuce rubucen shi, amma kuma idan ya tino da furucin da ta mai na dama shi dan iskane sai yace mtsww gwandama da Mukai Nisa da ita but deep into his heart yayi missing dinta irin sosai dinnan...


​Kamar yanda nai missing my *emnoor Ahmerd..my Twin Sis​  Lolx*


Haka dai Itama Xee kullun tinani dan har rama tayi amma bataso Asan Saboda Ismail ne amma ina duk wayonmu iyayenmu kallon mu kawai sukeyi Hajiya halima mamanta ta gane duk Rashin Ismail ne ya maidata haka sedai Kawai tai ta mata Addua Allah yai mana zabi mafi alherine Shine Kawai...    



Satinsu Biyu chur Suka dawo xee ba karamin tsaraba Tai wa Dan uwanta Ismail ba, Shima yanajin labarin sun dawo yajishi kamar an ciremai kaya a jiki dan har wani nishadi yakeji atleast zega pretty Frnd dinshi, XEE ma Da suka dawo Gaskiya tajita confortable dan tasan Itama zata Ganshi, Ta so ta ganshi suna dawowa amma ba yanda zatai dole se washe gari dan dare yayi kuma dad yace ta bari ma kawai se Gobe, Dan haka da sassafe Ta tashi tai abun da zatai Ta gyara ko Ina, sannan tai wanka tasa kaya tai kyau sosai cos yanzu gaskiya ta kara girma masha Allah.. 


___Riga da siket tasa ta dakko hijab dinta har kasa tai kyau sosai sosai, sannan ta fito, Wani yarone a neighbours dinsu ya fito dan haka ta sama damar ai kenshi gidan su ismail akan yaje ya kirashi, Yaron na shiga yace ana kiran ismail a waje, yace to kace ganinan, ya fito ya sanar da ita tace tagode,   ismail kam ya shirya dan sunyi da wani frnd dinshi zasuje wani waje yana shama Shine, fitowar da zaiyi kawai yaga Xeexee, 


"""wani farin ciki yaji aranshi amma yadan Fuske yace ur welcome ma, Da fatan kundawo lafiya ya baki shugo cikiba,  Xeexeee tace uhm Ba komai ai mun girma yanzu, 


"ismail yai dariya yace hajiya xee rigima but anyway masha Allah tunda kin girma, Allah ya kara girma da daukaka ranki ya dade,  


Xee ma dariya tayi tace bansan iyaye fa, hope kana lfiya ya missing dina, Yace lolz kedai zan tambaya ya missing dina


Tace uhm aikam Munsha missing, Mum na cikine yace yeah tace alright mu shiga na gaidata, Yace ok, yana tafe tana binshi a baya har suka isa pallon ta shiga ta gaisheta, Mum ismail Tace Ki gaida hajiyarki inanan Shugowa,


 Xeexee tace ok zataji tai fitowarta, waje suka koma da ismail nan dai sukai hira a tsartsaye Har ta Nuna mai New phone din da dad dinta ya Siyo mata, Congrats Yai Mata ya amsa phone din yasa numbernshi Yace da wani Suna zanyi saving Tace Kasa da ​Sweet special​ nan take yai mata flashing Numbern shi yai appearing a screen din itama tai saving da ​Sweet special​   


"Tace ok zan tafi Gida Yace tun yanzu Tace eh wlhi; nan sukai sallama... Har ta shiga gidan shi yana tsaye yana cewa ikon Allah Xee tayi hankali sosai da dane seta shugo. Yace masha Allah.... 


Tana shiga ta tino tsarabar da ta kawomai Dialing numbernshi tayi tace Kananan ko ka fitane yace yananan, nan ta dakko kayan niki nike tana kawo mai tace gashinan tsarabanka, 


Kasama magana yayi dan murna dan son da xee kemai ya wuce misali, godiya yai mata sosai tace no ba haka atsakaninsu, ya dauka kayan ya nunawa mamanshi tace Allah sarki yar albarka, Allah dai ya saka da alheri Yace ameen. 


Daki ya shige yai mata text kamar haka ​Naga kaya ina mai kara godiya Allah ya hadaki da mafificin Alheri ya baki miji nagari, thanks Once again my pretty​ 


tana karantawa ta turo da reply tace Never mind My Sweet #ANA TARE...







Ummiey_Xeey

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENT*

FB... #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_


```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


*WANNAN SHAFIN NAKINE MY DEAR UMMY KHADIJA..DEENAR HAMMA*

_May your memories today be awesome, your dreams become a reality, your joy last forever. Have a wonderful birthday._πŸŽ‚πŸŽ‚πŸŽ‚πŸŽ‚


*πŸ“„ PAGE 25___26* 


Haka Rayuwar su ta Kasance cikin Jin dadi da walwala, ALHAJI abdullahi Ya kara gyara gidanshi kamar Ba shiba, Anyi painting ko ina idan ka gani idan baka saniba Zakace sabon Gida ne, Duk Saboda HALIMA ya Gyara Dan Next month ne watan haihuwarta...  


"Alhaji Abdullahi Yasai komai na haihuwa hatta kayan da Maijego zata ran suna Ya siya, Su Zee kam ba a magana dan kaya ya sai musu bama a nan Ba, na Gani na fada kowa jiran Ranar nan Yakeyi,  Akwana a atashi asarar mai Rai, YAU hajiya Halima Ta tashi da Wani Ciwon ciki da Baya da alamun nakuda Takeyi, Kwallawa Hajiya sa'adatu kira Tayi akan tazo ta temaketa, Hajiya na zuwa taganta cikin halin naguda



"Hajiya sa'adatu dariyan mugunta tayi ahaha, wani far da ido tayi tace Yauwa Yaranki basanan sun tafi school. Alhaji ma bayanan inaso in fada miki cewa Halima kashinki ya bushe, Yauce ranar da zaki numfashi na karshe, 

Yauce ranar da na tanada ban taba fadawa kowa sirrin nan ba, Ahahah.  


Hajiya halima Kuka ta fara, ga zafin nakuda ga Maganganun da kishiyarta Taji tana fadi anya hankalinta Daya kuwa?  Hajiya halima da karfin hali tace yaya bangane me kike nufiba da Yau zanyi nunfashi na karshe, Dan Allah ki kaini asibiti,



"Sa'adatu tace tabdijam ba inda zan kaiki barima ki Gani, Nan take ta Kira aminiyarta Hajiya Yalwa take sanar da ita, tai maza tazo gidanta Yau abun da Suka dade suna shiryawa ya tabbata Hajiya halima na nakuda,  



"Yalwa wata shewa tayi tace kai naji Dadi ganinan  zuwa, ba Ai minti Biyar ba se gatan Tazo, Sa'adatu bude mata gate tayi dan dama tuni ta aike masu aikin Gidan dukansu ba kowa se ita kadai a gidan,  Hajiya halima kam kuka takeyi dan ta gane manufarsu kasheta sukeyi suyi _subhanallah_ 


Nakuda yazo gadan gadan Amma Cikin ikon Allah Yaro yaki fitowa, da sukaga Time na tashin Su Xeey ya kusa Nan suka danneta, tun tana numfashi har ya fara slow... 


Halima Kam ba abun da takeyi Se addua da Allah ya tsare mata yaranta bayan Ranta, inama zata Gansu, se hawaye take tayi tana ayyana wa A zuciya Shikkenan Nata Ya Kara *A DALILIN MATAR UBAN* Yaranta Gashinan yau Zatabar duniya, Subhanallah, 



Nan dai suka matseta da karfi rai yai halinsa, *INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN* se da sukaga bata numfashi ta mutu sannan suka Kyaleta, 


_Readers kuyi hakuri nasa hAlima ta mutu nov din zaifi da dine haka, tnx kuci gaba da biyoni_  


dan kar asirinsu ya tono ne, Sa'adatu ta fita makwabta tana kuka Tana sanar dasu cewa Halima ta rasu wajen Haihuwa, Ismail kam yanaji ba wanda ya tausayawa sai Xee, kan kace meye har an taru a kofar gidan, 


"Sa'adatu ta dauka waya ta kira Alhaji Abdullahi mijinsu take sanar da shi cewa Halima ta rasu wajen haihuwa seta fashe da kukan munafunci, 


"Alhaji ABDULLAHI meeting sukeyi nan take ya fadi yana Fadin Innalillahi wa inna ilaihi Rajiun, Matata Ta Rasu, nan fa abokanshi sukeyo kanshi se bashi baki sukeyi Akan yayi hakuri kowa be wuce ranarsa, dakyar dai ya tashi sukayi zuga Se gidan Mutuwan, 


"kowa ya zauna jigum jigum an shiga mata wanka kenan,  Sega driver ya Sauke su Zainab suna ganin mutane jikinsu yai sanyi duk daukansu mamansuce ta haihu dan ya Rasu,    


Xee na shiga mummy ta fara kira subhanallah taji kowa yai shuru ismail kam na hangota duk yaji wani tausayi ya kamashi, yanzu wazai ce mata Mamantane ta Rasu,  "Anga ma mata sutura Wasu dan dattijai suka fito sukace ina Yaranta su shugo sui mata addua,  Zee najin haka tace innalillahi wa inna ilaihi rajiun, mummy has gone kenan Hawaye ya cika a idonta dan tsabar Kunci ta rasa mema Zatai tana tunkarar dakin taga Gawan mummy nan take ta fadi sumammiya ansa mata ruwa dan ta farfado ina... 


__Da sauri Dad yace akaita asibiti....Allah sarki mutuwa me raba soyayya.... _Allah yaji kan dukkanin Musulman duniya wanda suka rigamu gidan Gskiya tun daga zamanin annabi adam Har izuwa yanzu, Mu kuma intamo tazo Allah yasa mu cika dakyau da imani....Ameen_



*NASIHA* _please mu gyara haleyanmu dan Allah badan Kowa ba, walhi mutuwa akwai daukan Hankali, bamusan yaushe zamu mutuba, kuma mutuwa bata da tabbas ko yaushe tazo daukanka Zatayi, idan ka mutu shikkenan sedai Masu sonka ne kadai zasu dinga maka addua dan Haka mu yawaita aikin lada da sadaka_







 




   Ummiey_xeey

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   

*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTS*

FB.. https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


πŸŽ‚ *hip hip hip hurry* πŸŽ‚

_Your birthday only comes once a year, so make sure this is the most memorable one ever and have a colourful day._ 

*H.B.D BABY XAHRAH*πŸ’˜



*πŸ“„PAGE 27___28*


Bayan An dawo daga kaitane, Kowa ya zauna abun tausayi ballema *Abba* Daddy janyoshi yayi yana sharemai hawaye yana cewa addua zakai mata ba kuka ba kaji dan baba, Abba yace ok 



"Hajiya sa'adatu  Kuwa se amsan gaisuwar takeyi amma kwata kwata gabanta in banda dukan uku uku da yakeyi ba abun da yakeyi, Dan wannan ne 1st term din da tabayin kisa *Aishan Umma* _Tace ya subhanallah, meya kaiki, kema barin duniyan zaki wata rana, ya Allah ka cika mana xuciyoyinmu da imani... *Meelat Ahk* tace ameen_  



"Bangeren Xeeyxeey Kuwa Tun time din da aka kaita asibiti bata farfado ba, *Mariam Tijjani* da ismail ke jinyarta,  "Mariam tijjani tace Hmm Allah yajikan ki da rahama ke kuma xeey ya Allah ya baki Lafiya, Ismail Yace Ameen, 


"mariam tijjani dai tana taso ta fadamai magana amma setai shuru, chan dai da maganar ta ciyota tace Ismail wallahi ni jikina yana Bani Haj Sa'adatu da Kashe Anty Halima, Dan rannan da sukazo da wata kawarta naga take takensu 


"Ismail yace ohh Dear please kiyi shuru, inma itace zataje inda taje, kuma kinga yanzu idan mukace zamui bincike bamu da cikakkiyar hujja, please let Us keep this secret between me and You.... Indai da rai da lafiya wata rana gskiya Zatai halinta, 


"mariam tijjani smile tayi tace tabbas kanada gaskiya ismail nagode yace ba komai Muna Tare Allah dai yajikan mumy, yace Ameen, Yace bari Yaje Yai sallah tace okay.... 


Bayan fitan ismail ne xeey ta dan motsa hade da fadin Innalillahi wa inna ilaihi Rajiun... Tuni mariam Tijjani tayo kanta, xeey hannunta ta rike Gam amma idonta a rufe Tana cewa Ina mummy, ina mummy yayi daidai da shuguwar Ismail, da sauri ya karaso yana sannu Sweet special, 


"Xeey kam kara cewa tayi ina mummy, Dukansu idonsu cikowa yayi da hawaye Ismail yace XEEY sedai muyi hakuri Mummy ta rigamu gidan Gaskiya....Innalillahi ta kara fadawa daganan bata kara cewa komai ba,  


"ismail ne yace Ya Salam Rayuwa kenan nan dai na barsu se dan tinani da hirar mutuwa sukeyi.... 




""Su dad kuma bazai iya xuwa ba dan cikar mutanan dake wajen, Wani kanin dad ne zaizo gaishe da Xeey  din ya hadoshi da Abba yazo yaga yar uwarshi...  Su abba suna zuwa yaga xeey akwance Da gudu yaje wajenta ya kwanta a kusa da ita ya fara Kuka, Jin kuka me tsananine ya farkar da xeey, firgigit ta tashi taga bro dinta nan ta rumgumeshi Suka fara kuka me tsuma Xuciya,


KANIN dad tausayine ya kamashi, Ismail Kam saboda tausayi irin nashi kasa jurewa yayi fita yayi ya sama wani waje kuka yai sosai,  mariam tijjani da kanin dad kam hakuri suke ta Basu har yar nasihohi da wa'azi yai musu sannan suka dan rage Damuwa, yace kuma ba kuka zasu tsayawa mahaifiyarsu ba Yanzu ma take da bukatar addua Sosai, 


Xeey tace ta dena kuka insha Allah yace yauwa my daughter.   


__2days tayi a asibiti suka dawo gida. Sa'adatu kam saboda tsoro da fargaba kasa kallon Xee tayi dan Tana ganin kamar zata gane ita ta kashe mahaifiyarsu... Hahah Ashema kina tsoro


BAYAN TA DAWONE, taje tai wa mahaifinta gaisuwa dan tun ranar basa haduba, Yace yagode Allah ya gafarta mata, nan ya raftahuwa yayanshi adduo'i Sosai....  



3days After rasuwan kowa yai gidanshi dan ba zaman sadakar 7 za ai ba sedai ai addua a masallaci, bayan kowa ya waste ne aka rarraba gado, Nan Alhaji Abdullahi

Yace wa sa'adatu Ga yaranshi nan ya bata amana, Beso wani abu ya tabasu, kuma kome suke bukata Tai musu



"Hajiya sa'adatu Tai kasa kasa da murya alamun mara gaskiya tace Alhaji indan wannan ne karka sama damuwa, ai yaranane, Nan kuma ta barke da kukan munafunci, Tana cewa Allah yajikan Hajiya halima, Alhaji yace ameen, Ikon Allah xee da Abba sukai dauriya, Dad ma Haka hakuri ya bata yace duk kukan nan bafa shi bane, Addua Zamui mata, Tace hakane:...... 






Nan ta rungumo su Xeey     









*kuci gaba da kasancewa Dani taku a kullun*






  *Ummiey Xeey Ce*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTS*

F B... #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


*Dedicated to All MASOYAN ADALILIN MATAR UBA*❤


*PAGEπŸ“„29___30*


Nan Hajiya Sa'adatu ta rungumosu Tana cewa yarana duk abun da kukeso zan muku ku daukeni tamkar ni na haifeku...  

  

   Alhaji har zuciyarshi yaji dadin wannan maganar Yace bari Na fita Hajiya, Xeey and Abba bye, sukace ok Dad....   


"Xeey ce ta tashi duk jikinta ba kwari lallai Tayi missing din mum dinta, da kamar zatai Kuka seta tino mafarkin da da tayi akan cewa Mamanta tace cikinsu kar wanda yai mata kuka, Adduan da suke mata shi takeso dan tana ganin hasken shi, dan haka xeey tayo alwala tazo tai nafila ta zauna ta fara jero addu'oi wa dukkanin al'ummar musulmai da suka rigamu gidan Gaskiya, damu da muke duniyan Allah yasa mui mutuwan shahada ameen.....


     "haka rayuwarsu ta kasance cikin jin dadi da walwala yanzu Xeey tana SS3 dan haka ta maida hankalinta sosai kan studies dinta, Abba kuma yana JS2 shima ba laifi akwai kokari, 


"yanzu Xeey ta kara wayau da hankali bata cika xuwa gidan su ismail dinta ba sedai su hadu a joint din da suke haduwa kullun, Wata shakuwace ta kara kulluwa tsakanin ismail da Abba..... Yana son yarinyar amma bazai iya aurantaba cos Tafi karfinshi, kuma shi ya dauketa tamkar wanda suka fito ciki daya dan haka duk wani abu dazai bata mata rai yana gudun Shi, Saboda yace indai akan Xeey ne zai iya salwantar da rayuwarshi dan yanzu ya gane abun da yakeji gama da Xeey Ba Soyayya bace tsabagen shakuwa da Tausayinta Yakeji....wannan kenan..   




__4months da rasuwar mummyn su komai ya chanza. Halayen Xeey yanzu

Kwata kwata ya sauya kamar ba itaba dan Ta natsu sosai kuma hankalinta Ya koma Kan addini sosai abisa da, Shiga ma Yanzu har kwatance da ita ake dan Hijab har kasa da safa da nikab, She's one in town ko Ina Zancenta akeyi ga ladabi da biyayya Wajen Ta sai yasa mutane da dama suke kiranta *YAR ALBARKA* 


           *********

 akwai wata ranane Weekend su xee suna gida da abba Dad kuma Yaje Dubai suna Zaune a pallow sega hajiya Yalwa Kawar *MATAR UBAn Su* ta shugo suka gaisheta itama ta sama waje ta zauna Zee ta kawo mata drinks Hajiya sa'adatu Kam na gefe tana kallo nan suka gaisa da kawarta suka fara hira dama an kwana biyu ba a haduba... 


"hajiya yalwace ta kalla Su xee cike da tsangwama tace kai dallah chan ku tashi bakusan *Matar Uban* ku Tayi bakuwa bane ko haka aka koya muku tarbiya, 


"Abba ya tashi sumi sumi dan dama shi ba damuwa yayi ba ya fita yaje wajen abokinsa Suka fara buga Ball.


" Ita kuma Xeey Jin an ambato Ba'akoya muku tarbiya bane yasa ranta yadan baci Tashi tayi itama ta shiga Daki sumi sumi ta fada kan gado tace oh Ya ilahi, wasu mutanan Bakyau wallahi, Innalillahi wa inna ilaihi rahiun ta dingayi dan kar abun ya tsaya mata arai tana hakane har bacci ya kwasheta dama tayi aiki ta Gaji sosai....



   __Hajiya Yalwace ta kalle kawarta tace tabdijam Sannu Uwar y'ay'a Ke yanzu hankalinki kwance kenan? Kin wani zauna da yaran miji tamkar ke kika haifesu, 


"hajiya sa'adatune ta rufa mata baki tace dan Allah kiyu shuru kar Suji mu shiga daga ciki kinji, Hajiya yalwa ta tashi da wani Lukutin jikinta Tana tafiya kamar Wata 1St lady, Ita kuma sa'adatu na binta a baya har suka Shiga Dakin....



 Bakin gado suka Samu suka zauna Hajiya yalwa tace Kinga sa'adatu bangane me kike nufi da yaran nan ba kin wani sasu a gaba tamkar kece uwarsu, ke bakyajin Haushi kigansu reras a gabanki, 


"Hajiya sa'adatu tace uhm to ni yanzu ya zanyi dasu, 


"Yalwa tai shewa tace ahayye lalle sa'ade ke yanzu ba wani abu da zaki musu kefa Matar Uba ce ba Uwarsau ba,  "sa'adatu tace uhm hakane yanzu ya za'ayi, yalwa ta fara magana Tace kinga Tunda Alhajin kikeso gaba daya komai ya dawo hannunki Yanzu abun da zaki dingayi shine Idan bayanan ki dinga gallazamusu azaba idan yadawo kuma Ki nuna kinfi kowa sansu ina mai fada miki tsoro bazai sa su fada mai ba ahaka ahaka har suma A wuce shafinsu, 


"Hajiya sa'adatu Tace to amma anya Zan iya kuwa, Yalwa tace meye wani bazaki iyaba kika kashe uwarsu balle su kananan alhaki, So nakefa kema ki shiga gari a dinga ce miki Hajiyan Alhaji... Makkah duk karshen wata, 


"sa'adatu tace hahah sai yasa nake sonki fa akwai bani karfin gwiwa, Yalwa tadan harareta tace kima tsaya nan ina fada miki xeey dinnan tana shiga Universty Idon ta budewa zaiyi da kawaye karshe ma may be ba anan Zatai school ba kinga kuwa Da wuya ki iya juyata ko kuma karshe ma Yace ze aurar da ita kinga ba daman aiwatar da abun da nakeso muyi,


 Sa'adatu tace eh kuma hakane yar uwa... Yalwa tace kiramun Ita kiga yanda zaki fara.......










```  Kuci gaba da kasancewa Dani```




Xeexee

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTS*

F B.. #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


_The More I Meet U The More U Appear New.. The More I Know U The More I Want To Love U.. Each Day My Love For U Is My First Love....Bcoz, Each Day I Feel As If I Have Just Started loving U..!_

MISSING YOU MY *EMNOOR AHMERD DON*πŸ‘„


*PAGEπŸ“„31__32*


Yalwa tace kiramun Ita kiga yanda zaki Fara, Sa'adatune ta tashi zata fita kiranta, "yalwa dariya tayi tace ai seta rainaki wlhi, Daganan zaki kwalla mata kira basai kin wahalar da kankiba....  


"sa'adatune ta kwalla wa Xeeeyxeey kira har sau Uku, xeey nachan na bacci Bata jiba a fusace yalwa ta tashi ta shiga dakin ta bubbuga gado tace kee bakiji *MATAR UBANKI* na kiranki Bane?


Firgigit Xeey ta tashi tace hajiya wlhi banji bane tace to maza kije tana kiranki, Xeey da bacci be gama sakenta ba ta nufa Dakin Hajiya sa'adatu Ta sama waje ta tsugunna yalwa ta Bude baki tace ke haka wai aka koya miki Kinbar bayi duk wari maza kije ki wanke kuma kina gamawa Ki share wajen flowers duk Yayi datti ko kina jiran masu aikine bayan kina kwance ba abun da kikeyi, 


"xeey Tace Ok bari naje na wanke ta tashi ta nufa bayin ta tsugunna kenan ta tino da furucin matar Nan wai ba'akoya mata bane, dazu kuma tace haka aka koya musu tarbiya? Hawayene masu zafi suka fito daga idonta amma ta daure wata xuciyan tace karki kuka tunda ba *MATAR ubanku* bane tace miki haka, dan haka tai abun da zatai ta gama ta koma daki time din la'asar yayi tayi alwala tai sallah ta dakko uniform dinta tai musu sallama Ta tafi islamiya..  



"Yalwa tace to kinga abun da nayi dai nida ba matar gidan ba; haka zaki dinga mata da ita da kaninta dan ke basa'arsu bace "hajiya sa'adatu Tace to indai wannan ne ba damuwa sosai karkiji komai munanan zan baki labari uwar dakina. Sukaci abinci sukai Sallah yalwa Ta tafi gidanta.....  


*WASHE GARI* 

tun asuba sa'adatu ta tashi amma taki tashin su xeey, dama akwai abun data ayyana a xuciyanta dan haka Ta tashi ta dafa ruwan tea dinta tana da bread da kayan tea a daki taci ta koshi ta koma baccinta hankali kwance.... 


"Abba ne ya fara tashi yaga gari duk yai haske, Allah yasama ran sunday ne ba school da yau kam bazasuje school ba, Kofa yai ma xeey knocking itama ta window taga gari yayi haske sosai, bude kofa tayi Tace bro yau mun makara ka bugawa anty kofa bari nai alwala nai sallah... 


"Abba ya tafi yaje yana mata knocking budan bakinta tace waye ke bugamun kofa kamar yana neman abu a wajena.. 


"abba yai smiling yace anty mun makara tace toh naji ai tun tuni na farka kasan ku yan gayune bakwa tashi da wuri sai gari yai haske, 


"abba yace laa Aunty ko sallah fa bamuyi ba da munyi sallah se mukai 10am indai weekend ne yana magana da raha, 


"sa'adatu tace sai kayi kuma karka sake damuna kana jiko, 


_Abba yai matukar mamakin maganganunta bece komai ba ya wuce yai sallah yazo yai wanka ya zauna yafara nazarin maganar *MATAN UBANsu* tsaki yayi dan abba yarone bameson damuwa ba, laptop dinshi ya dakko ya fara dube dubenshi, Har 10am beji Ance mai ga breakfast ba dan haka ya tashi ya nufa Dakin Xeey,  


"A kwance ya sameta da alama bacci takeyi dan ba karamin gajiya tayi Jiya ba, yace sist nifa yunwa nakeji tace haa Aunty batai breakfast Bane bro? Yace banga alama ba gaskiya Tace ok bari naje na tambayo yace ok  Sist


Fitowa xee tayi taga ko ina duk datti, da alama bata gyara Ko inaba, dakin step mum din taje ta tura tai sa'a a bude yake shiga xeey tayi ta gaisheta ta amsa a wulakance tun daganan Jikinta ya fara sanyi, Tace amm uhmm Aunty bamuga Abincin break fast din muba, 


wani harara sa'adatu ta jefo mata tace sannu mulkakko da mai dama an ajiyeni ne dan na dinga muku girko or what, To banyiba kuma Bazan yiba infact duk aikin gidan nan ke zaki dingayi, Ba ruwan masu aiki, Munafukan yara kawai, 


Me sukai kuma na munafunci kuma, wani kuka xeey ta sake a dakin Dan batasan me sukai mata ba lalle rashin Uwa gaskiyane, Jin kukantane Yasa Abba ya shugo dan ganin me ya faru, Yana shuguwa suka hada ido da Sa'adatu dukda yarone tadan tsorata dan namiji duk kankantarshi na mijini, karfin hali tayi tace fitan mun a daki, kaima kazo munafuncin kenan, Kamar zaiyi magana seyai shuru yace xeey sorry Allah nanan, ya fita a gidan dan abba nada zuciya dukda yarone, 


Xeey kam itama tashi tayi ta nufa dakinta kanta ta chusa cikin pillow ta fara Kuka me tsananin taba zuciya, sedataci kukanta ta gama sannan ta tashi ta gyara ko ina dan idan ma batai abincin break fast ba su zasu wahala ita da bro dinta dan haka ta sama xuciyarta Salama akan yanzu dole ta dinga girki, wunin ranar aiki taci sosai dan badama Ta zauna se sa'adatu ta jajubo mata aiki........  


Bayan kwana biyu ran da dad zai dawo kuma sukaga Akasin Haka, Ranar Tun asuba Hajiya sa'adatu ta Tashi tai duk wani aiki da tasan mijinta zai yaba, Su xeey da abba sukace Allah sarki mamansu, Tace abba yaje yai wanka xeey ma haka ta dakko musu kaya me kyau suka sa tasa musu abinci sukaci sosai kamar ba ita kwanakin biyu baya ba ta chanza musu kai mata akwai makirci wallahi.... 


  "itama taci kwalliyarta tace suzo su zauna dad yau xe dawo, basuce mata komai ba sukazo suka Zauna suma...amma Se kallon juna abba da xeey sukeyi dan kowa nada abun cewa a xuciyarsa......













  *TEAM XEEY*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP AND YOUR COMMENTS*

FB.. #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_



```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍



*°°°•••YAR GATA NAH•••°°°*

          πŸ’žπŸ’žπŸ’ž

When I See Your Smile.

 And Know That,

 It Is For Me,

 That Is When I Will,

 Miss You The Most..

*I MISS YOU MY REAL KHADY*


*PAGE πŸ“„33___34*

 

_ Suna Zaune a pallon su ne da yasha gyara ko ina se kamshin turaren Dan maiduguri yakeyi.


 "daddy ne ya kira Xeey a waya yace mun sauka fa wani tsalle xeey tayi tace Aunty daddy is back, itama murmushi tayi tace Yeah Dama yace 10AM zasu sauka, malan mukhtar ai sunje dakkowashi, "Abba ma smiling yayi dan atleast Zaiga beloved dad dinshi... 


Suna zaune suna kallo sukaji alamun an bude gate, da gudu suka fito dan yiwa dadynso Oyoyoo, ware hannunsu Dad yayi alamun oyoyo suma haka Sukazo se murna sukeyi, 


"Hajiya sa'adatu kam bata fitoba tana ta lekensu ta window tace Zakuci ubankune yara.... Lolx..


 __tana zaune dad ya shugo wani murmushi ta sakar mai hade da juya ido alamun tayi missing dinshi, Shima dad murmushi ya mayar mata dashi, yazo ya sama waje ya zauna a kujere xeey na hannun dama Abba na hannun hagu, Sake AC akayi dan dad yace ya gaji gashi yunwa yakeyi dan haka ya sakko kasa ya baje yaci abinci sosai, sannan yanata kollon yaranshi Sun dan rame amma yai tinanin ko duk rasuwar mahaifiyarsune dan besan abun dake faruwa ba, Yasa yai shuru: 



 "bayan yaci abinci suka taba hira sosai sannan ya shiga wanka daganan ya wuce daki dan hutawa, yanajin sanyin Ac bacci ya kwasheshi,  


"hajiya sa'adatu bayan mijinta ya shiga daki ta tattara ko ina ta sake Saka wani tilaren tai wanke wanke tadan dora mai Doya dakwai na Anjuma dan best food din alhaji kenan.. Abba da xeey kam se kallon ikon Allah suke suma ba daman magana,  


            ************ bangaren ismail kuwa be zama sosai dan zirga zirga yakeyi sosai yanzu Dan ya kusan barin kasar zai tafi Egypt karatu, Ismail ne yau zaune a daki yau kusan 4days bega xeey ba kuma ko ya kira numbernta Akashe dakko drawing dinnan da yayi ya kalla Yace a Zuciyanshi  soon to miss you my baby sister, kawai yaji kwalla na shirin zubomai wata xuciya tace haba Ismail kaida namijine be dace daga tinanin mace ka fara kuka ba dan haka ya dakko wani *memo* guda biyu ya fara rubuta Love words duk abun da ya rubuta a daya seya rubuta a daya duka memon Rubuta iri dayane Sak sedai daya ismail ne daya kuma Xeey



Seda ya gama Tsab ya fesheshi da turare kamar wata mace yace insha Allah se randa zan tafi school zan baki ya bude wani dan karamin kit din da dad dinshi ya siyo mai mekyau, Ya saka dawowa kan gado yayi rub da ciki se tinanin Xee yake xuciyanshi na fadamai indai beganta yau ba akwai matsala.....   


___Da daddarene su xeey suna pallow sega wani yaro yace wai ana kiran Xeey inji ismail, Ta tashi ta dakko hijabinta tace yanzu zata dawo,  


"sa'adatu kam tana ganin ta fita xuciyarta tai sanyi tace yanzu zan shirya miki makirci dan dama na tsaneki ballema inganki da wannan Ismail din... dakin Alhaji ta shige tana salati tace kazo ka gani da idonka, tun randa ka Tafi xeey kullun seta fita wajen dan iskan ismail dinnan kullun da daddare, Alhaji yaji wani mugun takaici ya fito dan ganema idonshi...   


"sukam su ismail Suna waje suna hira dan bakaramin missing din junansu sukeyiba, yaganta da hijab har kasa yace inyee an girma tace wlhi, yace bari na gwadaki a xuciyarshi ya miko hannu alamun su gaisa....kashhhh       


"mikowar hannun da zaiyi yayi daidai da fitowar su Alhaji da sa'adatu; Tace kagani ko da idonka inji sa'adatu, wani wawan mari alhaji ya sakar wa xeey yace ta wuce gida, Ya juya kan ismail din yana ta mai maganu marasa dadi dai


Harga Allah ismail yasan ba haka yake nufi ba, sedai kawai yacewa Daddy yayi hakuri bazai sake kula taba, Su kai gida shima yayi gida yaje daki be fadawa kowa ba kuka yayi sosai sannan yai xuciya yace bazai kara kula xeey ba... 


Shin kuna ganin HAKAN ZAIYUWA?? For comment Only


+2348164640126


 Ita kam xeey tun da suka dawo gida daddy se fada yake mata, Abba kam yanzu ya tsinke da al'amurar matar uban su, dan duk wani makirci tsab zata iyashi yanzu ma karyanta kawai ta je ta hada, dan ya tabbata abun da sa'adatu ta fada ba gaskiyane bane, 


"Daddy se fada yake mata tayi kuka sosai, Ita ba kukan marin takeyi ba a a kukan yaushe sa'adatu zata dena musu karyane? Hakanan tai kuka ma'ishinta sannan daddy ya cigaba da lallashinta kuma akan karta sake kula ismail irin sune masu Hurewa yan mata kunne sedai su gama lalata musu rayuwa,  


"xeey tace daddy wallahi Ba haka Bane ni nasan waye ismail, Daddy ne ya katse ta da magana Yace Ki rufemun baki be kamata ina magana ba kinayi 


"sa'adatu ta sundumo baki tace kagani ba ai ya riga ya gama hure mata kunne duk bazataji maganar muba, ta Dada da cewa Alhaji ga shawara mubar wannan ung dan Kar aje A bata mana suna, Dan yanda naga yana magana kamar muna fiki Allah dai ya tsare be gama bata......


 Bata karasheba Alhaji ya katseta yace ki dakata Hajiya... Nan tai shuru, 


abba saboda takaici barin pallon yayi ya shiga daki dan shima be yarda xee xata aikawat wani mugun aiki ba,


 Bayan dady ya gama mata fadane xeey ta shiga daki.....






*XEEY XEEY CEH*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTS*

FB.. #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_


```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


Dedicated to my twin.... *FATY AXLAND😍 rabbi ya kara daukaka da group dinku na REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S...❤* _I CARES IRIN SOSAI DINNAN_


*PAGEπŸ“„35__36*


 Bayan ya gama mata fadane xeey ta shiga daki ta fara kuka me tsuma xuciya ha'a ta fada a xuciyarta wai me matan nan take  Nema dasune, Abunta ya fara isantaba gaskiya, seda taci kukanta sannan ta shiga bayi ta dauro alwala tazo tai sallahn nafila ta roka Allah, Allah ya sakawa ismail akan sharrin *MATAR UBAnta* da tai mai sannan ta hau gado Tai baccinta,   



    *WASHE GARI*

 tun safiya sa'adatu ta tashi tai aikin da takeyi, Tasama su xeey ruwan wanka suka tashi sukayi, Daddy kam se kokarin Ta yake gani, Har da bata 100k wai tana dawainiya da yaran sosai tana kula da komai Nasu.


 Sukam suna tashi sukai abun da zasui, zasu tafi school kenan aka nema driver aka rasa, tace ohh wlhi tamanta ma akwai school ta aikeshine ance za'a kawo mata kaya da safennan dan dama already ta fara business shine ta aikeshi amma suyi hakuri Kuma wallahi Da gangar ta aike driver,  



"Alhaji Abdullahi yace oh ba komai ya basu 500 kudin transport sukai musu sallama, Suna fita Abba yace dear xeey akwai magana fa, itama tace tanada magana kuma ba school din da zata dan haka suka wuce gidan *AUNTY MARIAM TIJJANI ADAM* kanwar mummynsu, nan suka tattauna sosai har suka bata labarin komai da komai abun dake faruwa, hakuri ta basu tace dama Haka Wasu *MATAN UBA* suke, 


"Abba ne ya kara da cewa anty Mariam kinsan me ya faru jiyane? Tace aa nan ya bata labarin karyan da sa'adatu tayi ma xeey akan ismail,  


"aunty mariam tijjani shuru tayi tana Jimamin irin hali na *MATAR UBAnsu* seta tino lokacin da sukazo asibiti da kawarta, amma kamar zatai magana setai shuru kuma, Nan take ta amsa numbern Ismail ta kirashi tace yazo amma bata fadamai suna tare dasu xeey ba.. 


__Ba ai 30mins ba segashi yazo, kujera ta kawo mai suka zauna a compound din gidan kamar wasu masoya lolz... Ta fara bashi labarin abubuwan dake faruwa game dasu xeey 


"ismail yace hmmm Ai ni ba ruwana da ita yanzu, tunda ga abun da aka fara cemun, hakuri dai ta bashi, sannan ta kira su xeey din, yayi mamakin ganinsu da uniform, Tace kagani ma wlhi basu dade da xuwaba yanzu kaga kayi hakuri, kafin na temakesu kai zaka temakesu tunda kunfi Kusa, yace ok badamuwa amma fa sedai musama wajen tattaunawa, badai a layi ba kafin nan gaba ace....basai na fadaba, 



"Aunty mariam tijjani tace insha Allah bari dai na baku waje ku zanta dan kunfi kusa, lolx yace,


 Abba da Aunty mariam kam Daki suka wuce nan dai xeey tace yayi hakuri sannan taci gaba da bashi labarin abubuwan da suke fuskanta a gida idan dad dinsu benan,


__ Allah sarki ismail yace ok ba komai indai hakane to zan dinga xuwa school dinku during break tunda i was once a student kuma ni nabar school din har yau suna sona, tace yeah hakane, 


sannan sukai sallama, Yai tafiyarshi gida amma yana mai tinanin irin wannan halin da *MATAR UBAnsu* zata bullu musu dashi... 


 Xeey kam bayan tafiyanshi abinci sukaci sosai, Mariam tijjani dai basu hakuri take tayi seda sukaga time din tashi yayi sannan suka tafi Gida bakinsu alaikum. Ba wanda yasan inda sukaje kamar yanda matar ubansu tana musu muganci ba tare da sanin mahaifinsu ba...



 Haka dai rayuwarsu ta kasance idan Babansu nanan Hajiya sa'adatu kamar zata cinyesu dan So.. Amma idan benan Hankalinsu a tashe yake dan harda akin masu aiki Su sukeyi ko sun fadawa masoyansu ga halin da suke ciki kowa sedai yace suyi hakuri...

 _kuma hakane duk inda akace kayi hakuri to kayi domin zakaci nasara da yardan Allah_ 


 kullun Ismail seyazo wajen xeey a school suyi hira sosai dan yanzu duk aikin da takesha a gida data tino zataga Ismail se xuciyanta yai sanyi dan Tasan zai kwantar mata da hankali da dad'adan kalamanshi da cool voice dinsa...... 



Time natayi na Tafiyar Ismail Egypt yanzu Saura kwana biyu ya tafi, Gashi wata shakuwa sosai ta kullu tsakanin ismail da xeey dan har tinanin yanda zai fada mata yakeyi.... 



Lolx.....  Ana gobe zai tafi........ 




*Kuci gaba da biyoni dan jin yanda labarin zai kasance...*




*Ummiey love*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR*

                               *UBA*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```STORY & WRITTEN BY```

*Ummiey_Xeey Abakson*πŸ’‹

                   


*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*​LIKES AND DROP YOUR COMMENTS​*

FB.. #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/


*OCTOBER 2017*

_SHORT STORY_


```SADAUKARWA GA____```

*MARIAM TIJJANI ADAM*😍


_Somewhere, some1 dreams of your smile & finds your presence in life so worthwhile. So when your lonely, remember its true that some1, somewhere, is thinking of u._ *EMNOOR AHMERD D*πŸ’“


*PAGEπŸ“„37__38*


Ana gobe ismail zai Tafi Egypt ne Ya dakko wa ennen *memon* da yai love words a ciki guda biyun ya bude ya kara Karantawa just Wani nishadi yaji yanayi Yanayi, Toilet ya shiga yai wanka Yazo ya shirya ya sa wani riga me dogon hannu da jeans kayan sun amsheshi sosai yayi kyau.. Sannan ya dakko *memos* din Yasa a bag dinshi yai wa mummy sallama Yace bari yaje ya dawo, Tace ok my love Allah ya tsare yace ameen.  


_School din se xeey direct Ya wuce Allah yasa time din break ne, Yaje dama yaran school din sun saba dashi kowa se oyoyo yakemai, Direct office din principal ya nufa.


" Yake sanar dashi by tomorrow Zai tafi school a egypt, congrats sukai mai sannan sukai mai fatan Alheri...  


Xeey ce ta hangoshi Takecewa Safiyya frnd dinta kinganshi chan zo muje ki rakani, "da safiyya tace bazataje ba se kawai tace ok muje dan dai shine.. Haka sukaje suka gaisheshi, Waje suka dan Samu suka tsaya suna magana yace baby sister guess what? 


What Tace tell me tace, 

Yace amma promise me bazaki kuka ba, 

"xeey tace haba wani kuka kuma bazanyiba bro, 

Yace safiyya kina shaida ko tace eh, 


"Yace mata i'm leaving naija by tomorrow, Wani zare ido xeey tayi numfashinta Na shirin yankewa, 


"Yace come on i'm joking nan ta sake wani numfashi. Tace wlhi har naji wani iri thank God wasane, 


Kallonta kawai yayi azuciyanshi yace tab da alama za ai daro wajen rabuwar nan Dan haka Ya lalubo wata hirar sun fara kenan akai ringing akoma break, 


Sun kama hanya kenan safiyya kamar ance ta juyo taga ismail a tsaya a wajen yai mata alama da idan sunje ta dawo ita Tace ok, 


Sun shiga sun zauna safiyya tace inajin fitsari,  

xeey tace sai kijeba inda zani gaskiya we just cme back frm break me yasa bakiyiba?  


"safiyya tace to bari naje nayi, aiko safiyya ta fito cikin sauri tazo ta sama Ismail yake ce mata da gaskefa gobe zebar kasar ya mika mata wani memo yace tasa ma xeey a school bag ba tare data saniba dan Allah... 


"Tace ok ba komai Allah yakaika lfy bari naje kar ta biyo baya yace ok, tnx.... 


"ismail barin school din yayi yana tafiya yana tinanin yanda xeey zatai Idan taga memo din, gida ya dawo ya fara shirye shirye dan da daddare zebai gida....     


__Bangaren su xeey kuwa, Safiya na shuguwa class tace sarkin wayo kin dde tace eh walhi, kinsan anyi break yara kowa yaje yin fitsari before a shiga lesson. 


Xeey tace ke kika sani nikam bari na kwanta kafin Teacher ya shugo.....ta kwanta, Safiyya kam taji dadi tana ganin xeey ta fara gyagyadi ta dakko school bag dinta kamar tana Neman abu tai wayau ta saka mata memon da ismail Ya bata... Seda ta tabbatar ta saka sannan itama tadan kwanta haka dai suka karasa period din ba teacher daya shugo.. 


Har akai closing... Suka Koma gida,   Nan ta tube kaya tasa kayan aikin dan dama ta saba kullun ta dawo ba hutu..  Haka dai ta kwana tanajin jikinta wani iri amma Batasan meye ba... 



Washe gari ma haka taje school ko school bag din bata taba ba cos SS3 suke ba wani teaching ake zuwa yi masu ba...... 

                    ****

      _IsMail Kam Alhamdulillah ya isa kasar egypt lafiya An bashi daki suna zaune tare da wasu..... Su 3 ne a dakin dayan yana 300lvl me suna *musaddiq* se dayan yana 400 me suna umar shi kuma ismail yana 100lvl


kwansuu biyu suka shaku sosai dan halayansu tazo daya da *musaddik*dan har fadawa juna secret sukeyi dan su biyun jininsu ya hadu..Umar be Shiva Shiga tsabgarsuba



"Kullun ismail ya kira numbern xeey a kashe kome yasa oho yana tinanin ko fushi tai dashi dan be fada mata gaskiyar maganar Ba... Oho    


*After two days*

Ranar friday da daddare Kamar ance xeey bude school bag dinki ta zazzage chan ta hango wani memo pink cikin Books dinta Tace meye wannan halama safiyyace ta manta Ta saka, tana dakkowa taji kamshin tilaren Ismail da sauri ta bude, zare idonta tayi takara kallon rubutan dake cikin memo din na first page an rubuta

*Xeeeetah* _I don't even know where to start cos i surely missed you_  zagaye da wasu flowers da stickers na love.. 


Kara bude 2nds page tayi taga.....

_My love, words however special ... could never even start, to tell you all the love I have for you within my heart_


_Loving you could take my life, but when I look into your eyes, I know you're worth that sacrafice_


_I miss you ... I need you ... More and more .... each day ... I love you ... more than words ... can ever say_


 Haka take tayi har seda takai karshe taga duk abun love ne da missing... 


Ruwa taga ni a jikin memo din ta taba Taga inda take ba ruwa, Taba fuskarta da zatai yaji ashe a jike yake hawaye ta ko ina........







*Ummiey Xeey*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


*​​OCTOBER 2017​​*



```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*


*_WANNAN SHAFIN MASOYANE...ku warwasa JIRKIN SO ZAI TASHI_*

```AISHA UMMA, AISHA A MUHD, MY MEELAT, REAL KHADY, MISS_XARAH, HUMYLUV, BILKISU BK, and all Members of E.W.F♻```


    *πŸ“„PAGE 39__40*


Taba fuskarta dazatai taji ashe a jike yake da hawaye ta ko ina dan haka ta tashi ta dakko handkichip ta share hawayenta, Lalobu wayar tayi ta kunna wata xuciya tace to ina zaki sama numbernshi? Ajiye wayar tayi chan sega text ya shuga, budewa tayi taga ansa i was calling your number tun shekaran jiya a kashe hope dai bani bane? Tana gama karanta Text din numbern ta duba taga ya fara da +201.... Smiling tayi Tace he's the One.. Dialing din numbern tayi taji a kashe... Dan haka tasa phone din a chaji, ta dakko memo din se re_reading takeyi tasashi a chest dinta har bacci ya kwasheta... 


Washe gari nayi weekend ne da yake dad nanan sa'adatu ita ta tashi tai komai,  xeey kam ba karamin dadi taji ba dan Zata sama enough time din da zasui chating da sweet special dinta.. 


__Aiko tun 8 suka fara chating farko kuka take tamai akan ya ze mata haka yadai bata hakuri yanzu ne suke da damar gina frndship dinsu ba tare da kowa yasa musu ido ba, dan Haka ta sake jiki ranar sunsha chating like no tomorrow.... 


"haka komai yake wakana kamar yanda kuka sani, xeey da ismal yanzu sun kusan 2months komai na tafiya normal tana kawo mai complain din Halin da suke ciki, sedai ya bata hakuri.... 


        ********** 

akwai wata Rana da sa'adatu tana zaune duniya na mata dadi, xeey ta tafi hadda cos yanzu ba xuwa school   takeyiba ta gama, Hajiya sa'adatu ta dauka waya ta kira kawarta akan tazo zasui wata shawara, 


"hajiya yalwa haka ta kwaso jiki tazo dan su zanta da kawarta, su kadai ne a gidan amma saboda gulma seda suka kara shiga bed room suka dan tura kofar, Nan Yalwa ta bata sha'awaran akan Ta kashe Abba, dan idan ya girma ba karamin barazana zata fuskantaba dan tace mata idan Dadynsu nanan yai ta shigemai kamar xe fada mai wata magana dan Haka sa'adatu ta amince da wannan maganar 


*Bayan Kwana biyu.....*

Sa'adatu wani Sabon Salo Ta fito musu dashi...makircin yau daban na gobe daban, Su xeey sunyi kuka har sun gaji ba matemaki se Allah...  "sa'adatune Zaune kan kujera tayi tagumi duk abun duniya ya isheta, Ta Rasa yanda zatayi, kwasan sega Alhaji yaganta cikin halin damuwa Yake tambayarta meya faru, Tace Alhaji wani abu kawai Na tina Game Da Xeey, Kaga Ismail ta tafi kasar waje karatu, kuma ina me tabbatar maka bazasu Rasa magana da xeey ba, Karfa yaci gaba da hure mata kunne dan Haka Nake Kara rokanka akan maganar da mukayi kwanaki Akan mu chanza unguwa..kar ya dawo ya samemu anan Ina tausayin Xeey ne, Seta fashe da kukan munafurci...  


"Alhaji Yace kai Amma hakane wannan shawaran nagode Nagode, kuma zanyi kokari na amshe wayanta Nan take Alhaji ya kira Xeey Ya amsa phone dinta ya babbabla sim din. Hankalin Xeey ya tashi sosai daki ta shige taci kuka sosai har tana kiran bro Abba Ta fadamai yace sist kiyi hakuri dan Allah komai Xe wuce Tace ok bro ba komai sukaci gaba da hiransu... 



_Bangeren Ismail Kuma yayi kira har ya gaji tun yana boye damuwarsa har ya fada ma frnds dinshi fa ga halin da yake Ciki a takaice dai har basu labarin Yarinyar wato xeey yayi irin wahalan da suke sha wajen *MATAR UBA* suma sun matukar tausaya mai amma sukace may be wani abun ne yasa ta kashe wayanta suka dan kwantar mai da hankali but kana ganinshi kasan Yasha Missing LOLz dan har dan rama yayi 


   *AFTER TWO WEEKS*

Akwana a tashi ba wuya Yaune Alhaji Abdullahi Suke shirin Tashi su Koma sabuwar unguwa tun 5 aka tashi dama already an riga ankai wasu kayan chan wasu kuma sababbi aka siya, Gidan yayi kyau masha Allah, sa'adatu kam Dadi kamar ya kasheta dan Dadi dama abun da take So kenan Yanda zatai Abubuwa Son Ranta.. Yalwa kam Yanda kukasan gidan tane dan se wani rawan Kai takeyi.... Xeey kam Hankalinta a tashe dan Tasan ba karamin wuya zasu sha ba sedai muce Allah Ya tsare mu da irin wannan *MATAR UBA* 


 °°°WASHE GARI....

 Sa'adatune Zaune tana cin abinci hankalinta kwance, Alhaji Abdullahi yayi tafi xuwa Abuja, Abbane Ya shugo ze dauka ruwan faro a fridge wani tsawa ta dakamai wai kar ya kuskura Yasha yaje ya eba na fanfo, wani kallo yai mata irin begane yaje ya eba na fanfo ba, Sa'adatune Tace Baka ji bane nace kaje ka eba da fanfo, Ran Abbane ya baci ya tunkarota yace haba Ke dama muguwace na gaji da irin abubuwan da kike mana, yana magana Yana nunata da dan yatsa, abincin da takeci Ya kabar, Nan Sa'adatu ta mareshi tace baka da kunyane,  


"Abba ma daga hannu Yayi ya rama har su 2 je kake Tas Tas; xeey ce ta fito daga dakin dan ganin meke Faruwa, Ai tana zuwa taga abun ya fi karfinta gefe ta koma tana cewa Bro please leave her,  kallon xeey yayi yace Tab wlhi sena koya mata hankali haba sist bakya ganin abubuwan da take mana ne dan kawai mahaifiyar mu bata da Rai..  


"xeey tace uhm; Nan Abba ya chakumota ya janyo kafanta ta fadi a kasa Das, kuma yaje dakinta yai mata kacha kacha sannan Yazo yace wlhi idan bata fita harkanshi ba zata sani...Yai ficewarsa,  Xeey kam daki ta shige taji dadin abun da yai mata amma tsoronta daya kar Ta fadawa dad dinsu... 


"hajiya sa'adatune nanan shurum a kasa dan ta tsinke da Abba tsoronshi takeji Sosai... Waya ta dakko ta kira Aminiyarta....






UMMIEY_Xeey

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


*​​OCTOBER 2017​​*



```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*


*Dedicated to UMMIEY XEEY, RUKSAD AND AMNOOR NOVELLA AND AISHAN UMMA NOVELS group*


        *PAGEπŸ“„43__44*


"Xeey Tace 

Au Hakane, mum bari naje na saka mai nima na saka nawa "sa'adatu Tace Yawwa Yar babanta Allah miki Albarka, Tace ameen amma tayi mamaki Sosai Sosai........ 


 "xeey ce bayan ta gama sakawa Kowa Ta dakko abincinta Tai daki Ta zauna Taci, Ashe sa'adatu na bibiyanta tana ganin ta shige daki dan Haka sa'adatu Ta shige kitchen Din ta dakko abincin abba ta barbada mai magani Kamar Yaji sannan ta rufe ta bar kicin din,  "ba Ddewa sega Abba ya dawo ya kwalla wa xeey kira yace Sweet Sist, Ita kam already tayi bacci ma, Yana shuguwa Da Hajiya taji motsinshi yana kiran xeey tace mai ai tayi bacci me kake bukata ne? Ya nuna Cikinshi Alamun yunwa yakeji, 


"hajiya tai wani murmushi na mugunta shi abba duk be Sani ba, dan haka ta nuna mai kicin tace abincinka nachan kaje ka dauka, ya shiga da murna ya bude yaga abinci lafiyayye Kamshi ya bade ko Ina da sauri ya dakko ya bude frigde ya dakko ruwan faro sannan yazo ya zauna a pallow Ya fara cin abincin hankalinsa Kwance....  


"hajiya se lekowa takeyi Taga yaci abincin wani murna Tayi sosai harda kiran yalwa tana sanar da Ita Yafara cin abinci.. "Yalwa tai shewa tace dakyau kin kusan shuguwa Gariiiii yar matan Nan...  "abba Yana taci yaji cikinshi Kamar yana dan kara kadan seya dakata dacin abincin ya dakko ruwa yasha, yana shan ruwan nan basai Ciki ya kara hautsinewa Ba, Ihu ya fara yana wayyo cikina, Wayyo cikina kutamakeni Zan mutu, da gudu Sa'adatu ya fito Ita ta kwalla Ihu yayi sanadiyyar Tashin Xeey daga bacci Itama Fitowa tayi dataga halin da dan uwanta yake ciki, Nan ta saka Kuka. 



"abba kam se ihu yakeyi dakyar dai aka samu aka kaishi asibiti aka shigar dashi emergency, sannan Sa'adatu ta Kira Alhaji yazo suna asibiti abba beda lafiya, be ddeba segashi ya zo asibitin, Nan akai mai gwaje gwaje aka gano Poison ne aka Samai a abinci, 


"alhaji yayi mamaki matuka yace Wayai abinci Sa'adatu tace zainab ce, Ana cikin haka kenan Rai yai halinsa Abba Ya rasu _subhanallah_ "Alhaji ba karamin Wani hali ya shiga Ba d'ansa ya rasu wanda yaci buri akansa...


Hakanan suka dawo gida akai mai suturu amma tun ranar Sa'adatu ta chanza zance ko ina labari ya karwade Ance xeey ce ta kashe dan uwanta, dan Haka Alhaji ko kallon Inda xeey take Bayayi balle yai mata magana... 



__Bayan An watse ne daga zaman makoki Alhaji Ya kira Xeey yace baya sonta, baya kaunarta tunda ita muguwace karta sake tambayanshi kome, Kuma makaranta bazai sataba, Har tayi girman da zata kashe dan uwanta? 

"Nan xeey ta rusa kuka tace wallahi bani Bane Abba, yace ta rufe mai Baki ko ya babbalata, Ita kam sa'adatu dama basonta takeyiba Tace tunda ubanta yace ba ruwanShi da ita, itama ba ruwanta da xeey dan karta goga Mata laifi itama Ya shafeta, 


_Daki xeey ta shige ta rasa meke mata dadi, Kuka tayi sosai sosai abinci ta kasa ci, komai 

Ma ta kasa Yi, ga yunwa Tanaji ba dama Tace zataci abinci, seta fake ido sannan taje wajen mukhtar driver ya bata taci, Cikin kwana biyu xeey ta lalace tai baki, ta rame, ko bacci takeyi setai ta firgita kamar mara lafiya, 



Rayuwa ya chanzawa Xeey ga ismail dinta benan Gashi ko kudin mota bata dashi balle taje wajen dangin mamanta, Hakanan In abu ya dameta zatai alwala tazo tai sallah ta sanar da ubangiji,  



"Bangeren Ismail kam kwata kwata yama manta da wata xeey sedai a yan kwanakin nan yana yawan mafarkinta, koya tashi sedai Yai mata addua, *Musaddiq* ne wanda suke room daya dashi yake cemai Ismail, Wai meke damunkane, Like something is wrong, "ismail ne yace wlhi about that girl ne da nake baka labari Kullun se nayi mafarkinta, 


"musaddiq yace ayyah Continue praying for her, Allah Yasa lafiya dai, Ismail yace ameen, har musaddiq na tsokanar sa Kodai aljanace Haka, 


"ismail yace lols aa Wlhi nasanta fa sosai, musaddik yace i knw i'm just joking fa, nan suka barke da hira sosai dan dama sun saba sedai basu zauna ba, yanzu *Musaddik* yana final Year Befi twoweeks ya dawo naija ba, kullun se yayi phone call da yan gidansu.... 


"Akwana a tashi ba wuya Yau ne Musaddiq Ze dawo naija dan haka yan gidansu suka shirya mai abubuwa harda karamin Party na congrats din ya gama school, but yayi missing din Ismail sosai shima haka dan 3 ne a dakin but sunfi shakuwa su biyu, kamar twins in kun gansu...wannan kenan...... 



  Bangeren Su Xeey Kam yanzu kwata kwata kota gaishe dasu bata amsawa ta koma dai kamar bango a cikin gidan muktar driver ma da yake bata abinci sa'adatu tamai warning duk randa ya sake a bakin Aikinshi, Dan haka kowa Ya fita daga harkan xeey Allah sarki Ta koma marainiya 


"YALWA ce kwasam tazo dan ta kwana biyu bata zoba, Tana shuguwa taga xeey a Tsakar gida duk tabi ta wani yankwane, Yalwa dariya tayi tace Kadan ma yarinya kika gani tai shegiwarta dakin wajen aminiyarta Nan ma wani makircin suka kara hadawa akan Aiwa Alhaji asiri ya manta da xeey

Aiko nan suka fito Yalwa Tace haba Hajiya ko Abincin da kike ba mage ai kya dinga mata mana, sa'adatu tace ahaha dan dai kinsa baki da ba Abun da Zan Bata, sun fito kenan Sa'adatu Ta wurgo mata wani leda, su Biskuit ne, bread, raguwan kankana da sauransu, xeey na budewa tagani har miyanta na tsinkewa hannu baka hannu kwarya ta dinga ci abun tausayi... Su hajiya sunje sun dawo daga wajen bokan Da darrene ta aiwatar da abun da yace akan Tasawa Alhaji maganin a ruwan lipton, Tana sa mai, Yaji wani tsana na Yarshi ya kamashi, Harya koreta hajiya dai ta dawo da ita ta bashi hakuri Akan Safiya nayi tabar gidan yanzu dare yayi _kaji makirci_ 



Daren Xeeey batai bacci ba...........!







Ummiey XEEY

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


*​​OCTOBER 2017​​*

~​​SHORT STORY​​~



```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*


_DEDICATED TO ALL MY LOVER'S UMMIEY XEEY NA SONKU IRIN SOSAI DINNAN..INA ALFAHARI DAKU A DUK INDA KUKE_


*PAGEπŸ“„41__42*


Sa'adatune ta dakko waya ta kira aminiyarta Yalwa akan Tazo yanzu yanzu gida fa ba lafiya, 


_Yalwa jikinta na rawa ta Taso ta fito bata dadeba se gata a cikin Gidan, Sallama Tayi Taji shuru dan haka ta karaso har pallow.. Bude labulan da zatai kenan taga hajiya sa'adatu warwas a kasa, da sauri ta karaso Tace Hajiya meke faruwane, Xeey na daki ta kaso kunnanta wajen window lolx..... 


_Sa'adatu tace dan masu gida ne yai mun wannan abun nan ta bata labarin Komai salati yalwa ta saka tace abban? Har ya kai haka lallema. Yalwa waje ta fito dan kiran abba aiko tai Sa'a yananan ta kirashi har cikin pallow tana mai nasiha Kan be daceba. 


   "abba ne ya mike yace kingama? Ai wannan ne _ya nuna Sa'adatu da dan yatsa_ yace ita zaki farawa nasiha ba muba, dan na lura duk wani makirci da take hadawa KECE Sila dan haka kar wacce ta karamun magana yai ficewarsa..  "yalwa ware idanu tayi tace wai tab ai wannan yafi karfinmu, 


"Sa'adatu tace kingani ba haka nake fada dashi Allah ya kyauta, yalwa tace ameen, sa'asatu tace ki tayani na gyara gidan dan nasan xeey bazatayiba, nan suka tashi suka gyara ko ina yalwa tace suje daki tanada magana da ita dan haka suka shige, 


    _Yalwa tace ga last shawara dazan baki, inkin dauka to in kuma baki daukaba shikkenan nayi iya kokarina kar nima wata rana a zaneni a nan gidan nan naga yaran sun kawo karfi balle abba da xuciya kinsan bazaiyi tolerating nonsense ba, "sa'adatu ta nunfasa har da taba wajen da abba ya mareta lolx, tace wani shawara kenan, 


"yalwa tace hmm ta rannan ce dai Ya kamata muje bayan layi musan abun da mukayi dan kawar da abba a duniya,     


    "da kamar sa'adatu zatace aa se kuma ta amince, dan haka suka tashi suka tafi wajen Bokansu sukaimai bayanin Wani yaro sukeso su kashe kaza kaza dai ya basu abu me sauki ba tare da an zarge taba,  


"Boka se dariya yake kusan minti 15 se ga wani magani ya fito a bakinshi yace maza ku dauka mu ajiyemun kudina, Jiki na rawa sukai abun da yace sannan suka fito a bakin titi suka Tsaya yalwa ta kara jaddada mata akan tayi kokari ta aiwatar dan su sama sauki duka.. Sa'adatu tace angama hajiyata nan sukai sallama Kowa ya kama gabansa....     


          "Bangaren ismail kuwa still kusan 3weeks bashi ba labarin xeey har ya fara tinanin ko tayi aurene Oho, duk yayi baki ya rame yafa fita daga hayyacinsa dan ba karamin Missing dinta yakeyiba, Dakyar dai ya dauka phone ya kira mummyn shi suka gaisa 

"tace MyLove what's wrong with you naji muryanka wani iri kusan 2weeks back fa haka voice dinka yake, kodai baka da lafiyane  my sweet love


"ismail ne yai wani ajiyar xuciya yace mum lafiyata kalau wlhi; mum dan Allah Ina xeey take tana zuwa kuwa, 

"Mum ce taji wani tausayin yaronta taso ta boyemai tace tananan but seta tina karshenta yace duk randa tazo ta kirashi sui magana but setai na maza Tace my love dan Allah ka kwantar da hankalinka, Maganar gaskiya Su xeey sun bar unguwan kuma ba wanda Yasan ina suka koma Kasan su manyane, 


"ismail ne ya fashe da kuka dakyar mummy ta shawo kanshi akan yai shuru, tadan mai nasiha akan ya kwantar da hankalinsa, insha Allah wata rana zasu hadu, yanzu abun da Takeso dashi shine yace gaba da mata addua kuma ya kwantar da hankalinshi yai concentrating akan karatunshi Wata rana se labari,  


"ismal yai smiling Yace Hakane Mum insha Allah mummy na miki alkwarin duk abun da kika cemun Tace nagode my Love, Allah ya bada sa'a  yasa ka gama da duniya Lafiya Yace ameen, tun daga ranar Ya kwantar da hankalinsa.. But kullun se yai mata addua safe da yamma......   


*Bangeren* Su Xeey kuwa Hajiya sa'adatu tananan tanada niyyar aiwatar da abun da zatai, Bayan kwana biyu alhaji Abdullahi ya dawo yaga yanda sa'adatu takeji da yaran duk beson munafurci bane, haka xe fita dasu dukkansu har da hajiya aje asha ice cream a dawo Idan dad dinsu nanan hankalinsu a akwance... 


__Idan benen kUma Ransu inyau dubu seya bashi dan ba karamin Fuskantar Matsaloli sukeyi ba A cikin Gidan Nan....  


"Life Goes One...Haka kome ke wakana yanda ya kamata Akwai Wata Rana Sa'adatu ta Tashi taga lokaci na kurewa; idan batai abun da Kawarta ta bata sha'wara ba yaushe zatayi? Dan haka Ta tashi Tacewa Xeey ina abba me sukeso suci? Abba yai smiling yace Ai mana _rice and stew with meat amma Miyar jajjage yafi sweet_, 


"Sa'adatu tace Alright angama xeey kije ki daura kinjiko, Dukkansu sunyi mamakin Sauya musu da Tayi yan kwana biyun nan amma Suna tinanin ko *MATAR UBANNASU* ta chanza Haline, dan haka Xeey ta tashi taje Ta dauka komai tayi tagama sannan Ta sanar wa mummy dinsu Ta Gama, Tace Ok ki sama kowa a plate naga Abba benAn Kuma yana dawowa zaice zaici kinga kar kina Zaune Ya tadake, 


"Xeey tace aww hakane Mum bari naje na saka Mai nima nasaka nawa..........



 ~Hmmmm Kuci gaba da kasancewa Dani...~











 


*Yours Ummiey Xeeeeeey*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276


```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*


_WANNAN SHAFIN NAKUNE_ *♻YAN EXCLUSIVE*_INAJI DAKU HAR CIKIN RAINA..SONKU A JININA YAKE, HADIN KANMU NA BURGENI DOMIN DUK WANDA YAKE TARE DAKU HAKIKA YAYI DACE DA MUTANAN KIRKI_ *KEEP ON ROLLING THE BALL OF SOYAYYA*πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»

          

           *πŸ“„PAGE 45__46*


"Daren Xeey batai Bacci Ba, Kanta yana ta ciwo ga wani yunwa da takeji ga kayanta duk sunyi datti, Dakin har wari yakeyi _Allah Sarki_ 


_Safiya nayi Alhaji dakanshi Ya fincikota, Dama Ta gama harhada Kayanta, a ciki harda *MEMO* din da Ismail ya bata ita shikkenan Ta rabu da ismail se wani Ikon Allah,


 "Alhaji kam fito da ita waje ya yayi ya kulle gate din tana Kuka tana Tino da dan uwanta Lalle Wata *MATAR UBA* tama sharri se kabar Garin yau gashi ita cikin gatan ta zatabar gidan Ubanta Allah Sarki... 


    "Haka take tafiya kafarta ma ba takalmi gashi abun takaici sa'adatu duk ta kwashe mata Kayanta Masu Kyau, Tana tafiya tana kuka, yara Suka fara tsokanar ta ga *MAHAUKACIYA* suna binta suna Tafi wasu mazan masu hankali su kora yara Wasu Kam Sedai su bita da ido... Tana tafiya har tabar ung batama san inda zata Ba, ga shi yunwa Takeji, Wani gefen Bola Taje na masu kudi ta zauna, Chan ta hango wani kankana, da lemo basui komai ba, a cikin leda, taje ta dakko ta fara sha, chan ko ga yara suka Kara mata chaa akai suna *mahaukaciya, mahaukaciya,* dan sanmun seta bige musu hannu.... 



"Bangeren Sa'adatu Kuwa suna zauna DQ Alhaji a pallor Tace bari nagwada Alhaji ko maganin zaiyi aiki sosai, Ta fasa kuka Tace alhaji Ka kora xeey ko, "Wani murtake fuska yayi yace me kike cewa waye kuma Xeey? bansantaba ai ni, 


"seta tinsire da dariya Tace Aww, Wasane fa, Yace better shima ya wangale baki, Haka dai take tamai wayau tai ta amshe kudi wajensa, da kudin shi ake zuwa a karo Mai maganin da zai manta dasu kwata kwata. 



__Haka dai kome ke tafiya kusan 1monts alhaji ya manta da komai Nashi, Yanzu sa'adatu ta All abun da takeso, se yanda tayi dashi 

Shima, Alhaji baya ganin komai se matarsa a gabanshi, Dan yanzu ko office zaije dakyar ya zuwa dan wani sabon Makirce da dabara na soyayya da take nuna Mai.... 


Xeey Kam yanzu ta zama mahaukaciya na gaske, saboda tinani, Tashin hankali, Rashin bacci ga Zazzabi kullun cikinshi take ga matsanancin ciwon kai yasa Har *BRAIN* Dinta ya fara samun problem... Inta fara kallon abu harse ya bace, Haka yara zasu taro ko an mata magana batayi dan bata gane me Suka cewa Tadai zama mahaukaciya abun tausayi _Allah Sarki xeey_ 


    "akwai Wata Rana da wata Budurwa yar matashiya da bata wuce age mate dinta ba 21 Haka tazo wucewa ta dawo daga School Na gaba da secondary, Kawai tai tuntube, dubawa da zatai taga ashe mutun ne a kudundune a wajen ga sanyi, Jikin fatima (Afrah) na rawa Ta kalleta tace mata sorry,  Xeey kam kura mata ido tayi, Afrah ta tafi but se waige waige takeyi har ta isa gida hankalinta a tashe daki ta shiga taci Kuka sannan ta fito pallow, Har dare yayi but yanda afrah taga Xeey hankalinta har yanzu be kwantaba,  


"Safiya nayi before Afrah ta taho school bayan ansa mata break fast dinta ta amsa ta shiga daki taci rabi tasa Rabi a leda da niyyar in zata school In har taga Xeey ta Bata, aiko haka akayi tana tafiya tazo daidai gun taganta a gefen bola afrah ta bude jakanta Ta dakko Mata Abincin da ta Rage Kwai ne da irish se bread, ta miko mata.. "xeey kam jikinta na rawa ta amsa batace tagode ba dan brain dinta nada problem, ido dai ta kura mata itama Afrah ta kura mata Ido tana mai tsananin tausayin yarinyar, Dan Allah Yayi Afrah da tausayi, Tana wajen xeey ta duba agogo taga zatai latti da sauri ta tashi Ta tafi school, Lectures akeyi amma hankalinta Gaba daya yana wajen Xeey... 


     __Xeey kam bayan tafiyar afrah ne Ta bude ledan taga abin dake ciki, Ci tafarayi kamar zata cinye yatsunta dan yunwa seda tagama ci tas sannan Ta sama wajen cikin bola ta mike tai kwanciyarta, Tana Cikin baccine taji kamar ana janye yar jakar Bako din kayanta ta bude ido ashe yarane ke so su dauke, Da gudu ta bisu tana zare musu ido gashi badamar magana, 



*"Afrah* ko yanzu kusan 3months kullun tazo wucewa seta kawo Ma xeey abinci, Data lura yara ke kwacewa se afrah take zama har se ta gama ci komin dare sannan Ta tafi gida, Dan abincin da Afrah ke kawo Mata tanajin dadin ba karamin shakuwa sukai ba dukda bata magana, Idan taga Afrah har wani tsalle takeyi tana Murna.. Tasan cikinta xe cika, 


__Akwai wata rana Afrah suna zaune da swt momma Sunan da suke kiran mahaifiyasu kenan, "Tace momma Please  can i Ask a favour? 

"Eh momma Tace you can, 

"Afrah ta fara magana Tace wlhi Mum akwai wata yarinya Abun tausayi bata Magana ko ke kika ganta sekin tausaya mata shine please nake neman Alfarma Tazo gidan nan ta zauna, Afrah ta fashe da kuka, 


"mum tace ki dena kuka afrah nasanki da tausayi kuma na aminci ki kira driver yazo yakaimu nasan ko Dad din kune ya dawo bazaiyi fada ba amma bari na sanar dashi... Nan Momma Tai dialing number babansu Ta sanar dashi Yace well it's Ok ba komai Allah Ya dafa mana, Kuma Allah yai mana jagora Tace ameen, 




Nan suka Tashi suka nufa inda xeey Take dan dakkota Gidansu... 










*UMMIEY XEEY*

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​* hak'ika ke yar halak ce domin kina daya daga cikin masu son ci gabana....kema ya Allah ya albarki rayuwarki da sister *Jeddah Adam Tijjani* MARUBUCIYAR *AL_MAJIRAH*...I LOVE YOU PLENTY❤❤


           *PAGE πŸ“„47__48*



Nan Suka Tashi suka nufa Inda Xeey take dan dakkota gidansu... 

Tahowa suke a mota amma Afrah In banda Tinanin Xeey ba abun da takeyi, Mummy ce ta kalletace Tace sweet heart yaya dai, "Afrah Tace Uhm Momma ba komai shidai driver se driving Yake cikin hankali da Natsuwa har suka Iso daidai bolan Da Afrah Ta tuna mai,  


"Parking din motar yayi 'yara suka chika a wajen Kamar Basu tab'a gani ba, Momma ce ta fara Fitowa, Xeey kam ganin mutun da tai a gabanta Yasa Ta dauke yar jakar bako dinta tana Shirin Guduwa. 


"Muryar Afrah xeey Taji kamar ance ta waiga, Sukai Ido da Afrah Nan Xeey ta fara Murna Tasan Cikinta Ze Cika, "mummy kam kallon yarinyar tayi a zuciyanta tace Ikon Allah ai wannan daga GaninTa Gidan dadi ta fito ji gashin kanta kamar na fulani Ga Shi da tsaho Ikon Allah kenan, Allah yasa mu dace abun da Momma ta fada Kenan a Zuciyarta,  


"Afrah Kuma Tunkarar Xeey tayi datai Tsaye tana kallonta kamo hannunta tayi tazo zata shigar da ita cikin Motar Hada ido da sukai da momma Yasa Xeey ta tokare tak'i shiga motar, Afrah na ta lallabata amma ina Xeey tak'i ta shiga,  


"Mummy ce tace To ya zamuyi kenan Afrah, "Afrah tai murmushi har se da dimple dinta Ya fito Tace Nasan me zanyi momma just give me 500 naira, "mummy batai musuba Ta dakko ta bata, "Afrah tsallakawa titi tayi taje wani shago ta Siyo Hollandia, bata ddeba segata ta dawo, Mikawa Xeey tayi, aiko xeey na gani Tana shirin amsa Afrah ta Shige Cikin Mota tana ta ma Xeey Gashi, Ganin ta shigane Yasa Xeey ta bita har akai Sa'a Afrah nata yaudarar ta har ta shige Mota, Rufe Duka kofofin Driver yayi Sannan ya Seta Hanya, Ita Kam xeey ko a jikinta dan Ba hankali gareta bata san ma ina Za'a ba Dan ganin Afrah  datai ne har akai sa'an yaudararta Yasa Ta bisu.    


     _Sunyi tafi bame nisa ba Suka Isa Gidan Su. Parking Space Driver ya Samu yayi sannan Afrah Ta rik'o ma Xeey hannu Suka Shiga, "momma kam se kallon ikon Allah take yanda Xeey ta Saba Da AFRAH...  


"Suna Shiga xeey taga wata sabuwar duniya da ta ma manta dashi kallon ta tsaya yi kamar me hankali, chan kuma Ta fara yar dube dube cikin yar jakar bako Dinta,  "Momma Na kan Kujera se kallon yarinyar Takeyi, ji take yarinyar ta shigan Mata Zuciya Tana Sonta.. 


"AFRAH kuma daga kitchen Ta fito dauke da wani plate shinkafa da taliya da miya se manyan Namomi Kake gani a Sama _Nasan wasu har sun hadiye miyau Lolx_ karasowa tayi ta ajiye plate din agaban Xeey, Xeey ko na gani tun kan ace mata taci ta fara Ci hannu bak'a hannu kwarya, Afrah kam na gabanta kamar yanda ta Saba in tanacin abinci har se ta gama sannan zata tashi, 


"Momma kam duk tausayinta ya kamata se Allah sarki take tacewa... Pallow din shuru yayi Afrah da mummy kowa se sak'a abu yakeyi a Mind Dinshi dan Tausayin *Xeey*, "Momma ce tace Afrah Tunda ta Gama Cin abinci maza ki kaita Daki ki temaka mata da wayau ta chanza kaya dan wannan dakyar zata yarda Ai mata Wanka, Haka ko Akai Xeey ce ta kamo hannunta suka Shiga Daki Tai mata dibara ta chanza mata kaya, aka fitar da na jikinta chan waje akasa a bola, D'an chanza kayan datai har tai kyau Sosai kamar ba itaba, Xeey kam ba un ba um um se kallon dakin dai take tayi abunka Da Mara magana,


     __"Bangaren ismail kuwa tun randa Su musaddiq yabar school din yajishi unconfortable, dan yayi missing dinshi sosai yace inama nine naje naija da wallahi ko zan salwantar da rayuwatace Se Naga Xeey, Allah sarki Memo dinnan ya dakko Ya fara Dubawa, yana ganin tinaninta zai dameshi yai maza ya ajiye memo din ya fara wani abu daban dan kawar da hankalinshi daga tinanin Xeey, dan inba haka yayi ba to yau akwai Kasa Bacci lolx... 


    "Da daddarene Wani Matashin Saurayi da bazai wuce 29years ba sanye da wata Yar Polo shirt da Wando se lapcot a Rataye a kafadarsa, hannunsa rike da wasu books na doctors, Shuguwa pallow din yayi daidai Lokacin da Xeey ta Fito daga room dinsu, Hada ido sukai da wannan guy din xeey ta koma daki da gudu ta fada Kan Afrah, 


  "Afrah mikewa tayi ta fito pallow dan ganin waye, yayanta tagani a tsaye ya kura mata ido Yace Sist waye wanchan ta shige dakinki kamarfa mahaukaciyan da nake Gani A chan Bola, "Afrah tace Bro wlhi she's The One ni nace mummy a dakkota dan tausayi take Bani Wallahi, 


"Bro din Afrah ya taba baki yace to manya, iyayen tausayi ke kin ciki iyayi wallahi, idan ba mutun bace kuma fa? "Afrah Tace seta cinyemu, 


"Bro yace tab ta cinyeki dai naga har dakin ki kika sata, Yana magana yasama waje ya Zauna, ya kara da cewa Please my sist get some water for me, "Afrah tace ok, Taje frigde ta dakko mai ruwa me Sanyi ta bashi, zata tafi kenan Yace Sist Wait! "Afrah ta dawo ta zauna Yace Look Dont be a victim fa *DAGA TAIMAKO* Ki jawowa kanki bala'i *LITTAFIN SISTER SADNAF* Nan Afrah tadanyi shock dai tace na shiga Uku! 


"Bro yai dariyar mugunta Yace no Ki tsayar da xuciyarki waje daya Allah zai temakeki, "Nan hankalinta Yadan kwanta suna hira Kenan sega Momma ta fito itama tai joining dinsu suka ci gaba da hira, BRO NE yace mum naga munyi bakuwa Allah Yasa alheri ne dan ni tsoron irin mutanan nan nakeyi wallahi "Momma tace uhm Ameen dai Afrah nima dazu nake tinani tayi karambani amma Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu sukace ameen nan dai Bro yaci yasha ya koshi sannan ya koma Part dinshi, Around 10 ya kwanta dan ya gaji yau sosai sunyi aiki a hospital dinsu, 



 "Afrah kam tun Maganar da Bro dinta Ya fada mata Kar tasama VICtim din *DAGA TAIMAKO*







Ummiey XEEY

[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*

            

           *πŸ“„PAGE 49__50*


"Afrah Kam tun maganar da Bro dinta ya fada mata karta Zama Victim din *DAGA TAIMAKO* Yasa Data Shiga Daki Phone dinta Ta dauka ta shiga cikin Audio Tai Playing Din Suratul Baqra dan neman kariya daga sharrin mutun da Aljan, Tun tana bin karatun har bacci ya kwasheta ita ma Xeey taji d'omin bargo tuni tai bacci....             


             *WASHE GARI* 

"Afrah ta tashi da wuri tai wanka ta maida ma y'ayanta Ruwa a kettle Din shima yayi sannan taje ta hada mai breakfast dan yace yau Sunada aiki da yawa a hospital dinsu dan haka yana gama cin breakfast Ya fita yayi Office.. "Afrah kuma bayan tafiyarshi ne Ta karasa wani ruwan a kettle Bayan yayi Zafi ne ta juye takai toilet, Sannan tazo ta lallaba Xeey har ta kaita toilet ta wanke mata kai duk a dunkule dama a tsefe yake, Tai mata wanka sosai sosai sannan ta kamo hannunta suka fito daga toilet din, nan dai Ta samu ta shafa mata Mai sannan ta gyara mata Gashi, ta sama mata wata doguwar Riga then Ta kawo mata abinci taci sannan ta rike hannunta sukai dakin mummy, 


"da Shigar su mummy tace Lalle Afrah Yar albarka sannu da kokari ji yanda kika gyarata kai amma Allah ya saka miki da Alheri sweet heart tace ameen momma, Itadai Xeey ba abun da take in banda KALLON mutane....   


*B*angaren Hajiya Sa'adatu kuwa yanzu da karfin Asiri mijinta ya manta da komai nashi tun daga kan dukiya, da wata xeey balle matarshi da abba, Da yan uwanshi, Tasashi a gaba se yanda tai dashi, hatta Dan fitan da yake dan dai Karta rasa na kashewane kuma Idan ya samo ita zai kawomawa amma da tuni na hanashi Yi, Yanzu duniya na mata dadi se abun da tace harta yan aiki duk ta koresu wasu ta kawo masu goya mata baya, dan Sauran Bazasu yarda da abubuwan da takeyiba sai yasa, 


"Alhaji Dai Ya Zama Mijin Hajiya na Gaske dan Jan akalarshi take yanda Takeso bama yanda ya kamata ba..... 


"Alhaji Ma'aruf kuma Mahaifin su Afrah ya dawo yaga Xeey bece Komai ba shima Illa tausaya mata dayai, Haka suketa rayuwa dukkansu sun dauka Xeey tamkar yar cikinsu, Dan kome Zai siyo tare yake siyo musu.... Akwana a tashi ba Wuya Wata shakuwace ta kullu tsakanin Afrah Da Xeey duk da bata Magana amma Har cikin Ran Xeey tana Son Afrah, Bro kuma Xeey ta maidashi tamkar abokin wasanta idan benan Kofar dakinshi Take Zuwa har se ya dawo ya bude mata kofar ta shiga Sometimes ma idan yana Bacci ta shugo sedai Ya barta a dakin ta karace watsawarta dan na farko ba barna zatai mai ba, Kuma ba sata zatai mai ba, dan haka be damuwa, Ko frnds dinshi idan sunzo suka ganta kowa sedai ya tausaya mata dan kana ganinta Kasan da walakin goro a miya.... 


    "Akwai wata ranane Bro Ya dawo daga Hospital ga ba kowa a gidan Afrah na Exams momma kuma bata nan tana gidan biki,  Bro.... Ne ya shugo yaga Xeey a kofar dakinshi ta kwanta yace Allah sarki, Tsallekata yayi yaje dakinshi Ya kwanta yaji yunwa, Tuni ya fito Ya shiga kitchen ya fara dafa indomie, Be ddeba ya gama Yasa a plate ya dawo daki ya zauna kenan Yaga Xeey a gabanshi har tasa hannu ta fara ci, Tsayawa yayi yaga yanda take cin indomi din da Sauri, "tausayinta ya kamashi har da yar kwallanshi, nan take ya fara tinanin Wai anyama taci abincin rana? Gashi har yamma tayi, Phone Dinshi ya dauka ya fara dialing din number Afrah... Ringing biyu ta dauka, tana gaisheshi be amsaba yace Rabonki da gida tun yaushe? Tai kasa kasa da murya tace since morning muna exams ne fa Bro, 

"Daka mata tsawa yayi yace Kuna exams kinsan zaki wahalar da yarinyar mutane meye na  dakkota

Kin barta da yunwa, me yasa kike hakane? 


"Afrah Tace i'm sorry bro ba haka bane bansan zan dadeba ba wallahi yace shiiiii..ya kashe waya, Afrah kam gabanta se fadi yakeyi tana tashiga Uku,  "Yana gama call din K'ura ma Xeey ido yayi se loma take tayi abun tausayi Indomie dakwai2 amma har ta cinyeshi befe loma ukuba, Tana gamawa Ta sama waje A dakin tai kwanciyarta, Shima Tinani ya fara Dan yunwar ma gaba daya ya nemeta Ya rasa dan tausayin Xeey....  


"Yana kwance akan gado Xeey na kasa yai yar karamar tsaki yace mtsww wannan ma ba tsari bane bari na Fita dan shaidan nanan yana yawo, wata Zuciyar tace to me zakai da mahaukaciya wata zuciyan tace kayya Kaidai kawai ka fita dan haka Ya dauka phone dinshi da mukullun bike (Mashin) dinshi ya fita zaga gari yau nace BOSS ba a son fita da Mota ne Lolx.....  


Wajen shakatawa ya nufa achan ya sama abu Yaci sosai but hankalinshi na wajen Xeey.. "Afrah tana hanya se tinanin fadar Bro dinta dazata tadda take tajin tsoro, tinani takeyi har ta Karasa gida, tana shiga taga Kofar Shi a bude wani tsoro taji amma ta daure ta shiga tana zuwa taga Xeey akwance, kiran yayanta tayi taji shuru, nan ta dauka waya ta kirashi tace bro gani a gida.. 


"Yace harkindawo ya exams din tace alhmd, yace nadan fitane tunda barin mutane da yunwa kukeyi, Tadan wayince tace no kayi hakuri, "yace is Ok. Da sauri ta nufa kitchin itama dan dafa Musu abinci gaba daya gidan, Taliya ta daura sannan taje tai wanka ta fito, time din ya daho ta zobo a plate ta kawo ma Xeey dakin Bro ta tasheta zata bata Taga xeey takice, tai tai da ita ta bata ina Xeey taki ci,


 "Afrah tafara tinanin ko zatayi xuciyane, dan batasaN Bro din ta ya bata ba...

Xeey kam tak'i ci, 


"Afrah kam zama tayi ta shara taliyarta me dadi nan itama ta baje a wajen se baccin Gajiya,  "Bro dinta kuma yaje ya dawo ya gansu duka a dakin, Afrah ya tasa, ita kuma ta tashe xeey nan dai suka bar mai Dakin Se mamakin Afrah yake, Yace kai mata se ahankali wata sa'in da me hankalin wato Afrah da mara hankalin Wato Xeey duk Sun Wani zo sun kwanta maka a daki yanzu da da abokina nazo fa? Yace Allah ya kyauta...    


  Koda suka Koma part dinsu duka bacci suke tayi se gab da magrib Mummy ta dawo ta gansu duka akwance har gabanta yafadi seda ta tabasu taga suna nunfashi Sannan tace Alhamdulillah ku tashi magriba yayi nan Afrah ta tashi ta tashe xeey, ita taje tai Alwala tai Sallah xeey kam nanan Zaune ba un ba un um, 


"momma da xeey basu suka tashi daga kan sallayaba har seda Akai ishai sukai addu'o insu sannan 

Mummy ce tace wa Afrah ta dauko mata goran ruwa da cup










*Muje zuwa*




Ummiey XEEY

[11/12, 9:48 AM] Ummiey Xeey AbaksonπŸ’‹: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​* 


_Make a relation with someone, who is not only proud to have you but will tare every risk to be with you._


         *PAGE πŸ“„ 51 52*


"Mummy ce tace wa Afrah ta dauko mata goran ruwa da cup tana kawo wa mummy ta fara karanta suratul Fatiha, Ayatul kursiyyu da ayatushshifa, sannan ta karanta aya ta 80 da ta 81 ta suratu Yunus ta lalata sihiri tana gama karantawa  tace Afrah ki bata tasha sannan ki shafe mata jikin ta da sauran.da kyar Afrah ta samu *Xeey*tasha tana gama sha ta fara zare zaren ido ta sai kuma ta fashe da kuka har bacci yayi awon gaba da ita dakyar suka samu suka kaita bedroom Afrah tayi mata addu,oi ta rufe ta da blanket.


*CIKIN DARE* cikin bacci Afrah taji ana kokarin bude kofar dakinsu bude idan da zata yi taga Xeey ce keson bude dakin ta fita cikin saurin da ko ita bata san tana dashi ba ta isa bakin kofar ta sanya karfinta gaba daya ta janye *Xeey* daga jikin kofar tasa key juyowar da zata yi taga Xeey ta kwanta a kasa tana burgima tana yayyaga kayan jikinta "kuka me karfi Afrah ta saki cikin tashin hankali ta lalubi wayarta number big bros ta latsa ta gaya masa abinda yake faruwa saboda bata son ta tashi mummy a tsakar dare tace yazo ya taimaka yayi wa Xeey allurar bacci bata fi 3 minutes da ajiye wayar ba sai gashi ya iso da kyar aka samu akayi wa Xeey allurar kasancewar ta birkice tana ta buge buge bakinta yana ta motsi kamar me son fadin wani abu baifi 5 minutes dayi mata allura ba kasala ta saukar mata da wannan damar Afrah tayi amfani wajen biya mata Ayatul kursiyyu a kunnuwanta har bacci me nauyi ya dauke ta hamdala Afrah tayi ta koma ta kwanta.

   

     __ knocking din data ji anayi shi ya farkar da ita mummy ce ke cewa Afrah kin makara fa yau har 6:00 o'clock baki yi subhi prayer ba tashi tayi gami da tattaki zuwa toilet ta daura alwala sannan tayi sallah sannan mummy ta bata ruwa Wanda aka karanta suratul bakara, fatiha,falaqi, Nasi, laqada ja,akum Wanda aka dandaqa ganyen magarya guda bakwai cikinsa tace ta shafewa Xeey jiki dashi karbar ruwan tayi ta fara shafawa Xeey kamar wadda aka mintsina haka ta tashi tana kokarin zubar da ruwan mummy ce ta rike ta tana karanta mata ayatul kursiyyu a kunnuwanta nan take kasala ta zo mata tayi luf ajikin mummy kamar ba itace take buge-buge ba bacci me nauyi ne yayi awon gaba da ita wanda ko breakfast bata samu taci ba sai around 12:00 o'clock. 


*Bangaren* Isma,il kuwa kwance yake yana bacci mafarkin Xeey yayi ya ganta acikin wani katon rami mai xurfi tana ta miko masa hannu tana kiransa *isma,il Isma,il Isma,il* yayi kokarin zai jawo hannunta sai kawai duhu ya raba tsakanin su yana jin kukanta amma baya ganin ta, kuka me karfi ya saki Wanda yayi dai dai da farkawarsa fuskarsa cike da hawaye yayi sharkaf da gumi duk da AC dake kunne a dakin da sauri ya sauka kasa ya fara kuka me karfi yana kiran sunan Xeey kamar wanda aka tsikara tashi yayi ya dauro alwala ya fara nafila ya ringa yiwa Xeey addu,ar neman kariya yana rokar mata mafita a wajen Allah bayan ya kwanta bacci kaurace wa idon isma,il yayi sai juye-juye yake yana tunanin mawuyacin halin daya ga Xeey aciki kara fashewa yayi da kuka.


*H*ajiya Sa,adatu ce da daddy ke sauko wa daga step suna hira da daddy tana fari tana kasa da murya tace Alhajina da badon karka ce na fiya fitina ba dana dan nemi wani abu a wajen ka washe baki yayi tare da cewa banda abinki me zaki nema da nake dashi na hana ki kome kike so fadamin zan miki shi dama ba wani abu bane so nake ka.................


Sun kuyar da kanta tayi cikin kissa ta fara fadi ina son ka bani 50.3million ne dama zanja jari dariya Alhaji yace dama ke dan wannan kike tada hankalin ki brief case dinsa ya jawo ya rubuta mata cheque ya rubuta mata 60.5 millions ya mika mata tana gani ta gigice rungume shi tayi tare dasa tafin hannunta cikin nasa tana murza wa ta fara magana Alhajina bani da kalmar da zanyi maka godiya sai dai nace Allah ya kara mana dankon soyayya toshe mata baki da hannunsa yayi yace Menene abin godiyar wajibi na ne na kyautata wa iyali na, fari tayi da ido tace Alhaji tashi na raka ka driver na jira  

Karka yi late yana mikewa ta kara narke masa tare da lumshe idon ta mai kama da bantaren mudubi lol kalmomi take furtawa kamar haka *I LUV YOU WITH OUT YOU MY LIFE IS OUT OF CONTROL​* to ko na dawo dai na fasa fita ne Dan naga yau soyayya ta tashi, fari da idonta ta sake yi tace a a Alhaji yi tafiyar ka babu komai.






Ummiey XEEY


*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​* 


Dedicated to *IDON MIKIYA WRITERS ASSOπŸ¦…* YOU GUY'S ARE AMAZING❤


         *PAGE πŸ“„ 53__54*



*​I LUV YOU WITH OUT YOU MY LIFE IS OUT OF CONTROL* ​"to ko na dawo dai na fasa fitar ne", A cewar Alhaji, sa'adatune ta wani sake murmushi hade da cewa" yi tafiyar ka babu komai.


yana tafiya ta kira Aminiyarta ta shaida mata abinda Alhaji ya bata shewa yalwa ta saki tace gani nan zanzo a bani rabo na,  "Maganar yalwa ta b'atawa Sa,adatu rai amma saita hakura saboda yalwa zata raka ta wajen wani boka, Ba' dauki lokaci mai tsayi ba sai ga yalwa ta iso haka, Sa,adatu ta cikata da kayan kwalama da mak'ulashe sai da taci tayi Kat sannan "tace Sa,adatu dauko min rabo na, Sa'adatu ranta Adan bace tace" bari nayi miki transfer na 1million 


"yalwa ta d'an bata rai tace haba ina laifin 2 million kinga wahalar dana sha wajen binne abubuwan da Boka ya bayar da wanda yace a boye inda wani bazai gani ba koya taba haba sa,a  


" Sa'adatu tace To yalwa bari na baki 2 din a zuciyarta kuma tana fadin kinci na karshe don da Kaina zan rinka tafiya ko don sirri na

                 ********

   

"​Xeey​ ce kwance a bedroom tana ta sharar baccin ta mummy ce ta shigo da garwashi a hannunta ta zuba Habbatussada ta turarawa Xeey, Wani zabura XEEY tayi ta mike tana shirin kuka, mummy CE still ta r'ikota ta fara mata adduoi sannan ta samu ta lafa, abun yaba  mummy mamaki sosai, tace dole mu dage da addua Dan da alama Zamu sama nasara sosai

                       *********

*After 4months* haka DAI aketa adduo ana samun nasara sosai sedai Xeey bata magana is like abun ya taba mata brain sosai, Afrah kam yanzu ta tafi service komai mummy ke mata se big bross yana Dan temaka mata abun da be gagaraba


__Ismail kuwa ya dawo hutu, tun da ya shugo garin yaji  bemai dadi sosai Dan yasan ba ganin Xeey zaiyiba, koda ya shugo area dinsu ya shiga gidan mummy tamai oyoyo ta kawo mai abinci yaci yashiga toilet yayi wanka ya fito ya shirya yasa wani light blue shadda yayi kyau sosai..


    Pallow yazo ya zauna ya dakko remote ya r'ike, mummy CE ta shugo ta sameshi taga yayi shuru da alama ya sunduma cikin tinani, "mummy CE ta kora mai ido ta tausaya mai sosai Dan tasan sure! He's thinking of Xeey..


"Dafashi tayi tace look my son, Dan Allah kayi hakuri, I told you several time's without number nace ka rage tinani ba abun da zai karama sedai cikin kai, just be praying for her, Allah   ya hadata da alheri a duk inda take,


"Ismail ne yayi wani ajiyar zuciya yace Hakane mum, wallahi ADALILIN da yasa kikaga INA yawan tinata shine when I was in school INA yawan mafarkintane, kuma ba'a yanayi najin dadi nake ganin taba sai yasa,

    

      "Tunda yake magana mummy idonta ya cika da hawaye Dan tasan Sabon da sukai da ita sai yasa take tausayamai, " tace nasani my love, nima zanci gaba da tayaka da addua, ai Xeey tamuce so please ka sake ranka insha Allah nima zan temakama wajen tayaka Neman inda take ko a Raye ko amace _Mummy ta fadamai wannan maganar ne Dan kwantar mai da hankali Dan ita Sam  da za ace ta nemo inda Xeey SUKE bata saniba_


Wani murmushi Ismail yayi Dan ba karamin jin dadin maganar mahaifiyarshi yaji ba, yace thanks mum I'm proud of you, itana tai smiling tace me too Allah ya k'ara tsaremun my son "yace Ameen mum


       Kwanar Ismail biyu, Kullun seyayi dialing number room mate dinshi na school, *musaddiq*

Yauma Zaune yake a pallow yana shan coffee dayar hannunsa r'ike da phone, dialing  number musaddiq yayi again yaji abun da ya tsana _the number you dail Does not exist please try again letter_ yani tsaki yaja yayi da shuguwar mummy, har gabanta ya fadi tana Allah yasa ba Xeey ya tinoba,


Zuwa mummy tayi ta zauna kusa dashi tace my love meke faruwane naga kana tsaki, " Ismail yace wallahi mum number din frnd dinnan nawane na kira naji be shiga shine abun ya batamun rai, Mum tace eyyah sorry kuma bakasan address dinsuba ko?


"Ismail yace wlhi mum da na sani zuwa zanyi direct saidai ya ganni, mummy tace Hakane kaka damu please, Ismail yace lol mummy bazan damuba tunda muna gari daya sure wata rana Zamu HADU..  Tace Hakane nan DAI ya gama shan coffee dinshi ya fito wake zai zaga gari, 

    

       _yana fitowa yaga normal joint din da suke tsayawa da Xeey wani hawaye ya zubo mai nan danan yaji kanshi ya fara ciwo, be samu yaje inda zaijeba ya dawo gida ya kwanta kanshi Nata ciwo



*Ummie Xeey CE*


[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*

   

*so sorry dear fans for d delay nd long suspence,in shaa Allah it has come to an end,u will be seeing my updates regularly luv u oll.πŸ’™πŸ’šπŸ’›πŸ’—πŸ’ž❤πŸ–€*

              *PAGEπŸ“„ 57__58*


"kamar a mafarki ta ganta a dakin da bata san ya akayi ta shiga ba, lumshe idon ta tayi tana son recall din wani abu amma ta kasa mintsinin kanta tayi taji ko mafarki take amma ina, K'ara kallon dakin tayi dakyau sannan ta kwanta lamo a gado kamar me tinanin wani Abu, tasan dai nan ba gidansu bane, Mummy ce ta shugo dakin taganta a kwance, tana ganin mummy ta taso kamar zatace wani Abu amma setai shuru, rungume mummy tayi ta fara kuka,


"mummy CE tace ikon Allah, it seems like yarinyar nan ta sama sauki fa, phone dinta ta dauka tai dailing number dady, take sanar dashi ci gaba da aka samu na Xeey, "dady Alhamdulillah yace, sannan yace tana magana kuwa? Mummy tace a a batayi, 

"Daddy yace alright zanma yaron nan magana (yayan afrah) kuje psychiatric a duba kwakwalwarta, nan sukai Sallama yace soon zaidawo


Wani saurayi nagani a office yana shingide yana kallon cilin, phone dinshi naji tayi k'ara naga yana dubawa yaga *Beloved Dad* jikinshi na rawa yai picking, yace hello dad, dad yace "my son kana lafiya, ya aikin? Yace Alhamdulillah dad, yace to madallah, dama inasone idan Kaje gida zakui magana da mummy akan wannan yarinyar, tana samun sauk'i, amma bata magana, may be matsalar daga kwakwalwartace


"Matashin yaron nan yace" wallahi dad kamar ka shiga zuciyata, insha Allah zamui kokari, duk yanda ake ciki zan sanar dakai, Dad yace " nagode my son Allah ya k'ara daukaka ya tsaremunku, Yace Ameen


Bangaren Isma'il kuwa tun da ya koma school ya cire wata XEEY a zuciyarshi, bawai be tinanin ta bane aa, kawai, beso ya sama problem a heart dinshi sai yasa kome yakeyi da yaji XEEY tayi crossing zuciyarshi sedai yaita innalillahi wa inna ilaihi rajiun, Ba laifi yanzu ya kusan 1 Month a school amma kana ganinshi kasan yayi kyau yayi kiba har Yar haske yayi lolx  _Hahaha INA masoya Wai shin da gaske SO mugum abune ne???_


__Misalin karfe bakwai na dare ne yayan Afrah ya dawo daga wajen aiki, yana shuguwa ya sama su mummy da xeey a pallow, nan shima ya yada zango, ya gaishe da mahaifiyarsa sannan ya shiga kitchen ya dakko abincinsa yaci yasha, sannan suka fara magana da mummy akan cewa Gobe insha Allah Zasu tafi asibitin psychiatric aduba kwakwalwar Xeey, Mummy tace Alhamdulillah, Allah ya kaimu, nan ma suka kira Afrah suke sanar da ita duk halin da ake ciki


"Afrah taji dadi so sai, tace Allah ya temaka Yakuma rufa asiri, mummy tace Ameen


Bangaren Hajiya Sa'adatu kuwa, tun randa akafara ma xeey addu'o taji ajikinta karshenta ya kusan zuwa, Dan yanzu kome ta tambaya Alhaji setayi da gaske yake bata, kuma shi kanshi alhaji yanaji a jikinshi kamar he's missing something, se zaiyi magana kuma ya kasa


   Yanzuma kwata kwata Hajiya yalwa sunyi fada da Sa'adatu Dan tun wani kudi da Alhaji ya bata, yalwa ta nema su raba tare, Sa'adatu tace itafa atafau bazasu rababa, ita da shan wuya


Sannan tace wani su raba kudi tab bazata yardaba, tun daga lokacin Sukai hannun Riga....


*WASHE GARI*

tun safiya suka tashi suka fara shiri,  misalin karfe 8, yayan Afrah ya kintsa yace su fito, xeey ma ta shirya da mummy sannan suka fito harabar godin, yayan Afrah ya shiga mota sannan suka suka shiga, Ya kama hanya sai asibiti,


Sunje bada ddewaba, aka dubata aka bata magungunan, Dr din yace brain dinta ya sama problem sosai amma da temakon Allah insha Allah zatai magana, ya basu wasu magunguna sannan yace su dawo bayan sati biyu, sukai mai godiya sannan suka kamo hanya


    __Suna hanyane kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, "yayan Afrah yana driving kenan yaga kamar giftawar mutun nan ya tsaya da driving, da mummy da shi se Fadin *INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN SUKE*


"wani wawan birki yaja, mummy kam duk a rude take, Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...





_Ku biyoni Dan jin yanda labarin zai kasance_






















*Ummiey Xeey Abakson*

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​*

                               *UBA​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​```

*​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​*

                   

*​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​```

*​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​*

   

            *PAGEπŸ“„ 59__60*


"Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...


Gefen titi suka samu suka tsaya sannan tsohun nan yace " Kudena wahalar da kanku zuwa asibiti, wannan aikin bana asibiti bane, Asiri akai mata, So abun da nakeso daku shine, kuci gaba da turara mata habbatus saudah, Sannan suka Ku dinga yawan sadaka, yana yaye masifa da komai, 


    "Mummy CE tace insha Allah baba zamu ci gaba, mungode, tsohon nan " yace basai kun godemun ba, kuma Ku sama ruwan zamzam Ku bada ai mata rukiyya kullun kafin da asuba Ku dinga bata tanasha, kuma ki sama ruwa shima ki dinga karanta mata fatiha 1, ayatul kursiy 3, ahad 3, falagi3 da nasi 3, Sannan kiyi wannan adduan La'ila ha illallah, wahdahu lashari kalah, lahul mulku wa lahul hamd, wa huwa ala kulli shai in kadir 100*  kullun safe da bayan sallan la'asar, kibata tanasha, insha Allah zata sama sauk'i,


Yayan Afrah yace" Masha Allah muna godiya malan, "tsohon yace karka damu, Ikon Allah ne yasa har muka hadu, zan temaka muku, nan sukaji dadi Mara misiltuwa a zuciyoyinsu sannan sukai mai Sallama, " yai musu Allah kiyaye hanya da fatan alheri...


Bayan sun kama hanyanyane, mum tai dialing number Dad take sanar dashi yanda sukai da wannan tsohon, 

"Dad yace masha Allah, Allah ya temakemu, ya bamu sa'a, mum tace" Ameen


Sundawo gida duk sun gaji yayan Afrah ya kwanta bacci yai mafarkin xeey Wai gatanan ta fara magana, yaganta cikin jin dadi da walwala, firgigit ya tashi yaje wajen mummy yake sanar da ita, Tace Masha Allah, zamu sama nasara, yace insha Allah, Sannan Ya shiga wanka yasa kayan sport, ya nufa M² dake Kaduna yaje ya jijjiga jini


Bangaren Afrah kufa, itama a wannan yan k'wanakin tana yawan mafarkin Xeey, sedai ta ganta tana mata smiling, ko yanayi najin dadi Dan haka itama Afrah ta dage da addua sosai, Dan ba k'aramin tausayawa xeey takeyiba, ji take tamkar twins sis dinta ta jini, 

                  ********

Mummy kam itama adduan da wannan tsohon ya bata kullun setawa xeey koda na lokaci daya bata taba tsallakewa ba, 


         _akwana a tashi ba wuya yau kusan 3months kenan kullun se Ismail yayi mafarkin xeey amma seya batsar, gani yake kamar Dan yasata a zuciyarshi ce shaidan kemai yawo da hankali, yauma koda ya kwanta bacci ganinshi yayi tare da xeey a wani garden me kyau flowers sunyi Kore shar, suna zaune suna hiran masoya,

 

Wani flower ta dakko, ta mika mai tare da fadin _I Love you my Sweet special_


Farkawa yayi firgigit a tsorace yana fadin it's a lie, it's a lie _(Karyane, karyane)_


Wani frnd dinshi ne ya shugo yaga halin da yake ciki, Kamashi yayi ya fara karantomai ayatul kusiyu sannan ya samo yai bacci, frnd din tagomi yayi Dan duk yanda akai Ismail ba karamin cikin tashin hankali yake ba, 


Ismail nata bacci, se kusan 4 na yamma ya farka, kasancewar yau Sunday, "yana farkawa, kallon friend dinshi yayi me Suna *Fahad* 


Ismail ne yace "INA Xeey, INA xeey Dan Allah INA ka boyemun Xeey, ka temaka naganta kar na mutu,


*Fahad*  kam sokoko yayi Dan tun da yafara maganar ido ya sakamai


Ismail ne ya k'ara da cewa Fahad Dan Allah INA Xeey??


"Fahad yace xeey kai mafarki hala? Ismail yace banganeba mafarki fa kace?


Fahad yace yes mafarki nake tinani kayi Dan ihunka naji, nima na shugo, Ismail ne yai narai narai da ido yace hmmm Ba mamaki amma Dan Allah ka tayani Neman xeey


"Fahad yace OK, amma zan kira su mummy na sanar dasu duk halin da kake ciki gaskiya


Ismail ne yace Huh ka rufamun asiri kar na bawata su mummy rai na musu alkawari bazan sake maganar xeey ba, Fahad yace" atoh wallahi ni har mamaki kake bani kan mace daya? Akwai abun Da zakai mata da wuce addua yanzu a halin da take ciki? Allah kadai ma yasan ko tana Raye kota mutu

    

     "Ismail ne yadan bata rai Dan beji dadin maganar abokinshi ba amma hakanan ya daure yace uhm Hakane, 

Amma Ina mai tabbatar maka da Xeey na Raye Dan kullun senayi mafarkinta


Fahad yace mutumina tabbas ka fada kogin soyayya ba abun da zance se Allah ya bayyana xeey musha biki, idan kuma ta kada ka ta zaba wani shikkenan sedai mu tayaka jaje _Fahad maganar yake amma cikin zolaya_


Ismail yace ba fariyaba nasan.....




*Ku Biyoni*

















*Ummiey XEEY*

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​*

                               *UBA​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​```

*​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​*

                   

*​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​*

          [ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]


*​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​

*​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​*

   

_​KUYI HAKURI INA MAKU TYPING BA YAWA, AIKINE YAYI YAWA A OFFICE...LOVE YOU ALL MY FANS​_ 


              *PAGEπŸ“„ 61__62​*


"Ismail yace ba fariyaba nhahaha xeey bazata taba kada Niba koda maza 1000 zasu taru


   _Wani dariya Fahad ya saki yace kaji masoya nikam bari na fita na zaga gari Dan naga kai ka ​hau jirjin so​


Ismail yace naji din, jirani na watsa ruwa mu fita tare Dan zama mutun daya ba dadi, Fahad yace alright my frnd, nan Ismail ya shiga wanka, be dadeba ya fito, yasa wani riga me dogon hannu se wando blue jeans yamai kyau sosai, kafin su fita ne ya dakko *MEMO​* ya duba yai smiling sannan yai kissing din memo din


Fahad kam kallon shi ya tsaya yi yace lol...love wan kill person, Ismail yace eh din naji, let's go, suka kama hanya dan fita shan iska


*​A KADUNA KUMA​*

Mummyn Ismail itama kullun addua take ma d'anta, in Alherine Allah yasa su hadu da xeey inba alheri bane Allah ya ciremai sonta, Dan tsoro takeji kar d'anta ya kamo da heart problem...!


Bangaren Su xeey kuma, Alhamdulillah sauk'i na samuwa, Dan kullun se hajiya tai mata adduoi


  Safiyar ran jumma'a, bayan hajiya tai ma xeey addu'a kamar yanda akace mata, yayan Afrah na shirin fita office, daddyn su afrah kuma yana daki Dan yazo Hutu,


Ihu sukaji me karfi a dakin xeey, gaba dayansu suka fito, yayan Afrah kuma daga shi sai towel ya fito daga wanka lolz.. daddy ne yace kallekafa, nan kunya ta kamashi ya koma daki ya sa jallabiya hahaha

Bayan yasa jallabiya se kunya yakeji kamar bazai fitoba, hakadai yayi ta maza ya fuske ya fito, koda ya shiga room din su xeey, yanda yabar su mommy haka yazo ya taddasu


    "Xeey CE tarik'e kanta se kuka takeyi,


Mummy ce taje kusa sa ita ta kamata tace menene y'ata?


Daddy ne yace" yace in banda abunki hajiya, yarinyar da bata magana taya zata amsaki?


   Kawai jin maganar da basui tsammani ba sukaji *XEEY* tace "inajinku inane nan?


Duka dakin suka hada Baki sukace *Alhamdulillah* *Alhamdulillah* Sannu xeey, kuka ta k'ara tsakewa tana cewa wayyo kaina, wayyo kaina, kowa na dakin tausaya mata yayi, mummy kam har da Yar kwallanta,


Daddy ne tace " haba hajiya meye na kuka, ai godewa Allah zamuyi tunda Gashi ta fara magana, shikam yayan Afrah tsayawa yayi yana ganin ikon Allah... _tabbas duk Wanda ya r'ike Allah zaiga haske_ 


Xeey kam in banda kuka ba abun da da takeyi, mummy CE tace hana y'ata kidena kuka mana


Daddy ne ya kalla xeey cikin tausayawa yace"  Hajiya ki barta ta koka, Allah kadai yasan wahalan da ta tsince kanta, Mummy CE "tace Hakane amma Dan Allah ki dena damuwa muna tare dake, 


Xeey binsu da kallo kawai tayi ta daga kai alamun To, sannan suka bar dakin, pallow dukkansu sukaje suka zauna,


yayan afrah kuma se jinjina abun yake, Dan kar ayi bashi, ya dauka wayarshi, ya kira frnd dinshi, yake sanar dashi bazai Iya zuwa office ba,  abokinshi yace OK Allah yasa dai lafiya, yace" eh lafiya lau sai dai Monday idan mun hadu, nan sukai Sallama

Daddy ne yace ha'a my son meyasa bazakaje office dinba


Yayan afrah ya shafa keya yace uhm dad banso ayi banine, nasan zamu bukaci jin labarinta


Daddy yai murmushi yace kai my son, mummy ma itama maganar ya bata dariya


Suna zaune a pallow din xeey kam   na daki, se kallon dakin takeyi, tashi tayi ta zaga ko ina na dakin, wani babban hoto ta gani a Dakin enlargement, wata kyakkyawar yarinya tagani, a zuciyarta tace to WACECE WANNAN?


ganin bame bata amsane yasa ta k'ura wa pic din ido, can kuma ta tino da Dan uwanta Abba da mahaifirta, dasu Ismail da auntyn ta Mariam Tijjani, nan ta saka wani kuka me taba zuciya 


Su mummy kuma suna pallow, ta dauka waya tai dialing number Afrah, take CE mata wani babban farin ciki ya samemu, bata ida magana ba sukaji kukan xeey tuni, suka rude suka nufa dakin da Xeey take, shiga sukayi suka sameta a gefen gado, mummy CE ta dafata tace Y'ata ba kuka bane solution kinji, kiyi shuru











Ku ci gaba da kasan cewa dani


















*Ummiey xeey CE* kema kowa fatan Alheri

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


```Dedicated to my dear bilkisu BK😍 nagode da soyayya Allah ya bamu tare```

 *Allah ya Baki lafiya me amfani, Allah yasa kaffrane*

              

                *PAGE 63__64*


Kuka Xeey take yi mai ratsa zuciya, mummy ce ta rungume ta tana shafa bayanta ta sigar lallashi har aka samu tayi shiru tana ta sauke nannauyar ajiyar zuciya sannan daddy yace" ki daure ki sanar damu wacece ke?


kokarin tattara nutsuwar ta waje daya tayi sannan ta kwashe labarinta tun daga farko har karshe mummy ce ke zubda kwalla sannan ta sanar da Xeey a halin da suka tsince ta da kuma bata labarin Afrah ta fada mata itace silar zamanta a gidan nan sannan tace ki kwantar da hankalin ki Xeey kici gaba da addu,a komi yayi zafi maganin sa Allah kuma nayi miki alqawari insha Allah Indai Kina tare dani ba zaki yi kukan Maraici ba, kuka Xeey taci gaba dayi tare da kuma rungume mummy.


       *********************

Mariam ce zaune a pallow ta rasa meke mata dadi firgigit ta mike tace wai meke faruwa ne yaushe rabon dana je na naga lafiyar niece dita *Xeey*anya banci amanar zumunci ba nayi wa kaina adalci kuwa hawaye masu zafi ne ke bin kuncinta tashi tayi ta dauki wayarta ta latsa number mijinta ringing daya aka dauka ta bayyana masa zata ganin *Xeey* amsa mata yayi da ta gaida mata su, da isar ta gidan horn daya tayi gate man ya bude mata ta shiga parking tayi tare da knocking kofar pallow hajiya Sa,adatu ce ta bude mata tare da watsa mata kallon wulaqanci meya kawo ki gida na ina ce babu komai naki a gidan nan *Xeey* ce kike takama da ita ko kuma ta dade da tafiya yawon duniyar ta don haka bani da lokacin ki juyowar da Sa,adatu zata yi


 *Mariam* ta wanke mata fuskanta da Mari ta hagu ta dama wanda saida taga wuta, kuma ta kara da cewa" shegiya kin kashe min yar uwa sannan kice bakisan inda yata take ba wallahi ba zaiyu ba duk inda take ki fito min da ita kafin 24hours fuuuuuuuu taja motar ta tabar gidan


      Hajiya Sa,adatu kam tsaye tayi r'ike da kunci tana ajiyar zuciya zabura tayi ta dauki waya ta kira yalwa cikin minti 10 sai ga yalwa ta iso labarin duk abinda ya wakana da tsakanin ta da Mariam tayi jinjina kai yalwa tayi tare da kyabe baki tace babban magana...!


 Sa'datu tace" dan Allah ki temakeni, Yalwa tace" kinsan bakya gayawa Alhaji wannan magana ba Kinsan sharadin boka ne wannan don dakin fadi abinda ya shafi waccan matacciyar zance  zaisha bambam ayi babu ke hakuri zaki yi, tunda yanzu da zance Ki kawo wata dubu Dari saiki ce baki da Ita da kinga aiki da cikawa.



Da fitar *Mariam*bata tsaya a ko ina ba sai gidansu daddyn Xeey (mahaifitar babban xeey) Sallama tayi da fara,a hajiyar ta tarbe ta  tare da bata juice da ruwa mai sanyi gaisawa suka yi sannan Mariam ta sanar mata da abinda ya faru tsakanin ta da hajiya Sa,adatu shiyasa tazo neman Xeey ko tana nan kuka hajiyar ta saki tana fadin *innalillahi wa,inna ilaihirraji,un*wallahi na manta da wata Xeey *A DALILIN MATAR UBA*yanzu an rusa mata rayuwa ni rabon dana sa daddyn  nata a idona harna manta saboda yafi shekara daya dana sashi a ido kuma duk wata hidima da kika san yana yimin Sa,adatu ta hana shi kannansa ma da suka je gaida shi cewa yayi bai sansu ba yanzu muje muyi ta addu,a duk inda *Xeey*take Allah ya bayyana mana ita yau na sake shiga wani tashin hankalin ni khadija.

    *************************

Daddy ne zaune a Office sai juya biro yake ya rasa meke yi masa dadi ya tafi tunani amma ya rasa wai meye ke faruwa dashi??? Wunin ranar  bai iya tabuka wani abun kirki ba gida ya dawo Sa,adatu ta tarbe shi cikin kissa daga mata hannu yayi alamar ta dakata saroro tayi dakinsa ya shige tare da murza key zaga dakin ya rinka yi ba tare da ya sami solution ba

   ***********************

*xeey*ce kwance a pallow tana kallon TV amma zuciyarta ba nan take Kallo ba tana can wajen tunanin daddyn ta Aunty mariam da isma,il dinta Wanda hawaye ke biyo kuncinta wanda bata san yana zubowa ba Maganar da kisa sunan yayan Afrah haba my beloved sister meke faruwa ba zaki karbi nasihar  da Mum ta miki ba hadiye kukanta tayi tare da cewa yaya bawai ban amsa nisihar bane wallahi wani Abu nake tinawa sai yasa 


Yayan Afrah yaj itausayinta sosai yace........


















Ummiey XEEY

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


_Dedicated to my dear sweet heart, Khady freshπŸ’ž..thanks for your love and support_

            

            *PAGE 65_66*

Yayan Afrah ne yaji tausayinta sosai yace" duk da bansan meke damunkiba amma ki kwantar da hankalinki, muna tare dake, komai yayi farko zaiyi k'arshe, Xeey CE tace" uhm Hakane tnx for your advice, yace" Never mind dear, ciro hankacif yayi ya bata yace" ta share hawayenta, ta amso ta share, sannan shima ya zauna sukai kallon tare amma yana lura da ita ba wani sakewa tayiba, kallo daya zakai mata kasan tana cikin tinani matuka


Suna cikin zaune ne mummy ta shugo ta samesu tace" haa meya farune naga kamar Xeey tayi kuka, bro yace" lol wlhi kuwa, mummy CE ta rungumeta tana dai ta bata hakuri, nan sukai hira sosai, mummy har tana kiran Afrah suka gaisa, itama Afrah ta k'ara ba xeey hakuri Dan gane da halin da take ciki....!

 

Haka dai rayuwa ta ci gaba da kasance wa ko wani bangare, Hajiya Sa'adatu kullun cikin zullumin kar Alhaji ya dawo hankalinsa, tana zaune ne taji duk DUNIYAR ya mata wani iri, kaman ta FASA kuka, Dan kwana biyun nan bata gane kan alhaji, Dan haka ta daga waya ta kira abokiyarta yalwa ta shaida mata su hadu a bakin titi wajen boka zata rakata


    Yalwa na hanya cikin napep ta tino da mahaifiyar xeey, ta dafa kirji tace na shiga uku, wannan zunubin har INA, anya namakaina adalci kuwa, Gashi ba samun komai nakeyiba, Allah ka yafe mun, sannan ta k'ara da cewa insha Allah badani za za'aci gaba da cutar da bayin Allah dinnan ba, intasan wata batasan wataba, wannan duk maganganun da yalwa yakeyi a cikin Zuciyarta tane,


Tafiya kadan me adaidaita ya sauketa ta sallameshi, suka nufa daji, Tafiya sukeyi amma kwata kwata Zuciyar Yalwa Sam batason abun da kawarta yakeyi yanzu...haka suka je har suka gama sannan suka dawo

 

*After 9months*

```Agurguje....```

akwana a tashi ba wuya har Isma'il ya gama karatunshi a kasar Egypt ya dawo gida yayi kyau kana ganinshi kasan beda damuwa, amma matsala daya yake fuskanta kullun ciwon kai kuma ba komai yasa mai ba illa tinanin xeey Dan su mummy sunyi mai magana har sun gaji.. _Meelat tace Allah sarki soyayyar gaskiya kenan!_


Bangaren su Hajiya Sa'adatu kuma tun randa Mariam tazo, hankalinta a tashe yake, tun rakiyar da hajiya yalwa tai mata duk sati sai sunje amma a banza bata ganin ci gaban komai saboda yalwa yanzu ta tuba, duk zuwar da zasui se yalwa ta koma wajen bokan an warware komai...!


Bangaren Mariam kuwa seta wa yarta addua, Allah ya bayyanata, kuma setayi wa Hajiya Sa'adatu itama Allah ya wargaza duk kulle kullen da Sukeyi akan Xeey da babanta, 


Rannan ne, Isma'il na kwance around 10am na Safe, duk tinanin duniya yabi ya isheshi, Gashi beda number abokinshi musaddik, tinanin Mariam Tijjani yayi yace Ya salam!, firgigit ya Mike ya shiga wanka, ya fito ya shirya tsab, sannan yaje ya sama mummy, yake sanar da ita, akwai wata antyn Xeey, bari yaje ko tanada labarin inda xeey take


Mummy ce ta kalle Beloved son dinta, ya bata tausayi tace" OK my love sekadawo, ka kula da kanka, Allah yasa a dace, Isma'il yai wani murmushin da ake kira da yak'e Dan wani zafi yakeji a zuciyarshi, Yace" *Ameen my mum* be jira amsar da zata bashiba yai waje da sauri, ya sama car dinshi ya shiga, gate man ya bude mai gate, be zarce ko inada se kofar gidan su *Mariam Tijjani Adam*


Ya tsaya yai parking a waje, ya rasa Taya zai shiga gidan, Gashi G R A ne ba yan yara a waje balle ya aika wani, hakanan yai ta maza ya shiga ya sama gate man suka gaisa, yace" Dan Allah baba Mariam nanan kuwa? Baba ya amsa gaisuwar yace eh tananan dannan bari naje na kirama ita, Isma'il wani dadi yaji a ranshi yace OK baba na gode

         

          Baba me gadi be ya shugo yace hajiya Mariam kinyi Bako, Mariam ta zare ido tace Bako kuwa baba? Yace" eh tace OK ganinan zuwa, baba ya yafi ya sanar da Isma'il,

        __Mariam kam tinanin waye take, Dan ji tai gabanta na ta faduwa, hajib ta danko ta saka sannan ta fito taje waje Dan ganin waye!!!


















Ummiey Xeey CE

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


*Dedicates To.....*

```My Meelat Ahk

Jameela k Mashi

Maman safwan

Mum Khaleel &

Jidda Tijjani Adam```

*Babies MASU tashe a heart din ummie xeey, I love you allπŸ’•πŸ’•*


          *PAGE 67__68*


"Mariam kam tinanin waye take, Dan ji tai gabanta na ta faduwa, hajib ta danko ta saka sannan ta fito taje waje Dan ganin waye!!! 

Isma'il kam yana tsaye a waje se tinani barkatai yakeyi ji kawai yai an bude gate, daga kan Da zaiyi sukai four eye's da Mariam, ba shiba har ita seda kwalla ya fito ma kowanninsu


Karasawa tayi a hankali ta kalleshi tace" Isma'il dama kana Raye? Zan sake ganinka, Isma'il wani ajiyar zuciya yayi sannan tace *aunty Mariam* Baki fushiba, wallahi tun da na tafi school ko na dawo tsoron zuwa nake kar inji mummunan labari, 


Mariam tace" Allah sarki ai da ka dinga zuwa wallahi, Isma'il yace uhm bazaki ganeba ya labarin Zainab fa (Xeey)


        Mariam tace uhm mu shiga daga ciki wannan labarin bana tsaye bane, ko gaisawa ba bamuyi ba, Isma'il yace ohh INA kwana, ya kwana 1000, tace Alhamdulillah mu shiga dai daga ciki, sannan suka shiga, tana tafe yana binta a baya, koda suka shiga cikin dakin drinks ta kawomai, yace" Aunty yaushe zan Iya shan wannan banji labarin inda xeey Tah takeba, Mariam " tace karka damu, sannan ta dauka phone dinta kirar infinix ta kira *Mijinta* Take sanar dashi Isma'il din Xeey fa yazo, tace Allah sarki, ki gaisheshi, duk yanda kuka tattauna idan nadawo zanji, tace" OK sannan ta kashe phone din


Wani Jan numfashi tayi tace" Isma'il, shi ha kalinshi ma gaba daya yana can wani wajen yana tinani, yace" Ammm Aunty, yanda ya amsa ya bata tausayi amma seta share!


Isma'il ne yace yaya dai aunty har yanzu ba labarin Xeey ko?

Mariam ta fara magana kamar haka, Isma'il wallahi kasan dai halin da ma tafi ka barta, Wannan *matar uban* babban makirace wannan abun ba wai na hankali bane, Asiri tai ma kowa na dangin Alhaji, Dan rannan ma naje gidan mahaifiyarshi tace rabonsu dashi har sun manta, kaga kenan Xeey se yanda Allah yayi!!


Wani Jan numfashi shima yayi, yace ya Salam, yanzu kema Baki da labarin xeey kenan, Tace" wallahi kuwa yanzu sedai muita addua Dan kwanan nan INA yawan mafarkinta,


Isma'il yace" ya Allah ka bayyanar mana da baiwarka, idan kuma ta mutu, ya Allah kajikanta da rahama, Mariam ta amsa da Ameen

Ta k'ara da cewa kaga da duk time din da suka kashe mahaifiyar xeey an Tona mata Asiri da ba haka, Isma'il yace lol aa mu barta, k'arshe da zaizo da yardan Allah, ahaka dai suka taba hira, sannan suka CE zasu jajirce wajen nemo xeey da kuma adduan Allah ya bayyanata, Ameen


    Bayan sun gama maganar ne sukai Sallama, Isma'il kamar yasa kuka Dan baijin dadin komai a rayuwarshi, just imagining yake yanda rayuwarshi zata kasance ba tare da xeey ba, dakyar ya Iya daga  kafa yazo wajen motarshi, Dan wani jiri da ciwon kai yakeji, Mariam ta lura da Hakan amma ta dake, tace mai kawai karya damu, yai murmushin karfi Hali yace insha Allah aunty, sannan ya shiga cikin motarshi


Yana driving ne yaji wani sanyi ya kamashi, idonshi sun kankance kamar Wanda yasha kuka, nan danan ya sama wani waje yai parking, jikinshi ba inda be rawa, ganin bame temakonshi ne, kuma beso mummy tasan halin da yake ciki idan ya kona gida, ya daure ya ya tada motar, Tafiya kadan yayi ya sama wani chemist, yai parking ya shiga akai mai alkurai, aka bashi maguguna, sannan ya tada motar shi be zarce ko inaba se gida

Yana shuguwa, suka hada ido da mummy dukda beda lafiya karfin hali yayi yayi ya sake mata wani murmushi yace" my sweetest mum, ganin yana cikin fara'ane itama hankalinta ya kwanta tace Allah yasa andace my love


Yace" Wallahi mummy a a amma insha Allah za'a dace tace" Allah yasa yace Ameen Hajiya ta, nan ya zauna yaci abincin rana dukda yanajin zazzabi ya daure yana shiga daki magani yasha ya fara bacci....! Wannan kenan


        Alhaji (Mijin Mariam Tijjanj)  bayan ya dawo suna zaune a pallow suna nunawa junansu soyayya, Alhaji yace yauwa madam ya kuka karke da Isma'il nan ta kashe duk yanda sukai da Isma'il, mijin Mariam yace" Allah sarki wallahi tausayi yake bani, Allah ya bayyanata tace Ameen...nan na barsu sunata soyewa!!!!
















Ummiey Xeey Ce

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


Dedicated to my dear mamieys... *Aishan Umma, Aisha a muhd And Aysha yar'adua*

_...Allah ya saka muku da alheri, Allah ya biyaku duniya da lahira, Allah yasa Ku fi haka, INA sonku irin Baki bazai Iya fada dinnan ba_ *Team Ana tare*


           *PAGE 69___70*


Afrah ce ta tashi tun safe ta gama shirya kayanta tsab ta ajiye waje daya, sannan ta nufa camp dinsu sukaje akai POP Dan yau suke gama service dinsu, bayan sun gamane, nanfa yan mata kowa se Ciro waya yake anata daukar selfie, sunyi kyau matuka


Wata kawar Afrah CE tsaye tace" kai Afrah naga se sauri kikeyi ko irin damuwar zamu rabu dinnan bakiyi


Afrah ce tace" uhm damuwata tafi  wannan insha Allah zamu dinga waya kuma one day I'll visit you, frnd din tace" Hakane Allah ya Barmu tare tace" Ameen

        Afrah ta kalle ta tace kinsan yau in fa zanje gida, frnd din tace kai Afrah halin ki sai ke, Baki bari gobe mu tafi? Afrah tace" bazaki gane bane I'm eager to go home, frnd din tace uhm home girl, shikkenan, Allah bamu alheri sai mun hadu Afrah tace Ameen,


Koda Afrah tazo lodge dinsu bata tsaya yin komai ba yara ta samu suka tayata fito da kaya, sannan ta sama me adaidaita sahu yakaita gareji, tana zuwa tai sa'a saura sit din mutun daya aiko ta shige, mota ta fara Tafiya sejin dadi yakeyi...!


      "Suna hanyane ta kira bro dinta a phone ya dauka, tace" bro guest what? Yace mene ne tell me, tace uhm I'm on my way, zare ido yayi yace kai sisto Baki bari ko gobene ki dawo, tace" uhm bazan iyaba I'm eager naganku, bro yai smiling yace aww Ashe ma kinsha missing dinmu m tace" Sosai ma, zaiyi cutting din calk din kenan tace bro! Karka fadawa kowafa sedai su ganni unexpected, bro yai dariya yace to sisto Allah ya dawo dake lafiya tace Ameen!



Tafiya suke amma hankalinta duk yana gida dan ta kosa su Isa 

                   ***********

Mariam ne zaune a daki tai tagumi ta rasa meke mata dadi, intact tama rasa yanda zata bulluwa wannan al'amarin, hawaye ta  farayi sai wata zuciya tace meye kuma na hawaye, Nan danan ta share, sannan ta dakko waya ta kira wani malan akan a tayasu da addua, malamin yace addua kullun munayi, inaji a jikina yarinyar nan tana Raye, so ki kwantar da hankalinki, Mariam tace to malan nagode, nan ta dauro alwala tazo tai sallah raka'a biyu ta karanta Al'qur'ani me girma tai addu'o'i sannan ta sama wani natsuwa da farin ciki kamar ance mata anga Xeey lolx...


       Bangaren Sa'adatu kuwa, yau alhaji ya dawo, tana shirin mai wani makirci, ta taso da wani rangwada, tazo tamai oyoyo, kallo daya ya watsa mata, shi besan ma yayi ba Dan gaba daya hankakinshi ba'ajikinshi yakeba, kallon da yai mata yasa Sa'adatu makalewa a kujera ba un ba un'un a tinanin ta ko Alhaji ya gane abun da yakeyi ne... Haha. Ranar wuni tayi tana zullumin abun da zai biyo baya, Dan tayi saranda taji ne Alhaji zaice, sai taji tsit..


Washe gari nayi, Alhaji na fita office, Sa'adatu tasa kafa ta fita wajen boka Dan a hassala take wai boka be mata aiki dakyau, taga alhaji na mata wani gani gani, tana zuwa ta sama boka ta fara mai masifa wai ya zai bata mata shiri, duk mak'udan kudin da take kawomai, boka kallonta yayi ya kashe da dariya yace" tunda haka kikace karki sake dawowa mun sallameki, kuma duk inda kikaje baza a taba miki aikiba


      Nan danan idon Sa'adatu ya yi jajur tana ta rokanshi yace ina, ya gama magana, fitar mai ko ya bata mata rai, haka ta tafi gida jiki duk a sanyeye tana ta shiga uku!


Sa'adatu na zuwa gida kawarta ta Kira, yalwa "tace" kema in banda abunki Taya zakima boka haka, tirkashi, Allah ya kyauta, Sa'adatu tace" yanzu ba wani temako? Tace" ai kinji me ya fada ko INA kikaje baza ai miki aikiba ni ba ruwana ta sake wayan!


   Sa'adatu tace ta shiga uku, kasa zama tayi ae up and down yakeyi a tsakar pallow, data gaji ta zauna tai tagumi tace" ya zanyi yanzu ni Sa'adatu.....! 



**••••**

Afrah nagani wani me adaidaita sahu ya sauketa a kofar gidan su, knocking tayi gate man yazo ya bude mata, yana ganinta ya fara yan bautar kasa andawo lafiya? Afrah tai murmushi da dimple dinta ya fito tace " wallahi kuwa, me gadi yace" Masha Allah sannan ta shige cikin gidan


Tun daga kofar Pallow Afrah ke kwalla ma mummy kira, jin kirar yai yawane yasa xeey fito wa Dan ganin waye!!!












Ummiey xeey

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


*Wannan shafin sadaukarwace ga duk wace mace me SUNA ZAINABπŸ‡πŸ‡* 


            *PAGE 71___72*


"Xeey CE ta fito Dan ganin waye?


     Wannan yarinyar da taga PIC dinta enlargement a dakin ta gani, a zuciyarta tace ba shakka Wannan itace *AFRAH* Nan xeey ta tahi da sauri ta rungumeta hade da mata welcome back


Afrah tace thanks Yar'uwatah, Suna shuguwa mummy ta gansu, tace yarana Allah muku albarka, suka amsa" da Ameen


Sannan mummy ta koma ga kallonta kan Afrah tace" haka ake Tafiya bako sanar da mu? Afrah tadan wayince tace mum bansan sa Tafiyar bane, mummy tace" ok amma next time saboda hanya kidinga sanar damu, afrah tace OK mummy

      Xeey na gefe tana kallonsu, Afrah CE tace sweet sisto ya kike ya kwana dubu,? Xeey tai smiling tace lafiya lau, nagode sister da kika temake rayuwata, Afrah tace" karki godemun, yiwa Kaine, kaima bakasan wazai temakeka gobe ba, xeey tace Hakane, Allah yasa mudace dukkanku sukace Ameen... Sannan Afrah ta tashi taje ta watsa ruwa taci abinci, tazo wajen xeey sukasha labari sosai! 


After issha'i ne suna zaune a pallow suna   din snacks suna kallon TV, Sega bro ya shugo, tsalle Afrah tayi taje tai hugging dinshi tanamai oyoyo... Xeey na ganin su a haka ta tino da bro dinta Abba da beloved Isma'il dinta nan danan hankakinta yadan tashi amma tana ta kiran Innalillahi a mind dinta!


"brother ne yace Congrats my lil sisto yana magana yasama waje ya zauna



Tace" thanks BRo wallahi nayi kewarka, yace nima haka, ganin xeey tayi shuru ne yace xeey dinmu, Yau ba magana ko, tace" la bro aa INA jirane Ku gama naga sisto nama maganane, yace ai wannan yau bazata kyaleniba, kinsan graduate da iyayi...lolx duka dakin suka kashe da dariya, Afrah tace ni KO bro yace eh Mana, mummy kam na jinsu tai kamar bata ji abun da suke yiba,


     Afrah CE ta dauka waya tai dialing numbern daddyn su ringing daya ya dauka tare da cewa" my daughter kin dawo Tafiya? Ya hanya

Afrah tace Alhamdulillah daddy, na kirane dama na gaisheka, yace" OK nagode kinga xeey ko? Tace" yes daddy, yace to bamu mu gaisa,


Maganar bamu mu gaisan da xeey taji seda ta firgita, ji tai kamar muryan dad dinta..Allah sarki, duka dakin kallonta sukai da alama akwai damuwa tattare da ita Dan haka suka tausaya mata sosai!


     Suna cikin hirane Afrah tace" bro gobe zaka kaimu shan ice cream, bro yace to sarkin kwadayi ta dawo, Allah ya kaimu goben sukace Ameen!!


     __misalin kerfe 10 kowa ya tafi daki ya kwanta, Xeey da Afrah ne kwance a gado, Afrah tace xeey" Xeey tace Na'am 


Afrah tace ki tashi mui wata magana, xeey batai musu ba ta tashi, nan afrah ta fara sa cewa, nasan kome zamui miki bezekai na iyayankiba, Abun da nakeso dake shine, Dan Allah ki kwantar da hankalinki, nasan kinada damuwa, Xeey tace Hakane, Wallahi inajinki a jikina, baccin rashin uwata da Dan Uwa da rabani da dangina wallahi mutun daya nafi damuwa akanshi Shine Isma'il..Afrah tai smiling tace koda naji shine Wanda naga sunanki da nashi a a wata memo ko?


Xeey tai saurin daga kai alamun eh tace Dan Allah INA memo din???



Afrah ta tashi ta bude ward drop ta dakko mata memo din ta mik'a mata, da sauri xeey ta amsa ta fara budewa se hawaye sharkaf a fuskar xeey, Afrah ta bata hakuri, Xeey tace" sister dole nayi kuka ki barni nayi kuka an rabani da masoyi na, Afrah ta tausaya mata sosai taga xeey bata da shirin dai nawa Dan haka ta kyaleta tai baccinta ita, ita Kuma xeey bayan ta gama kuka ta tashi tai alwala tai sallah ta roka Allah, akan Allah ya hada ta da Ismail ko ganinshi tayi......da tinanin shi tai bacci






*Kuci gaba da kasancewa dani*














Ummiey Xeey

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


_Ina Alfahari daku masoyana_ *Umm Ayman, Zainab ibraheem & Souweiba mutan Nijer And Mareeya Aliyu* _Na gode maku da son littafin nan da kuke_ *One LOVEπŸ’•πŸ’•*

 

           *PAGE 73___74*


__Da tinanin shi tai bacci, cikin baccin tane tai mafarkin wai gashinan sunyi aure suna rayuwarsu me dadi, tana kitchen ne Isma'il ya shugo yace sweet heart, da sauri ta fito tazo tamai oyoyo yai hugging dinta sannan ya mata kiss, wani dadi taji, Firgigit ta farka daga baccin da take hade da fadin" Innalillahi wa inna Ilaihi rajiun, Lamo a gado tayi tana ayyanawa inama taga Isma'il ya aure da ba karamin soyayya zata gwada mai ba, chan wani bangere kuma na zuciyarta tana cewa" tab yanzu ma halan ya manta dake, just pray for the best, wani tsaki taja mtsww sannan ta gyara kwanciyar ta tai baccin ta...


         Washe gari kasancewar Saturday ne, basu suka tashi bacci ba se around 10am, koya ya tashi yai wanka sannan Afrah da xeey suka shiga kitchen Dan daura musu kayan break fast..


     Suna cikin aikinne Sega Bro ya shugo yace" INA Afrah kin dawo kenan KO zaki fara barin mutane da yunwa ko, Afrah" tace my chop chop bro wallahi yanzu muka tashi munama kan hada kayan break fast dinne ka shugo yace" OK ayi sauri please yunwa nake ji, Xeey CE ta kyallale da dariya tace Good morning bro! Yace" aww Sist ai da kinbarta ta yi kwana biyu bamuci abincinta ba, Xeey ce tace aikuwa dai INA Dan duba mutane kar tayi ba daidaiba, bata karasa maganar ba kenan mummy ta shugo" gaba daya suka kwashe da dariya, Mummy tace da gaskiyarki Xeey"


Afrah ta Dan zumbura Baki, bro k'ara kwashewa da dariya yayi, ganin tsokanar tanaso tayi yawa mummy tace" Don't mind him je kici gaba da aikinki, sannan tamai gwalo ta shige kitchen..Nan Bro ya gaishe da mummy suka fara hira kuma Dan gane da yanda za'a bullowa wannan lamari na xeey, tanada bukatar ganin yan uwanta!!


Ba'a dau lokaci ba Afrah ta gama hada musu break fast tazo ta dire MASU a gaba nan kowa ya dauka cup ya hada tea, se bread da kwai, kowa ci yake seda suka gama kowa yace *Alhamdulillah*


Bro ne yadauka key zai fita Afrah tace" bro our promise fa?

Bro ne yadan zare ido yace opps am sorry Dazu friend dina ya kirani wai nazo *Hospital* na tayashi aiki yamai yawa! Karki damu go gobene sai muje tunda Sunday ne,  Afrah ta langwabe kai tace" uhm hmm shikkenan bro, Allah ya kaika lafiya yace" Ameen, mummy da xeey ma sukai mai fatan alheri yace thanks...


                  ^^^^^^^^^^^

Isma'il ne yana zaune yace wa mummy bari yadan zagaye gari kwana biyu bai fitaba...Hajiya tace okay saika dawo a kula dai kuma karka Dade, Isma'il smiling yayi yanajin son mahaifiyarsa a zuciyarshi yanda take kuka dashi, yace" mum kinsan wani Abu? Tace aa seka fadaYace mum inason matar da zata dinga nuna damuwarta akaina, mummy Dan hade rai tayi Dan idan ta sakemai birkice mata zaiyi akan Xeey, mummy CE tace uhm Allah ya kaimu Alka yasa muna Raye, Yai sauri yace Ameen" Mum bari naje...


    Riga da wando ya saka kasancewar Ismail bameson manyan kaya bane SOSAI, Riga blue se wandon jeans se p cap daya saka, kayan sun amsheshi, saboda farine yanada kyau masha Allah...Bike (Mashin) ya dauka sannan ya fita a harabar gidan, fita yayi amma besan inda zaije ba kawai se ya wuce wani park inda ake zuwa hutawa..


Yana shiga pack din waje ya samu ya zauna, ya kishinged e yana kallon sama tinanin xeey ya fara wai yanzu ta ina zasu fara neman tane!!  

        "Wasu yan manta ne zaune kana ganinsu kasan yayan manyane, Wata cikinsu naji tana magana tace Wow"" Ku kalla guy dinchan kuzo muje mu tayashi hira,  se a time din dukansu suka maida kallo wa Ismail Har suna hada Baki sukace" *Wow he's damn cute...*   






Kuci gaba da biyoni























Ummiey Xeey

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


~Masu bina in turo maku daga Farko Ta PC, kuyi Hak'uri I can't amma zan bude group duk meso daga farko seta shiga~


         *PAGE 75___76*


Se a time din dukansu suka maido kallonsu kan Ismail har suna hada Baki sukace" *Wow he's damn cute*.


"Ismail yayi nisa cikin tanini, kawai Sallamar yanmata su 3 Yaji, ya amsa da Wa'alaikumussalam tare da bin fuskar su daya bayan daya,

       "Daya daga cikin sune tace ammmm! In bazaka damuba munaso mu tayaka hirane tun dazu muka ganka kayi shuru


Isma'il ne ya kalleta yace ohh yeah INA hutawane, daya daga cikinsu ta k'ara da cewa" uhm amma yanda kake dinnan ya kamata ace akwai abokin hira zakafi jin dadin zaman ae, dayar ta amsa da cewa" sisto baga muna nan ba ai se mu tayashi hiran koya?  Shi dai binsu da ido yayi Dan yaga ko yace beso ba kyaleshi zasui ba, kawai yace alright _you're welcome_ dayan tace OK what's your name?

Ya fara magana ba tare da ya kalletaba yace *I'm Isma'il* sukace" wow what a nice name, yace" uhm, dayan tace"  _well I'm siyama, daya tace I'm suhaila, dayan kuma tace I'm safiyya, Auta_ yace lol sunanku ya fara sa *S* siyama tace eh 3stars kenan, yace" to sannunku, nanfa Dan maganar da yayine suka wani gigice se zuba surutu sukeyi, shi kam in banda uhm da smiling ba abun da yakeyi, 


     Autace tace" bari naje nai mana ordan  Abinci, shikam phone dinshi ya dakko ya shiga cikin gallery ya fara kallon pics din xeey tun suna school, wani murmushi yayi, suhaila ta taba, siyama tace kalleshi, 


Isma'il ma yama manta da mutane a wajen, kallon pics yakeyi besan sanda yace Allah ya mallakamun keba, daidai lokacin da Auta tazo da abinci a hannu, tace" A cikinmu?


      Ya kalleta irin bemasan me take cewaba, sukam siyama da Suhaila, kwashewa da dariya sukai, bayan sun gamane se surutu suke mai, auta tace" mtsww kai Ku tashe mu tafi wannan guy din batamu yake bafa,


      Siyama ta kafeshi da ido ko zaice wani Abu tsit yayi ya bisu da kallo, suhaila tace" dagani beson magana please can I have your number?

     Wani harare yai mata yace sorry bakui kama da Wanda zan basu number na ba, siyama taji haushi tai gaba abunta, auta kam dariya taiwa suhaila tace muje kawai Sist...


Bayan su yabi da kallo yace" ya salam wallahi wasu Matan basuiba, kalle shiga da sukai kuma sun shugo inda mutane ke yawan zuwa, Allah ka Shirya mana!!


   Abincin kan table din da suka kawomai ne baiciba, ganin bakowane yace" Bari naci na banza ai ba aikensu nayiba, yaci ya koshi sosai, sannan still ya fada kogin tinanin xeey, nan danan yaji kanshi ya fara ciwo, kafin zazzabin yai zafi ya lallaba ya kai kanshi wani babban asibiti Dan dubashi.


           Yana Shiga Aka nuna mai dakin da zaiga *DOCTOR* 

Sallama yayi, doctor din ya amsa *(yayan Afrah)* ido hudun da suka hada tuni bro din Afrah ya m'ike yace Isma'il?

Isma'il ya amsa" da Musaddik


_Musaddiq yayan afrah ne da sukai school tare da Isma'il Wanda Isma'il ya dawo daga Egypt yana ta nemanshi...Ikon Allah yau Gashi sun hadu_


Tasowa Daga kujarar doctor yayan Afrah (musaddiq) yayi yazo, bashi hannu yayi suka gaisa hade sa rungume juna, Isma'il yace long time?


Musaddiq yace Alhamdulillah wallahi ba inda ban nemekaba I thought mafa baka dawo ba!


      Ismail yace" wlhi nima nima na nema number ka na rasa, nan dai suketa hiran bayan rabuwa, gwanin sha'awa

Isma'il yace kayi aure ne? Musaddiq yace aa I'm still searching dai kaifa? Yace me too, sannan yace meke damunka? Isma'il yace wallahi ciwon kai nakeji ga zazzabi, nan Dr musaddik yama Isma'il allura sannan ya bashi magunguna, kuma yake sanar dashi anan yake aiki, Isma'il yace wow namaka Murna, Nima dai inanan INA nemane,

    Musaddiq yace aiko ana Neman babban likiti irinka, I'll talk to them ansamu, Seka bani number ka, Isma'il yace wow ammafa Thanks wannan fitar nayi sa'a 


Musaddik yace Lol Sosai ma kuwa, nan sukai exchanging number sannan Isma'il ya kama hanya se gida ciki da farin ciki,

       Shima musaddiq yayi matukar farin cikin haduwa da amininshi na school..

  

         Tun daga Bakin gate Mummy taji Ismail yana Kiranta mummy, Mummy, Mummy CE ta fito tana mamakin Isma'il kamar wani yaro yana kiranta, karasowa tayi tace" lafiya naga se kwalamun kira kake?


     Isma'il yace" lol my Beloved mummy yau INA cikin farin ciki, mu shiga ciki, mummy girgiza kai tayi tace wannan yaron, zama sukai a pallow Sannan mummy tace'' wani farin ciki kake ko labarin Zainab ne??


















Ummiey_Xeey

[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey XeeyπŸ‘„: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


_Dedicated this page you my dearest sisters_

```Ruqeey CE,

Nasbash 

my Mareeya,``` 

*I love you plenty _# Ana Tare_*πŸ’•πŸ’•πŸ’•


           *PAGE 77__78*


Wani farin ciki kake? Ko labarin Xeey dinne?


Isma'il yadan yi murmushin da bekai cikiba, Dan beson ma hiran xeey hankalinshi tashi yake, yace" no mummy INA wannan friend din nan nawa da nake ta nema banda contact dinshi? Mummy tace" Aww eh na tinashi, yace" yauwa yau muka hadu dashi wlhi naji dadi har yacemun anan Neman ma'aikicin Asibiti, Mummy tace Alhamdulillah, Allah yasa a dace Yace Ameen mummy nah,

         Kallo ya farayi, mummy tace" gafa abincinkanan kan dining, Isma'il yace OK mummy zanci amma yanzu Alhamdulillah, Tace shikkenan, anjuma ma babanka zai dawo, Yace" Masha Allah, Allah ya dawo dashi lafiya..mum tace" Ameen


                  *********

Bangaren Sa'adatu ita yanzu hankalinta a tashe, yanzu kwata kwata Alhaji be mata magana, yana bata abinci da duk hakkinta na aure, amma shi kanshi yasan he's missing something, ko yaje office a tattare da damuwa yake, A gida ma haka, shidai kawai rayuwa yakeyi amma besan mekamai dadi ba, ko zaune yake ya tsundamu cikin tinani se ya fara tinanin Matarshi, sai kuma ya hargitse yaga kamar mafarki yakeyi, Hankalin Sa'adatu ba karamin tashi yakeba, kawai k'arshe ta take jira, yanzu dukda ta chanza wajen boka amma ba abun da take gani na ci gaba, Dan ba karamin addua ake yi mata ba ta ko INA amma duk bata saniba, yanzu bata da wani power duk tayi sanyi kamar tsohuwar munafuka!!


Bangaren Mariam Tijjani kuwa, addua ba rana ba dare, kullun setayishi, kuma rana dai dai ne bata mafarkin xeey, tana yawan fadawa mai gidanta,   Yace" taci gaba da adduan, shima jikinshi yana fadamai Xeey na Raye, k'ara kwantar wa Mariam da hankali yake, 


*Musaddiq* ne a office bayan sun gama aikin da zasui, around 4pm ne ya koma gida! Shima tare da farin ciki a tattare dashi, da shuguwarshi, Afrah ta kalleshi tace" oyoyo yau me aka samo mana naga se smiling ake ko anyi mana aunty ne? Xeey kam kallonta tayi tana mamakin Afrah!


*Bro musaddiq* yace see you, Afrah tai dariya, yace" Sister Xeey sannu, Halan se damunki da surutu takeyi ko?

Xeey tace aa bro your welcome tace" thanks sannan ya shiga ya gaishe da mummy, ya fito ya wuce part dinshi yai wanka yasa wani Wanda 3quater da yar karamar Riga yamai kyau sosai, bayan ya kintsane yazo yai joining din su mummy a tsakar gidan under wani bishiya dake cikin gidan nanfa suka fara hira SOSAI, Har yake sanar wa mummy yau ya hadu da wani frnd dinshi amma be fada sunansaba, yace mun Dade bamu hadu ba tun muna school yau Gashi mun hadu, Mummy tace to Alhamdulillah, Allah ya barku tare ya k'ara kareku da Sharrin mak'iya yace Ameen, basu suka bar wajen ba se gab da magrib, bro ya tafi sallah, su ma sukayo daki sukai alwala sukai salla basu suka mik'e kan sallayaba seda sukai sallan ishha'i Dan haka ka'idar su take, Idan sungana magrib basa tashi, addu'o'i suke Sosai Se sunyi Ishha'i sannan su tashi,


*After one week*

Haka rayuwa taci gaba da wakana ta ko wani bangare, *Isma'il* ne kwance a daki phone dinshi yaji yana ringing dubawa yayi yaga *Dr Musaddiq* yayan afrah, picking yayi hade da Sallama, dayan bangaren aka amsa,  musaddiq yace my bro congrats, kasama aikin, but yanzu inbaka komai kazo da takardunka, Wani ihu Isma'il ya sak'i yace awwn I'm speechless, Bansan mezance makaba, thanks sedai mun hadu, musaddiq yace" OK frnd!


*Isma'il* ne ya fito pallow ya tarda mum n dad dinshi, nan yake basu labarin yanzu abokinshi ya kirashi wai yakai takardunsa, Farin ciki karara ya bayyana a fuskar su, Sukace Masha Allah, Allah ya temaka yace Ameen  nagode maku, INA alfari daku, kuma da bazarku nake taka rawa! Daddy shafa mai kai yayi yace Isma'il Allah yasa albarka, Allah yasa a dace yace Ameen sannan ya fita

Yana fita car dinshi wannan karon ya dauka be zarce ko inaba se Asibitin, yana Shiga, kiran Dr musaddik yayi yace" gashinan ya shugo, ba' a wani bata lokaciba Sega Musaddiq ya fito yamai kwatancen inda yake yazo ya shiga dashi!


Direct office din babban Dr din sukaje, bayan sun gaisa, ya bashi takardunshi, nan take akamai inter view yaci, babban Dr din yace CONGRATS  kasamu, Isma'il godiya yamai sosai, sannan yace Zuwa Monday ya shirya ya fara zuwa aiki, sannan suka fito a office din!!


Isma'il tsayawa gun musaddiq yayi seda yagama aikinshi sannan


Isma'il yace muje nai dropping dinka a gida, musaddiq yace dako nagode, yau kasala nakeji bazan Iya driving ba sai yasa ban dakko ko da bike ba, Ismai'l ya kalleshi yace lazy guy, musaddiq yace eh naji dai....


Suna tafe suna hiransu har Sukazo kafoar gidan su musaddiq, Musaddik yai yai dashi yace ya shugo yace" Zaizo dole gaishe da mama amma ba yanzu ba, musaddik Yace" OK shikkenan ka gaishe mun da mummy nah....



Ummiey Xeey



[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


Alhamdulillah I'm back again...sorry readers da jina shuru da kukai....yanzu by god grace zaku dinga samun post dina akai akai


 *Dedicated to All my lovers*πŸ’‹


                  *PAGE 79__80*


*After two weeks*

Haka rayuwarsu ta kasance kullun cikin daukin juna daba juna shawara suke, 


Musaddiq ne zaune akan kujera ya kalla Isma'il yace aboki let's go naga time din tashinmu yayi, nan suka harhada books dinsu na doctors suka sa a jakarsu sannan suka mike suka wuce inda musaddiq yayi parking!


     Suna tafe suna hira har  musaddiq yakai Isma'il gida, ya fito shima ya shiga gidan yagaishe da mum din Isma'il nan tai musu nasiha akan su rike aikinsu kuma kar su bari wani ya shiga tsakaninsu


Musaddiq yace" insha Allah hajiya, bari nazo na tafi, tace" ok ka gaishemun da hajiyarku d sauran yan gidan, Yace" ok


Isma'il ne ya rakashi har bakin gate seda yaga ya saita hanya sannan ya shugo pallow, koda ya shugo room dinshi ya wuce ya cire kaya sannan ya shiga wanka yai alwala Dan time din magrib yayi


Bangaren musaddiq kuwa Yana shiga gida shima wanka ya shiga yai alwala Ya wuce masallaci, bashi ya shugo gidan ba seda yai isha'i, Yana shugowa direct pallow ya wuce, Mummynsu Na ganinshi tace" Dan Halak kaman kasan kai su Afrah da Xeey suke jira


Musaddiq yace" to gani Allah dai yasa Lafiya, be karasa maganarsaba se gasunan sun fito daga room dinsu, Xeey na tafiya a tsanake Afrah kuma Dan murna da gudu taje ta fada jikinshi musaddiq tana cewa Bros naji dadin ganinka...!


Musaddiq binta da kallo yayi yace" ke Allah ya shiryaki, kina girma kina kara zama yarinya, Afrah tace" uhm Xeey kam dariya tayi


Hajiyarsu tace" dama gobene nakeso ka kaisu shopping kowa ya zab'a abun da yakeso harda waya zaka siyo ma Xeey ita kuma Afrah itama a chanza mata asiyo musu iri data kanaji? Musaddiq yace" eh inaji Allah ya kaimu, ya maido kallonshi ga Afrah yace see you is that why you're behaving like this in kikai wasa ba inda zaki.. Tsit Afrah tayi Dan tasan halin yayan nata sarai.  

         Mummy tace dama shikkenan maganar


Musaddiq yace" ba komai, nan suka ci gaba da hiransu bashi ya tafi dakinshi ba we 11pm Yana shiga yai bacci!

                         °°°°°


Isma'il kam tun dawowarshi hankalinshi gaba daya be tare dashi, wani mugun Son xeey yaji yana addabanshi, gado ya fada ya rungume pillow yana" magana chan kasa _INA zanga XEEY, Ya Allah ka bayyanar da ita_ be ankara ba kawai yaga kuka na nemen cin karfinsa, mikewa yayi yaje wajen madubi (mirrow) ya kalleshi wata Zuciya tace BE STRONG..


Wannan tinani tinani banaka bane, dawowa gefen gado yayi ya zauna Dan gaba daya jinshi yake  like he is missing something....!


Afrah ne da Xeey Kwance akan gado se hiran su sukeyi irin na yan mata, nan Afrah take bata labarin wani *hausa novel* da aka turo, Xeey tace uhm gaskiya book din akwai dadi Idan an turo ki bani labari, Afrah tace" hahaha don't worry before a turoma I think an sai miki waya nifa duk na kosa ma gobe tayi cewar Afrah.


Xeey kam tace" uhm Hakafa Allah ya kaimu nidai seda safe! Afrah tace huh to 12 bari dai nima na kashe data nai bacci Dan gobe zamu fita, Xeey tace da dai yafi, nan kowa yai addua, yaja blankent dan Kunsan sanyi ake sosai..



*Washe Gari*

Tun wuri Afrah ta tashi sukai wanka sukai break Fast suna Zaune har 10 bro musaddiq be fito ba, gashi tana tsoro taje ta tasheshi yai mata fada, hakanan suka zauna a pallow, kwasam Sega bro ya shugo dakin binsu da  kallo yayi yace" Yan matan daddy INA za'aje da wuri haka?


Afrah tace" bro don't tell me ka manta zaka kaimu shopping, zare ido yayi hade da cewa opps wlhi na manta cewar musaddiq, Afrah me zatai in ba zunburo baki ba XEEY kam dariya tayi tace"Allah sarki, Dan tinuwa da gatar da mahaifinta yake mata!


Musaddiq yaga ran Afrah ya Dan baci yace Sorry Sist ina zuwa.....














Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›


```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


*Where is Bilkisu BK?πŸ—£* The whole page is yours 

*Just wanted to say thank you for coming into my life and being my*

                *TRUE FRIEND.*πŸ’—....I love you


               *PAGE 81__82*


"Musaddiq yaga ran Afrah ya Dan baci yace Yana zuwa, Direct room dinshi ya shiga ya cire kaya ya shiga wanka, be bata lokaciba ya fito sanye da wani light blue shirt da jeans yayi kyau sosai,


Afrah da Xeey da mum suna zaune sallamar musaddiq sukaji yace" sai  kuzo mu tafi ko? Mum tace" haa! Bazaka tsaya kaci abinci ba da sauri haka?


Musaddiq yace" to sweet mum yazanyi wannan yarinyar ta matsa mun semun tafi, Afrah tace" woo waneni bro plz sit down and eat joor! Ita dai xeey binsu da kallo kawai take in abun dariyane tayi inna shuru ne tayi


Shap shap musaddiq yai having break fast dinshi, y mike ya dauka key yace musu let's go! Mikewa sukai sukai wa mummy sallama tai musu fatan alheri, da kuma Allah ya dawo dasu Lafiya sukace" Ameen


                        °°°°°°°°°°°

Isma'il ne zaune ya rasa meke mai dadi, phone dinshi ya dakko yai dialing numbern BABBAN AMININSHI *MUSADDIQ* ringing daya, biyu ya dauka suka gaisa!

Isma'il yace" are you at home?

Musaddiq yace" nop walhi nadan fita da sisters dinane ko zakazo ne zamu mangal plaza ne

Isma'il yace" alright sekundawo da zan zone

Musaddiq yace" Eyyah Idan nadawo zanzo ma plz regard to my mum, Isma'il yace OK agaishemun da kannan Nawa, musaddiq yace to aboki..!


Bayan sungama wayan ne Isma'il yace kai banda kirki fa yau na kusan 2months da dawowa amma banje naga Anty mariam Adam ba! (Antyn Xeey)


Mikewa yayi ya sake shiryawa sannan ya fito pallow ya gaishe da hajiyarshi, sannan ya hau kan dining yai break fast dinshi, bayan ya gama ne yace" wa mamanshi zai Dan fita! Tace" OK har ina cewa zaka kaini gidan abokinka nai musu godiya?


Isma'il yai smiling yace" I called him this morning sun fitane, mum Isma'il tace" ayyo. Isma'il yace" to zan fita mum tace" OK Allah ya tsare kar dai ka Dade please, ya matso ya rike hannun mamanshi yace" insha Allah.....!


Yana fita mum dinshi ta daga hannu tace" Ya Allah ka tsaremun yaron nan, ka bayyanar da Xeey in tana Raye, in kuma bata Raye, Ya Allah ka cirema yaron nan son Xeey... *Allah SARKI*


*ISMA'IL* ne ya fito da car daga cikin gidan, idonshi yakai ga inda suke tsayawa da xeey, Wani hawaye yaji Yana kokarin zubuwa, tuni yace"  *innalillahi wa inna ilaihi rajium* ya dake zuciyarshi ya fara driving cikin natsuwa, be zarce ko inaba se gidan *MARI'AM TIJJANI ADAM* Yana zuwa Bakin gate din yai parking, ya fito ya tsaya yana tinanin taya zai fara shiga gidan, tunda gidan matar aurece be dace ya shiga kai tsayeba! Be gama tinanin nan ba Sega gate man ya fito suka gaisa, wa kake nema inji gate man"


Isma'il yace" Anty Mariam nake nema Allah yasa tananan, me gadi yace" tananan bari na shiga nai mata magana, Isma'il yace Okay...



Mariam ne zaune a hadd'andan falonta yasha kayan alatu ta ko ina, sallamar me gadi taji yace" Hajiya ana sallama dake a waje, gabantane ya fadi tace" oh ni waye toh?, kawai tace" to kace ganinan zuwa, hijab dinta ta dakko, ta fito cike da fargaban to waye wannan me nemanta?


Fitowa tayi sukai 4 eyes da Isma'il, dukansu Wani murmushi suka sake tace aww dama kaine? Maraba da zuwa ka shugo mana! Isma'il yace" wallahi kuwa, tana gaba Yana binta a baya...


Daki suka shiga ta kawo mai drinks sannan ta zaune tace" Isma'il idonka kenan dama kananan a garin nan bako ziyara, Dan yanzu ba xeey ba zumunci ko?


Isma'il yace" Anty ba haka bane wallahi ban Dade da dawowa daga school ba Alhamdulillah mun gama, ya LABARIN XEEY? GHAM gabanta ya fadi Dan taga sauyin fuskarshi, numfashi me karfi tayi tace" Isma'il wlhi har yanzu shuru ba labarinta, dukansu shuru sukai na mintoci sannan Isma'il yace" ya Salam, Mariam tace inaji a jikina zamu ganta, shidai Isma'il shuru kawai yayi Dan zuciyarshi wani tafarfasa takeyi


Yace" To Anty Allah ya amsa addu'arki tace"  ameen, har ya fara fita a hayyacinsa yace mata zai tafi? Tace" Ismail ko ruwa kasha ai, yace" Hmmm Ina zan iya shan wani Abu banji labarin burin raina ba?  Binshi da ido kawai tayi Dan ba karamin bata tausayi yayi ba, fita yayi da sauri yaje ya shiga motarshi da gudu yake figan motar har ya isa gida!!!


Yna shiga mum dinshi taga be cikin walwala mutuwar tsaye tayi Dan tasan meke damunshi








*Kuci gaba da biyo asannu sannu, a next page zakuji ci gaban labarin inda akaje wasu Afrah shopping*













Yours

Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


πŸ’‹πŸ’‹Dedicated to All lovers of *UMAR M SHARIFF* wannan page din nakune Ku kadai.... πŸ’‹πŸ’‹πŸ€¦

 

               *PAGE 83...84*


Yana shiga pallow mum dinshi taga be cikin walwala mutuwar tsaye tayi Dan tasan meke damunshi, Isma'il Yana shiga daki gado ya fada yai rub da ciki ba abun da yake tinanin se Xeey, karar bude kofa yaji hade da Sallama, wai gowa yayi yace' aww mum! Wani numfashi taja tace" Isma'il bazaka cire ranka akan yarinyar nan ba ko? So kake muyi biyu babu ko? 


Murmushi yayi yace" sweet mum ba komai fa, Tace" kar kaimun karya duk wani motsi ko chanji nagani a fuskarka nasan menene! Shuru yayi yace" To mum wannan ne karo na karshe da zaki k'ara mun magana muje dining inci abinci yunwa nakeji! Mum tace yauwa kokaifa..!

                           ••••♪••••


Musaddiq ne yai parking a wani babban plaza dake cikin Kaduna, dukansu fitowa sukai, su Afrah ana tafiya majestically zuciyarta cike da farin ciki abun da takeso kenan, wani shago suka shiga, Suka fara dakko dogayen riguna masu kyau kala kala, bayan sun gama da nan ne ma suka shiga shagon takalma nan ma suka zab'a kala uku_Uku, sannan suka shiga shagon gyaluluka suka zab'a nan ma, Daganan shagon wayoyi suka shiga aka sai musu iPhone dukansu kala daya, bakuga murna wajensu ba ballema Afrah, haka suka gama siyayya komai masha Allah..


" Suna hanyane suka shiga ostrich suka siyo snacks suna tafe sunaci har suka dawo gida!


Suna shugowa Afrah Allah Allah, take su shiga ciki dan dadi, aiko yana parking ta dasauri ta sauka zata tafi da sauri, Musaddiq yace" kee me kike nufi waye zai daukan miki kayan? Afrah tace oh sorry bro! Yayin da Xeey ita kuma ta bude boot tana sakko da kayan, jidan kayan sukai suka shiga ciki, musaddiq bin Afrah yai da kallo yace" this girl gaba daya ta chanza but I'll fix her ass right... Lolx


Suna shiga Mum tai musu oyoyo sannan suka baje a falo nan suka fara fito da kayan, mum tace masha Allah, gaskiya kun iya zaban kaya masu kyau! Nan su Afrah Da Xeey suka k'ara mata godiya sosai Xeey harda kuka wai suna dawai niya da ita sosai, mum ta rungumeta tace" haba ai ke ta muce har abada insha Allah, sannan suka kwashe kayan suka kai cikin dakinsu suka bude phones dinsu sukai pluging a charji, sannn suka wuce kitchen Dan daura dinner!


Suna aikinsu suna dariya, Musaddiq Yana zaune yai dialing number Isma'il yake sanar dashi sun dawo ya zaizo dinne? Isma'il yace nop till we meet tomorrow akwai talk din da nakeso mui discussing, Musaddiq yace" alright sai mun hadu, Isma'il yace okay!


Misalin karfe 8 na dare time din kowa yaci abinci nan suka bude wata sabuwar hira! Musaddiq yace" mum ya ka mata wa ennan yaran su fito da miji girma suka karaya! Mum ta kalleshi tace to babban yaya ai ko kai ka musu zabi na gari, Suna maganan gaban Xeey ne yai mugun fadi tace" shikkenan i missed him cikin ranta! Nan dai suketa hira har dare yayi yace" bari na shiga room dina na kwanta gobe Monday! Mum tace gaskiyafa good night!



Su Afrah sun shiga daki, Xeey na kwance, Afrah ta dakko wayoyinsu ta mik'a wa Xeey nata tasa sim dinta, Afrah kam har ta shiga play store tai downloading whatsapp, tai installing ta fara chat! Ita kam Xeey tai shuru se tinani tinani take barkatai!


Afrah tace" what's wrong? Xeey tace" bakomai wlhi, Afrah ta ce bani wayarki nai miki sending whatsapp ki bude, Xeey tce" uhm dama kin barshi, kona bude dawa zanyi chat? Banda kowa fa! Afrah tace" karki damu zansa ai adding dinki cikin groups harda na NOVELS, Xeey tace" okay




Hope kuna enjoying? Kuci gaba da biyoni.....tnx all my lovers I heart you











Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​​​*


*Where is Juwairiyya @mrs Danja* your page is here..thanks for the love and support I hrt you🌹🌹


              *PAGE 85__86*


Xeey tace" Banda kowa fa! Afrah tace" karki damu zansa ai adding dinki cikin groups harda na NOVELS, Xeey tace" ok nan ta amsa ta bude mata ta bada numbernta akai adding din Xeey...Xeey na shiga taci karo da novels masu dadi nan ta fara karantawa, chan taga am mata message ta PC ta bude, Sallama akayi tare da cewa ni sunana *Real Khady* hope zamu iya zama friends? Xeey tace" Waalaikumus Salam, yeah why not nan suka fara chat kamar dama sunsan juna!

       "Xeey tace sister Afrah har nayi frnd daga hawana! Afrah tace" JJC whatsapp da dadi balle ma kayi dace da friends na gari, Xeey tace" tabbas hakane, Allah yasa mu dace! Amin Afrah ta amsa" kowa juyawa yayi yaci gaba da chat dinshi har bacci ya kwashesu.


Bangaren hajiya Sa'adatu kuma alhaji gaba daya ya juya mata baya, ya fara dawowa hayyacinsa saboda karfin addua da duk wani Wanda yasan labarin su yakeyi, dan duniya gaba daya yanzu ya dauka Sa'adatu ta rabashi da y'arshi, dad'in dad'awa Yan aikin gidan da suke shirin tona mata asiri ta koresu suma duk Inda suka zauna se sunce" Allah ya saka wa Xeey, kuma Alhamdulillah addua ba karya bace, duk Wanda ya rik'e addua zaiga haske... Wannan kenan muje zuwa!


               *°°°WASHE GARI°°°*

Isma'il ne ya tashi da wuri ya kintsa tsab ya kama hanyar zuwa hospital yazo bada dad'ewa ba musaddiq shima yazo nan suka gaisa sannan suka shiga ward round tare Dan duba marasa lafiya, sungama sannan suka dawo office dinsu suka zauna, nan musaddiq yace" yauwa kace akwai magana ko? Let's talk now! Okay, Isma'il yace" ohh ka share maganar ma kawai mum tace" na hakura, musaddiq yace" ok amma akan meye? Isma'il yace about that girl ne da nake nemanta tun ina school kasan up till now banji labarinta ba!


Musaddiq yai shuru a mind inshi yace" kodai Xeey din da take gidansune, wani mind din yace kai this is impossible Dan kawai itama ta bce bazai zama ita yake nema ba Dan haka musaddiq yace" Oh Allah, Allah kai mana jagora a al'amuranmu, Isma'il yace" Ameen nan suka ci gaba da wani hiran kuma!


Suna zaune aka kawo wata patient (mara lafiya) nan suka tashi da azama aka kaita emergency room suka dubata accident tayi, kan kace meye sunyi Sauri sun mata abun da ya kamata harta sama bacci nan suka kira nurses sukace su zasu tafi gida inda wani matsalan su kira one of them! amma aci gaba da monitoring BP dinta yadan hau su zasu tafi, nurse *Emnoor Ahmad da BK* sukace" insha Allah, mu Isma'il sukai hanyar wajen da yai parking

        __Sun fito musaddiq ya bude kofa na car din kenan yace" kai bazan hau bama, Isma'il yace why? Musaddiq yace kullun sedai ka saukeni amma har yanzu ka kasa shuguwa ka gaishe da hajiyarmu! Isma'il yace to malan yi hakuri abun na raina muje to yanzu ko?


Musaddiq yace" kokaifa? Suna tafe suna hirarsu har suka iso bakin gate din su musaddiq, musaddiq sauka yayi yai sauri ya shiga fallow din ya sama Xeey zaune da wata Yar memo a hannunta tana shirin updating status na love word dake cikin memo din, "Musaddiq shi kwata kwata bema lura da me ke hannun Xeey ba, shi dai kawai CE" mata yayi ta shiga daki zaiyi bako! Dan haka ta ajiye memo din samar kujera ta shiga daki abunta, musaddiq ne ya leka dakin mum yace" mum ki fito ga abokina nan yazo! Be jira ta bashi amsa ba yai maza ya fita yai ma Isma'il iso har pallow din, 

         Suna shuguwa Mum suka iske a pallow din nan suka gaisa itama ta kara ja musu kunne akan su rikewa juna amana banda fada! Isma'il yace insha Allah mum







Dago kan..........! Ku jira next page dan jin ya abun zai kasance I heart you All










Ummieyn kuce

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM*


*Dedicated to Momiyn twince, Maryam Aliyu Ahmad and Nasbash* I love you plentyπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹


              *PAGE 87__88*


D'ago kan da Isma'il zaiyi yai wa hajiyarsu musaddiq sallama kawai idonshi yai arba da *MEMO* Wani Abu yaji ra ratsa kwakwalwarshi, kasa mik'ewa yayi don a zatonshi kannan musaddiq sun gama kallon abun dake cikin memo din Nan take zuciyarshi ta fara bugawa, brain dinshi ya fara tinanin taya akai memo dinshi ma yazo gidan? Ko musaddiq ne ya dakkomai? Mum dai taga kamar Isma'il a takure, tace" Lafiya dai ko? Ko ruwa ba'a kawo maka ma sannan ta kwallawa Afrah kira ta kawo mai, Afrah najin an kirata ta fara wani yatsine yatsinan fuska wai tana Chating an wani kirata! _(Lols haka fa mata da yawa suke Idan suna chat basa so ai musu magana ko ace zo kimun kaza)_ Isma'il kamar yana ganin abun da Afrah keyi yace" uhm bakomai wlhi tafiyama zanyi nayi mantuwa a gida an aikeni ban dauka sakon ba tun safe _(wayince dan kar su gane halin da yake ciki)_


       "Mum tace" ah ah gaskiyane dole ka damu, Musaddiq kuma yace" kai bro wallahi da abun dariya kke Aiken su hajiya ka manta ko? Sai na fada mata, Isma'il yace" rufamun asiri, ya mik'e kenan zai tafi sega Afrah ta taho da ruwa me sanyi a gora hade da five alive, tana kallonshi tace wow ammafa guy dinnan ya hadu sosai!


"Musaddiq ne ya kalleshi yace" to ga ruwan ka tafi dashi, kallo ya watsa ma Afrah da take ta wani iyayi yace" nop thanks! Wani haushi Afrah taji tace" mtsww dama kyawawan maza akwai wulakanci _Meelat tace" hahah dama yace Yana sonkine???_


"Afrah tsayawa a windo tayi seda taga fitar shi sannan ta shugo daki ta fada gado tace" Mtsww, Xeey tace" meya faru kuma? Afrah tace" wannan dan rainin wayon ne abokin bro musaddiq seda yaga nakawo mai ruwa sannan dan wulakanci wai bayasha! Xeey tace" hhaha wannan dan wulakanci ne gaskiya! Afrah tace" ohon mai zai sake zuwane ba abun da zan kawo ko ance in kawo! Xeey dai tace" uhm zaki hadu da yaya musaddiq kena!

    "Shi ko isma'il yana Fitowa wajen motarshi ya nufa, da sauri ya tada ya fara driving, Da gudu yake Jan motar dan tinani barkatai takeyi, dan tunda yai tozali da memo hankalinshi ba'a kwanceba! Minti kadan ya Isa gida yai ma mahaifiyarshi sannu da gida sannan ya wuce daki!

      Drawer ya bude dan duba memo dinshi be ganiba! To fa! Bag dinshi ya dakko ya sake dubawa nan ya Gani! Subhanallah yace" dan wani mugun faduwar gaba da yaji yanayi


Nan ya shiga tinanin taya akai to memo dinshi yaje gidan? Tinani barkatai yake tayi kan kace meye zazzafan zazzabi ya kamashi! Mum dinshi har magrib taga shuru be fitoba dan haka ta shiga dakin dan duba lafiyarshi, tana shiga ta hangoshi kan bed ya wani lullube,


Da sauri taje ta taba jikinshi taji zafi dauu, Subhanallah tace" ta dauka wayanshi ta kira number friend dinshi musaddiq ta sanar dashi yazo ya duba frnd dinshi bashi da Lafiya, Musaddiq yace" okay ganinan zuwa daki ya shiga ya dakko kayan aiki sannan ya sanar da mum dinshi tace" yai mai sannu kafin tazo, mum din Isma'il na zaune kusa dashi sai tofa mai addu'oi take Sega Musaddiq nan take yai mai allurai zazzabin ya sauka sannan ya temaka mai yaje toilet yayi alwala yai sallah har ya samu yaci abinci, sannan musaddiq yace" meke maka ciwo yanzu? Isma'il ya nuna kanshi tun daga time din be kara cewa" a ba bare a a, ganin jikinshi ne yasa Musaddiq ya kira mamanshi yace" anan zai kwana dan yanayin jikinshi dole se akwai wani kusa dashi, Hajiyarsu musaddiq tace" to bakomai Allah dai ya bashi Lafiya!!! 


*Washe Gari*

Isma'il ya tashi jikinshi alhamdulillah amma musaddiq yace" karya damu basai yazo aikiba tunda jikin da sauk'i yanzu bare yaje gida ya shirya ya wuce office in akwai wani abun ne ya sanar dashi, basu gama maganar ba sega mum Isma'il tai ma musaddiq godiya sosai yace" aiit ba komai ana tare!!!

         Musaddiq ne ya fito daga gidan ya tare me napep y kaishi har kofar gidan Yana shiga, ya gaishe da mum sannan yace abinci nan mmansu take tambayarshi ya jikin Isma'il din yace da sauk'i, hajiya tace" insha Allah zasuje gaidashi yace" OK mum 


Misalin karfe 9am Musaddiq ya gama shiryawa ta tafi office nan abokan aikinsu ke tambayar ina Isma'il! Musaddiq yace" beda Lafiya ne, Sukace" Allah ya bashi Lafiya yace" Ameen!  Nan nurses suka shugo office dinshi suka gaisheshi kuma suka tambaya yame jiki yace da Sauk'i, yace OK Ku dakko folders din mui ward round yau nayi latti, nan sukai abun daya umurcesu!




















Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


_Proudly dedicate this page to you guys_ *♻E..W..Forum, kunsan yanda nake sonku, baki bazai iya furta yanda nakejinku a heart dinaba..I love you with every breathπŸ’šπŸ’šπŸ’š*


           *PAGE 91__92*


*WASHE GARI*

musaddiq ne ya fito daga wanka ya dauka phone dinshi ya kira Isma'il yace gashinan Zuwa! Isma'il yace okay. 

      Ba'ai minti talatin ba Sega musaddiq Yana shugowa mummy yaci karo da ita ya gaisheta tace" yasu hajiya da sauran yan uwanshi? Yace" sunanan Lafiya Alhamdulillah, sannan ya wuce dakin abokinshi, ya sameshi shima yayi wanka Alhamdulillah jiki yayi kyau sedai ya rame sosai, musaddiq yace" haba friend kaga yanda ka koma kuwa? Wai meke damunka? Kullun sedai kace kanka na ciwo? Ai ko ciwon kan akwai abun dake janyoshi kamar ba doctor ba ka bari ciwo zai maka illa?


Isma'il smiling kawai yayi yace" abokina time yayi da zan sanar dakai koma menene amma yanzu muje gidan su Fatima mu dawo! Musaddiq yace" anqi wayon kaga just tell me koma menene I promise you zan temakeka! Isma'il yace" Aure nakeso gashi banda wanda zan aura! Musaddiq yace' banganeba


Isma'il yace" yap Wanda nakeso batanan! Musaddiq yace karka damu, indai wannan ne cikin sisters dina ka zaba daya indai kanaso! Isma'il yace huh kace su 2 ne ni kuma daya nake gani kullun, musaddiq yace" dayar ma tananan zaka ganta, yace okay _isma'il karya yai mai just karya tsanant bincikene ya akai yaga memo din gidansu yaji labarin Xeey ta mutu ko sun tsinta sai yasa yai shuru........_)  Isma'il ne yace" okay mu tafi ko? Musaddiq yace yap nan suka tashi suka nufo gidan su Fatima budurwan Musaddiq, an tarbesu tarba na azo a gani nan iyayan fatima sukace indai da gaskene su turo Dan yanzu haka aiki takeyi ta Gama service, sukace insha Allah za'a turi.... Ikon Allah cikin kankanin lokaci har soyayya me karfi ta kullu tskanin fatima da musaddiq

       "Musaddiq na dawowa gida ya sanar da iyayanshi, sukace Alhamdulillah, akasa ranar Daza'aje kai kayan sa rana! Musaddiq hankakinshi a kwance amma daya tino halin da abokinshi yake duk sai yaji wani wani


*Bayan kwana bakwai*

An ansa Bikin fatima da musaddiq *Wata UKU* Isma'il yayi kuka sosai na rashin masoyiyarshi Xeey, Har ya hakura! Ikon Allah kenan inji Isma'il yace" a mind dinshi ba ddewarku da mutun bane aure sega wani daga baya tazo ya aureka, gadai musaddiq nan tun da suke bai taba jin yayi labarin budurwa ba se gashi cikin lokaci kadan komai y kankama, Allah sarki isma'il..Musaddiq yanzu da Fatima kuma kullun cikin waya Suke sun bala'in shakuwa sosai!!!!!


*Bari mu leka wajensu Hajiya'a Sa'adatu*

Tana Zaune tayi tagumi duk abun duniya ya isheta, Alhaji kuma kamar a mafarki yaji ya tashi! Kallon cikin gidan yyi ko ina duk datti, tsawa ya daka mata yace" ubanwa kika barma gida haka? Jikinta na rawa Dan yanzu tasan karyanta ya kare, tsinstiya ta dakko ta fara share ko ina, kallonta yayi yace" ina yarinyata Xeey??? Ina kika kaita? Gabantane yai mummunar fadi! Tace" uhm uhm Allah yai mata rasuwa yace" What? Cikin karfin hali da makirci irin na mata tace'' Alhaji kashafa jinya ne kusan shakaru nawa? Wani harara ya sake mata yace" innalillahi wa inna ilaihi rajiun! Sannan yai shuru duk abun duniya ya  isheshi, sannan ya k'ara da cewa" yan uwanafa? Tace ai duk kwanciyarka Jinya ba Wanda yke zuwa! Yace" da gaske? Tace kwarai kuwa! Yace" Allah yai miki Albarka!  Makirar mata karya tamai amma ita ko ajikinta....tundaga wannan lokacin Alhaji be sake tambayar ko waba duk da a zuciyarshi Yana tinaninsu har kukan Zuciya yakeyi....wannan Kenan!!!!

BAYAN KWANA BIYU

Isma'il ya fara zuwa aiki jiki yayi kyau, ranar suna zaune da musaddiq ya kalla Isma'il yace wow kaga yanda kayi kyau? Kamar kaine zaka angonce!


Isma'il yace haha kaidai kai kyau angon fatima, musaddiq yace" lolx Allah dai ya kaimu yace" Ameen suna zaune ma sega fatima ta kira nan Isma'il ya amsa wayar ya na mata tsiya yace daga kwanciya ciwo se Kamuwa da Soyayya" Fatima" tace uhm Kaidai ka Sani!"


Bayan sun gama wayar ne Musaddiq yake ma Isma'il tsiyan yaushe rabon da gidansu tun kafin ya fara ciwo! Isma'il yace wlhi kamar ka shiga raina yau nakeson Zuwa dama zance mu tafi da wuri Dan gidanku zanyi dinner! Musaddiq yace haba Aboki ko kaifa! Tun wuri suka tashi suka biya ta gidan su fatima suka gaisa sannan suka wuce gidan su musaddiq, Isma'il na shiga yaji gabanshi yayi mugun fadi! Ya dake! Suka shiga ya gaishe da mummy, Ta amsa ta kara da cewa ya yaji da jikin yace" Alhamdulillah, Kwalla musu kira tayi tace" ina kuke kuzo ga abokin yayanku sannan ku taho mai da drinks! Afrah ta zumbura baki tace ba abun da zan dakko dan hka Xeey tana fitowa kitchen ta wuce ta dakko drinks, yayin da ita kuma afrah already tazo falon ta gaisheshi ta zauna! Suna Zaune gaba dayansu Sega Xeey rik'e da wani plate ta daura Apple juice da cake da ruwa! Itama tana dosowa taji gabanta na fadi Dan haka ta sunkuyar dakai a tinanina kallonta akeyi! Zuwan gabanshi da zatai ta ajiye kenan suka hada ido da Isma'il zare ido tayi shima ya mike yace" Xeey!! Nan ya fadi sume itama XEEY a sume dukansu rikicewa sukai musaddiq ya dauka Isma'il sai mota suma Afrah suka suntumi Xeey sai mota basu wuce ko inaba Se hospital



Kuci gaba da biyoni...











Ummiey Xeey ce

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*

```Wannan shafin nakune masoyan Littafin, Ummi XEEY na gaisheku tare da fatan alheri a gareku```❣❣


             *PAGE 89__90*


Musaddiq yace" OK Ku dakko folders din mui ward round yau nayi latti, nan sukai abun daya umurcesu! Har ya wuce ya Tina da patient din da take emergency room, dawowa baya yayi nurses din suna biye dashi, Yana shiga da Sallama all eyes on him, wacce bata da Lafiya tana ganinshi taji wani sanyi aranta! Yazo kusa da ita ya gaishe da iyayanta, sannan ya duba bayan Folder dinta yace" _Fatima zahra_ Ya jiki tace" Dr Alhamdulillah nan yai rubuce rubutanshi ya mik'a wa nurses din yace" na kara wasu magunguna sukace" okay sannan suka fita


Da fitanshi Fatima Zahra taji wani sonshi na shiganta toofaa!! Wani lumshe ido tayi a mind dinta tace" na sama mijin aure!

*************************

Hajiyar su musaddiq ne zaune a pallow tace" ina kuke kufa nake jira kuzo mu tafi gaishe da abokin yayanku! Xeey da yake ta tashi da ciwon ciki tace mum ni bazan iya zuwaba! Afrah kuma tace" ok da bazaniba amma muje kawai dan haka suka bar Xeey a gida suka kama hanya se gidan su Isma'il, 


Isma'il ne zaune a falo idonshi na kallon TV amma kwata kwata hankalinshi na chan wata duniyar tinanin Xeey, Sallama kawai yaji firgigit ya kallesu yaga hajiyar Isma'il amma Afrah tai mai kama da Xeey kura mata ido yayi kamar zai cinyeta Sega mum dinshi ta fito daga bed room tace" marhaban baki mukayine? Mum musaddiq tace" eh Wallahi, nan suka fara gaisawa Maman Isma'il tace" Sannu se a time din Isma'il ya k'ara kallon Afrah ya gane Ashe ma ba Xeey bane wani tsaki yaja, Ya tashi zai tafi dakinshi kenan mamanshi tace" gaishekafa akazo, Isma'il yace" uhm nagode, sukai mai ya jiki yace da sauk'i haka suka gama hira, har Maman Isma'il najin kunya wai har yanzu batazoba! Mman Afrah" tace bakomai karki damu komai ai se Allah yayi haka dai suka gama hiran suka tafi gida cike da tausayin Isma'il wai duk ya chanza


Around 5pm musaddiq ya tashi daga aiki be wuce gida ba seda yaje yaga Isma'il nan yai magrib, kafin a kira ishai'ne ya dawo gida! Bayan tafiyarshi ne Time din da nurses sukazo ba marasa Lafiya medication! Wata nurse CE Maryam ta shugo dakin Fatima Zahra ta bata magungunan ta na 6pm, har nurse din ta tafi fatima Zahra ta kirata tace" Dan Allah ta temaka mata da number doctor din da yazo dazu! Nurse maryam tace" Kina nufin Wanda ya tafi bada ddewa ba? Fatima tace" eh shi Allah dai yasa beda mata Maryam tace" eh gaskiya kamar bedashi amma plz karkice ni na baki fa! Fatima Zahra tace nop bazan fadaba! Nan take ta bata tace" thanks


Musaddiq ne zaune bayan ya dawo daga gidan su Isma'il yaji phone dinshi na ringing, beyi picking ba, ya sakeji Yana ringing kamar bazai dauka ba kuma ya dauka! Shuru yayi daga dayan bangaren yaji ance" Hello my Dr! Hi musaddiq yace" tare da cewa waye ke magana! Fatima tace" it's me your patient da mukai accident Wanda nakejin tsoron allura? Musaddiq yace" ohh how did you get my number?

Fatima tai smiling tace" number ka ba me wahala bane saboda kana tarayya da mutane!

Musaddiq yace" oh great how are you feeling now? Tace" I'm feeling better Alhamdulillah yace" good nai sukai sallama, shi duk be kawo komai ba a mind dinshi, ita kam suna gamawa kissing phone dinta tayi, tace"  Ya Allah kasa ya soni! Tabdijam! 


Bangaren Isma'il kuwa tun randa yaga memo dinnan gidan su Musaddiq hankalinshi ba a kwanceba, kuma ya kasa tambayar musaddiq taya akai memo din yazo gidan, mum dinshi ta tambayeshi sedai yace bakomai bejin dadin jikinshine kawai, yau kwananshi 3 rabonshi da office kullun se musaddiq yazo wajenshi, Isma'il duk yabi ya chanza saboda tinanin heart dinshi kadan ya rage ya buga saboda matsanancin tinanin Xeey.


Kwanan su fatima Zarah 5 ta sama sauqi aka sallamesu, iyayanta sun ma Dr musaddiq godiya sosai akan kokarin da yakeyi akanta, yace" bakomai, Fatima tace" in bazaka damuba dan dinga kiranka yace" bakomai!!

     Ranar Saturday musaddiq na gidan su Isma'il phone dinshi yai ringing Yana dubawa yaga Fatima Zahra ne, nan suka gaisa shidai Isma'il duk ya kosa ya gama waya ya tambayeshi waye wnnan se kashe murya take' aiko yana gamawa Isma'il yace" aboki ka sama matane kenan? Musaddiq yace" waneni wannan din nan ne fa da muka duba Wanda sukai accident, Isma'il yace ohh kana ciki kenan! Musaddiq yace" waneni kai fa naiwa sha'awarta wlhi, Isma'il yace" nop shawaran Da Dan baka kawqi ka aureta! Musaddiq yace" Allah ko abokina! Isma'il yace sosai nan dai suketa hira har musaddiq ya sake kiran Fatima yace" idan abokinshi yaji sauk'i zasuzo, bata bashi ansaba cikin gida ta wuce ta kwalla ihu tace wow mafarkina ya kusan zama gaskiya............!

Hajiyar suce" tace lafiyarki kuwa fatima?


*Ataikaice!* fatima Yar gidan Alhaji kabeer ne, mahaifinta babba ne yanada kudi sosai cikin garin Kaduna! Su 3 ne a gidansu muhd se mus'ab se ita aura! Fatima farace siririya me kyau tana da ilimin boko da islamiya wannan kenan!




*Washe Gari*

Kasancewar ranar Sunday CE.......!








Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


*BILKISU BKπŸ’‹* ina tayaki murnar kammala littafinki mai suna *NAKASSASHE MUTUN NE* Jinjina gareki domin kin gwangwaje basiraπŸ€™πŸΌ

                 ❣❣❣❣


*Where is Ibrahim Abba Ibrahim* your page is here.. _May God shower his choicest blessings on you. wishing you happiness, good health and a great year ahead._ *HBD dearπŸŽ‚πŸŽ‚πŸŽ‚πŸŽ‚*


               *PAGE 93....94*


"Nan ya fadi sume itama XEEY a sume dukansu rikicewa sukai musaddiq ya dauka Isma'il sai mota suma Afrah suka suntumi Xeey sai mota basu wuce ko inaba Se hospital

       Da shigarsu asibitin kasancewar duk a rude suke emergency room aka kaisu daki daya, Nan Dr musaddiq ya kirawo abokan aikinsu suka temaka mai Wajen samun kan su Isma'il, Afrah da mummy se kuka sukeyi Dan abun ba karamin tsoratar dasu yai ba, Mummy ne tace" Musaddiq tell us meke faruwane haka? Musaddiq ya kalla mummy cikin tausayi yace" its a long story, ya k'ara da cewa Matsalar Xeey tazo k'arshe, mummy tace" bata ganeba Ko dan uwantane? Kafin musaddiq yace" wani Abu kukan Xeey sukaji ta farfado daga dogon suman da tayi tanata kuka!  Nan su Afrah sukayo kanta, suna tambayarta menene sedai kawai tace" Musu Shine, su Afrah sunyi tambayar shine wa? Sedai tai ta kuka, Shikam musaddiq yasan dai akwai Wanda suke soyayya to betaba ganintaba balle yace" itace Xeey din da Isma'il yake magana! Kuma haka zalika me taba ganin memo din a gidansu ba balle yace" wani Abu! Hakanan dai aketa lallashinta se Zuba kuka takeyi

*********************

Bangeren mum Isma'il taga har har kusan dare Isma'il be dawo gida ba hankalinta yadan tashi amma setai tinanin duk yanda akai ko ya raka frnd dinshi wajen tadi ne, Dan haka taci gaba da abun da takeyi amma kwata kwata bawai hankalinta ya kwanta bane, Dan wani faduwar gaba da taji tanayi....!

        Su Musaddiq ne zaune a dakin da aka kwantar da su Isma'il, Sunyi shuru kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, Afrah saboda kuka duk idonta ya kumbura mummy tace" taje gida tai abinci, Dakyar dai Afrah ta tafi gida taje tayo abinci!


Firgigit Isma'il ya tashi, da sauri musaddiq yazo kusa dashi Yana mai ya jiki? Isma'il yace Abokina gamo nayine? ina wannan *Xeey* din da nake baka labari? To wlhi na ganta, ya fara ware ido Dan ganin inda yake! Musaddiq yai smiling yace" Alhamdulillah abokina ba gamo kayi ba, tabbas itace ya nuna mai ita, nan wani rintse idonshi ya k'ara yi, yace" karyane Aljanace, Ya Allah ka tashar dani daga mafarkin da nakeyi! Shidai musaddiq se kwantar mai da hankaki yake cos yagane maganar da Isma'il yakeyi itace Dai Xeey din da yake ba labari! Alluran bacci musaddiq yamai sannan yazo yake sanar wa mummy" tabbas *Shi ne* din da Xeey take ambata Shine Wanda takeso! Xeey itama tanajin haka wani sabon kuka ta fara dakyar musaddiq da mummy suketa mata nasiha akan yanzu addua zatai da kuma ta godewa Allah daya nuna mata wannan ranar!


Seda mummy da musaddiq suka tabbatar da halin da Isma'il yake sannan Tace" musaddiq ya kira mahaifiyar Isma'il ya sanar da ita duk abun da yake faruwa! Aikuwa mum Isma'il tana zaune kan kujera maidiganta ya dawo kenan suna zaune Taji phone dinta yafara ringing, dubuwa tayi taga *One & Only Son* dasauri ta dauka tace" Son ina ka shiga tun dazu nake tsimayinka? Jin wani murya tayi dabana Son dintaba yace" hajiya Musaddiq ne, gabantane ya fadi tace" ina Isma'il din? Yace" ankwantar dashi a asibiti shine na kira na sanar daku! Tace innalillahi wani Asibiti? Ya sanar da ita giwa hospital, kuka hajiya ta fara tace" Alhaji kaga wannan yaron zai kashe kanshi a banza ko? Nace y hakura nace ya hakura yaqi" alhaji naji cikin azama ya tashi ya fita ya tada mota, Hajiyama ta biyoshi se kuka takeyi

      Cikin minti kadan suka Isa asibitin, suna Isa musaddiq suka gani yai musu jagora har inda aka kwantar dashi


Suna shiga mum din Isma'il ta fashe da kuka ganin yanda Isma'il ya fita data hayyacinsa! Mman Su Afrah ne tazo ta gaishesu, nan mum Isma'il take tambayar ya Jikin nashi, tace da sauk'i, sun zauna jigon jigon chan Xeey ta farka zatai fitsari nan Maman Isma'il ya maido idonta Dan ganin waye!!!! Xeey tagani,  nan itama ta tashi ta rungume Xeey tace"please meke faruwa ku sanar dani Wannan ba Xeey bace? Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!!








Hope kuna enjoying

Ku biyoni


For COMMENT ONLY

+2348164640126












Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


```Shout out to all my lovers na birni Dana kauye...naga comments dinku...tnx A lot Allah dai ya bar kauna ```πŸ’‹


              *PAGE 95...96*


Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi  kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!!


Mummyn su Afrah tace" yanzu dai burinmu su sama Lafiya komai me sauk'i ne tunda Allah ya kawo k'arshe abun, maman Isma'il din tace hakane hajiya! nan ta wuce da Xeey bayi tai fitsarin, 

     Bayan Xeey ta fito daga bayin jiri taji Yana debanta ta sauri ta fisge ta fada gado! Maman Isma'il t tausaya mata matuka! Around 10pm ne Isma'il ya farka daga baccin da yakeyi! Addua yayi tare da bude ido, yace Alhamdulillah Dan wani karfi yadanji a jikinshi, su mamanshi da babanshi yagani sukai mai Sannu! Daddynshi da yaga jikin nashi da sauk'i yace shi zai koma gida tunda duk matane wajen gobe zaizo, Hajiya tace" Okay


Da fitarshi Afrah taje kusa dq Xeey tana ta bata hakuri akan ta dena kuka koma menene duk da ita Afrah batasan meke faruwa ba! Zeey tace ok nan tai shuru, misalin karfe 11ne  kowa ya sama inda zai kwanta se bacci, Isma'il ne Yana kwance se hamdala yakeyi Dan wani natsuwa yaji a jikinshi kamar ba abun da yake damunshi, ranshi fess yayi bacci


       Cikin dare ne Xeey ta farka tanajin yunwa, mikewa tayi ta kunna filatar dakin taga kowa na bacci, kuma motsinta besa kowa ya tashi ba dan sun gaji gaskiya! Takawa tayi ahankali taje daidai gadon da aka kwantar da Isma'il, K'ura mai ido tayi taji inama ya farka yanzu suyi magana koda sau daya ne, Hakanan ta dinga kallonsa seda ta kusan 20mins akanshi sannan ta wuce ta eba abinci tashi ta sha ruwa sannan ta koma kan gadon itama se hamdala takeyi dan Taga Sahibinta....


               *WASHE GARI*

tun Wuri Dr musaddiq ya tashi yaje tai dressing na doctor, suma suka tashi nan nurses suka shugo suka basu medication dinsu na 8am...Alhamdulillah jikinsu da sauk'i dama ba wani ciwo bane suma ne kowa yaji sauk'i sai son barka!

       Musaddiq ne zaune suna hira da Isma'il a office din su Dan yanzu Isma'il kunyar su Maman Afrah yakeji Dan be iya zama a ward din da aka kwantar dashi! Suna zaune ne Fatima Zahra ta kira musaddiq tana tambayarshi me yasa kwana biyu baya picking ko reply din text idan ya gani, Musaddiq yace afuwan babban Aminina ne ba Lafiya, Tace" Allah sarki, Allah ya kara Lafiya may be inshugo dubashi, yace" Ameen Ok...Isma'il yace" Angon Fatima, musaddiq yai dariya yace kai kumafa??? Nan dai suketa hiransu


Kwanan Su Isma'il biyu aka sallamesu dukansu aka tsayar da magana Iyayan Isma'il zasuzo Gobe Dan fayyace duk abubuwan da ke tsakanin Xeey da Isma'il, Da kuma yanda akai Xeey tazo gidansu musaddiq!


Su Xeey suna zuwa gida abba (baban Afrah) ya kirata yake jirgin dare zaibi insha Allah meeting din da za ai gobe zai halarta, yaji komai so ta kwantar da hankalinta tace" ok Abba

        Bangaren Isma'il shima suna dawowa gida mummy se congrats suke mai, Yace" Adduan ku shi ya Bini, dama mum kullun adduan Allah yasa muga na kike, mum tai murmushi tace hakane my Son! Nan take ya Ciro wayarshi y kira Anty *MARIAM TIJJANI* Tana zaune da mijinta suna hiran soyayya Sega call dinshi, tana dubawa taga *Isma'il din Xeey* Sunan datai saving kenan da number dinshi, Alhaji mijinta yace" pick up, nan ta dannan answer ya gaiaheta cikin natsuwa, Yace" Anty Albishirinki tace" Goro Yace" Wallahi naga Xeey!  Alhamdulillah tace" sannan tace ganinan Zuwa! Isma'il yace" Anty ki zamanki gobe Insha Allah ma zamu hadu a malali Ghana road gidan dq Xeey din take kenan! Tace" alhamdulillah Allah ya kaimu yace" Ameen, Nan itama ta fara hamdala kowa dai ranar ya kwana da Farin ciki banda masoya biyu Isma'il da Xeey Wanda ko gyangyadi yaqi daukarsu, Haka suka kwana cikin tinani da kaunar junansu har gari ya waye! 

Washe gari kowa ya tashi su Afrah da Xeey da Maman su suka gyra ko ina Dan tarban baki! Anyi abinci kala kala misalin karfe 10am Sega Anty Mariam ta sauka a gidan su Afrah, Xeey na ganinta da gudu taje ta rungumeta tanata kuka Xeey, mman Afrah tace waye wannan Xeey? Xeey tace kanwar mahaifiyatane nan sai suketa Yana kuke kuke har sunfara labari sega yan gidan su Isma'il, nan duka falon yadau Hamdala Dan duk Wanda akeso su hadu Alhamdulillah sun hadu, kamar su Baban Afrah, Maman su, Afrah musaddiq se ita Xeey, se mman Isma'il da babanshi dashi kanshi Isma'il se Kanwar Maman Xeey wato Mariam Tijjani da mijinta, Maza manya 3 mata ma haka!

     Nan aka budeu wajen da addua


Mariam ta fara bada labarin tun daga kan tasowar Xeey har irin wahalan Da Xeey tasha wajen *matar uba* yanda matar uban ta rabata da Isma'il da duk yan uwanta, Baban su Afrah yace" Alhamdulillah to muma dai nan muna zaune wannan yarinyar ya nuna Afrah yace" ta sanadiyyarta tazo gidan nan har Allah yasa suka hadu da Isma'il.....nan akaima Afrah godiya sosai da dabiun ta na gari,  nan dai aka yanke shawarar za'aba Isma'il Xeey tunda soyayyar su ta Dade so ba abun da'a jira, kowa ya amince da hakan Mariam tace" wannan shawarar tayi, baban Su musaddiq yace" ubanta ai nanan ko? Akace Eh nan suka mik'e zasu tafi gidan Su baban Xeey






















UMMIEY Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


*Dedicated to All lovers of the world....❣❣❣❣*


              *PAGE 97....98*


baban Su musaddiq yace" ubanta ai nanan ko? Akace Eh nan suka mik'e zasu tafi gidan Su baban Xeey, dukansu sun fita Se Xeey da Isma'il wani kallo yai mata da ita kanta tasan she's missed him, Yana mata kallon shima ya fita itama tabiyo bayanshi!

      Mota suka hau suna tafe Afrah se Jan Xeey da hira take wai she's lucky gaskiya! Musaddiq yace ki tsaya wasa yarinya kema karki fito da miji, Isma'il kam shuru yayi se kallon Xeey yaketayi ta mirror, ita ko Xeey in banda fargaba da tsoron fitinar matar ubanta da zasuje ta tadda ba abun da takeyi...minti kadan suka karasa gidan tofaa!

     

Saukowa sukayi su mazan suka tsaya a waje Matan suka shiga mezai faru! Hajiya Sa'adatu tana ganin Mariam Tijjani gabanta yai mugun fadi, batama lura dq Xeey ba tace was Maryam" oh yau kinmun gayyane to ku fitar mun a gida maza maza, sudai mu mummyn Afrah kallonta suka tsaya sunayi sukace ba shakka wannan muguwar *matar ubace* Mariam tace" matsalarki, hajiya Sa'adatu tace" matsalar ku dai chan tunda Xeey ba dawowa zatai ba ta mutu!!! Maman Su Afrah ne tai dariya tace lalle kuwa kudirinki yau ya karye ga Xeey nan bata mutuba da ranta! Kallon Xeey tayi tsab tabbas itace wani mugun faduwar gaba taji, Alhaji baban Xeey, Yana daki yanajin an ambato Xeey wuf ya fito, Xeey na ganin babanta da gudu taje ta rungumeshi sai kuka, jin gidan ya kaure ne da maganganu da koke koke mazan suka suka shugo, hajiya Sa'adatu taga yau karyarta ya kare a Fasa kuka ba Wanda ya saurareta, Maman Isma'il binta da kallo tayi tace" makira!!!


Nan Baban Isma'il yace" Alhaji ba zamu mukazoyi ba, kamar daga sama Alhaji yaji ya dawo dai dai bisa adduo'in da yasha, baban Isma'il yace" tabbas mun DDE da nemanka da inda kake, nan dai suka bashi labarin from A to Z na wahalar da Xeey tayi *a Dalilin matar uba* nan baban Xeey yaci kuka yace ba da saninshi bane, har suna hada baki sukace tabbas munsani sai yasa mukai maka uziri! Yqnzu munzo maganar auran Isma'il ne da Xeey mun yanke komai in kuma kanada magana ne kayi

      Nan baban Xeey yace" ai sungama mai komai, hajiya Sa'adatu tanajin labarin Xeey zatai aure nan fa fara wasu kururuwa tana Fasa kayan dakinta, sukai banza da ita Ashe dai Hajiya Sa'adatu ta hau kace ne. Kaikayi ya koma kan mashekiya kenan Alhamdulillah!

         Bban Xeey yace gaba da musu godiya sukace bakomai" yace" abarmai Xeey, Sukace a'a zasu tafi da ita Dan bazasu bari wannan matar ta sake ma Xeey lahani ba Dan haka sukace an tsayar da biki nan da Wata uku, yayi murna sosai sunfito shima ya futo wajen neman Yar uwanshi.....suna fitowa sega Sa'adatu ta rugu da gudu waje ta tara bola se tsalle takeyi, kowa sedai ya kyalleta yace" Allah ya kyauta Dan kana ganinta kasan mugun abun da tai ya koma mata


Dan haka suka tafi da XEEY shima yabar mata gidan har abada yaje nemen yan uwanshi da basu labarin nan me dadi!


Tun a wajen kowa yai sallama dan no need su koma gidan su Afrah! Maman Isma'il da babanshi suna tafe suna hiransu, Mariam ma haka, baban su musaddiq shima tare da matarshi, se Musaddiq da yake driving dinsu Afrah, Zeey da Isma'il suna tafe suna hira basu tsya ko inaba se gidan su musaddiq nan kowa ya huta 


*BAYAN SATI DAYA* hankalin kowa. Kwance matsalar dake damun kowa Allah y kawo karshenshi, itama yanzu Afrah Ta sama wani lecturer Abdulrasheed Yana sonta dan aure sai yasa duka aka tsayar da bikinsu rana daya! Kowa abun yamai dadi Matuka!

      

        Akwai wata ranane Isma'il yazo gidansu musaddiq suna zaune musaddiq yace" abokina bari inzo mu tafi ko? Isma'il yace" ina kenan fa? Musaddiq yace" wajen Fatima mana! Isma'il yai dariya harda rik'e ciki yace" tab yau soyayya zansha da baby Xeey kullun nazo tare muke hira all yau nida itane! Musaddiq yace" ohhh nikam kaga tafiyata, Yana fitowa yaga Afrah da saurayinta lecturer Abdulrasheedl! Shidai yai gaba Isma'il ya shiga har falon Su Xeey ya kirata!!!!!!!!!








Kuci gaba da biyoni









Ummiey Xeey Ce

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


               *101...102*

Gabanshine yai mugun fadi, yaji duk bazai ma iya zuwa office din ba nan ya fada gado!!!

       Shuru Shuru musaddiq yaga Isma'il bezo office ba Dan haka ya dauka wayarshi ya kira! Har ya gama ringing ba'a daukaba, ya sake kira  chan Isma'il ya dauka muryanshi har wani shakewa yakeyi, Musaddiq yace" Isma'il what's wrong? Isma'il saboda bugun kirji ya kasa cewa komai! Musaddiq ya sake tambayarshi, shuru jin shurun da yayine yace" a office dinsu yna zuwa! Ko 20 mins ba ai ba Sega musaddiq gidansu Isma'il, direct dakinshi ya wuce ya sameshi kan gado se nishi yakeyi! Musaddiq ne ya tallabo Isma'il Yana tambayarshi meya faru! Isma'il yace" aboki shine zaka cuce rayuta Ashe Xeey da wqnda takeso zata aura! Musaddiq yace" bangane ba kamar ya akwai Wanda Xeey takeso, to inma akwai ni bansaniba gaskiya! Isma'il ya nunawa musaddiq text  din da Xeey tai ma, zare ido shima yayi yace what Wlhi bansaniba!


        Nan take musaddiq ya kira Zeey yace" suzo su sameshi gidan su Isma'il, shida Afrah Xeeyy tace" okay nan suka sanar da Mummy tace sai sun dawo amma karsu Dade! Suna fitowa suka sama me adaidata har kofar gidan su Isma'il ya saukesu! Suna shiga basuga kowa a pallow dinbba Dan haka direct dakin Isma'il suka wuce! Suna shiga sukaga Isma'il na numfashi sama sama kuka Xeey ta fara tace please Sweethrt karka mutu!


Bane! Wani tsawa ya daka mata _this is the first time da musaddiq ya taba mata tsawa ko fada kenan_ Dan yaka tai shuru! Musaddiq wurgo mata wayan Isma'il yayi yace" read waye yai wannan reply din? Ashe da Wanda kikeso ko? Very good! Tana karantawa wani hawaye masu zafi suka zubo mata tace" I'm Sorry wallahi bansan shi bane! Kuma ni banda kowa sai shi, banda number dinshine please ka yafemun Isma'il! Musaddiq yai zuru zuru yace" tabbas na tina, kuma ni ma nayi saurin hassala kema kiyi hakuru! Afrah tace" Allah sarki sorry Xeey bro musaddiq be sani bne wallahi, Isma'il daya dago kai Yana kallon Xeey datai tsugunne a gabansu yace" Xeey kiyi hakuri duk laifinane da banjira kin bni number dakankiba, kuma danai miki text ban sanar dake kowaye ba kiyi hakuri kinji!

       Xeey ta share hawayenta tace" bakomai  nagode sosai! Musaddiq yace" to kuma maganar an barta anan kenan ba sai kowa yajiba sukace insha Allah, nan Isma'il ya sake shiryawa kamar ba shiba maganarshi ta dawo normal heart beat din shi ya ragu suka mike sukai waje nan musaddiq yai driving suka sauke su Xeey da Afrah su kuma suka wuce wajen aikinsu

                    ••••••••••••••


Alhaji Abdullahi (baban Xeey) tun ranar yaje wajen yan uwanshi sunyi murna sosai, da suga ganshi kuma sukaimai murnar rabuwa da wannan matsiyaciyar mata, suka tambayeshi INA XEEY din yace tananan Gidan da aka riketa suke Neman mata magani har ta warke yanzu haka ma ansa bikinta, masha Allah sukace game da sakawa marik'anta da alheri, tabbas sunyi namijin kokari suma Allah ya kara tsare yaransu Alhaji yace Ameen....Suka kara da cewa ya kamata muje mu ganta ko? Alhaji yace insha Allah, nan ya koma kusa da yan uwanshi yasai gida aka gyaramai, kasancewar shekaru sunja mai nan yasama wata mata takai 35 bata bata aureba ga ibada ya aureta.....wannan kenan


*Hajiya Sa'adatu kuwa*

Duniya ta dauka, muguntar da tayi wa xeey ya koma kanta, ko daga ina zuwa ake ana kallonta, harda aminiyarta hajiya yalwa, koda hanya ya biyo da ita sedai ta kalleta ta girgiza kai tace" muma ya Allah ka yafe mana tabbasa karshen mutun kenan mugu me asiri indai be gyara halinsaba to komun Daren dad'ewa abun zai dawo kanshi! Yanzu abun hajiya Sa'adatu ya kara yawa idan taga mutun tai ta binshi da gudu idan kuma shago ne ko wani Abu me amfani tai ta fasawa ko ta dauka dutse tai ta jifa, a unguwar ganin illan da takewa mutane yasa Aka dauketa aka kaita gidan mahaukata a kulle ta achan zata kare rayuwarta kenan, labarin Sa'adatu ya kare!!!! Allah ya kyauta yasa mui kyakkyawan k'arshe







Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


Dedicated to *♡R̥ͦE̥ͦḀͦL̥ͦ M̥ͦE̥ͦ D̥ͦḀͦM̥ͦB̥ͦU̥ͦ C̥ͦE̥ͦπŸ₯—​* tnx for the love # ana tare


               *PAGE 99...100*


Isma'il ya shiga har falon su Xeey ya kirata! Wani sanyi a zuciyarta taji Dan yaushe rabon da ta tsaya gata ga Isma'il suyi hira, Dan haka hijab dinta ta dakko tadan fesa tirare bame karfi ba tasa lipstick a labenta ta fito cikin compound din gidan! Tana waige waige ta INA zataga Isma'il, jin muryanshi taji cikin natsuwa yace" Sweetlove I'm here, kallonshi tayi tana murmushi ta karasa inda yake!

        Kujeru ne guda biyu awajen suka zauna suna fuskantar juna! Gaisheshi ta fara yi tana kallon wani gefe! Isma'il yace'' Sweetlove kove kallona nakeso kiyi bawai kindinga kallon wani side ba! Rufe idonta tayi da hannu tace" I can't, wani kunyrka fa nkeji! Isma'il yace" okay tunda kunyata kikeji bari na tafi duk randa kika shirya magana dani sai ki nemeni! Yana magana irin soyayyar nan ta dabaibayeshi! Mikewa yayi tai maza ta janyo riganshi tace" Sweethrt I'm sorry, don't go itama tana magana amarai 

raice kamar mejin bacci



Nan fa suka fara hira kowa na fadin yanda yakeji da yai missing din Dan uwanshi, Isma'il yace nafasha missing dinki har hrt problem nasamu, Xeey tai murmushi tace" lol nasan yanzu zaka sama sauk'i insha Allah, Isma'il yace ai tun randa naganki naji hrt dina ya dena mun zafi, Yana magana seda yakai k'arshe yai kasa kasa da murya yace" I LOVE You! Wani ajiyar zuciya taji Dan tabbas tayi missing din Isma'il dinta, nan dai suketa hirarsu har Afrah ta dawo itama daga tadin ta gansu tace" a mind dinta wato dama missing din junane yasa dukansu suka fita daga hayyacinsu ji yanda sukai kyau, tana wannan tinanin ne har ta shiga daki abunta,

           Sunata hira har 10:30 Xeey tace" Sweethrt kazo ka tafi gida fa dare nayi! Isma'il yace" ai nan gidan mune idan naga damar kwana anan zan kwana tace" uhm nasani amma ai kar su Hajiya sui tinanin wani Abu ko? Isma'il yace" See you yanzu ai zan ma tafi amma in tina maki wani Abu? Tace" eh yace kin tuna kina karama kizo dakina INA bacci sedai in ganki a kan gado lokacin yarinta na damunki ko? Ai bata jira ta bashi amsa ba guduu tayi ta shige fallo, shikam binta da kallo yayi Dan komai tayi burgeshi takeyi kuma tabbas ba wanda Xeey ta dace dashi sai Shi, Dan haka ya girgiza kai yai smiling ya tafi, ya fito daga gatey din kenan sukaci karo da musaddiq shima ya dawo daga zance wajen Fatima! Shan hannu sukai musaddiq yace" dakyau abokina sai mun hadu gobe nan sukai sallama, Isma'il ya wuce gida, musaddiq kuma ya shiga gida


Bayan Isma'il ya shiga gidane seya manta be amsa number din Xeey ba Dan haka ya kira musaddiq yace" ya turomai da number din Xeey, musaddiq yace bazan turo ba, abokina lalle na lura Xeey dinnan seta saka ka manta da komai ae Isma'il yace hahaha Eh din naji nidai ina jira! Ya katse wayar, ba ai minti 2 be sega number nan musaddiq ya turo mai, Yana ganin number Isma'il ya kirashi yace" Nagani thanks ka cece rayuwar abokinka da yau bazan iya bacci ba! Musaddiq yai dariya yace se yanzu nagane Ashe dai duk xeey dinnan ne ta sa abokina Rashin walwala, Isma'il yace" oho dai sai gobe, katse waya Isma'il din yayi ya jefa gado sannan ya shiga toilet yayi wanka ya bude firij ya dauko lemon yasha sannan ya fara tura ma xeey din text Dan gani yake 11:20 tayi bacci...text din kamar haka!


_If I could chose between loving you and breathing I would use my last breathe to say I LOVE YOU._


_You are the sun in my day, the wind in my sky, the waves in my ocean, and the beat in my heart. I Love you So Much._


_Everyone says you only fall in love once, but thats not true, because every time I see you, I fall in love all over again._


Seda ya tura mata texts guda uku yace bari nabarki haka sweet dreams, ya kashe phone dinshi shima yai bacci

         Chan darene Xeey ta farka zatai nafila seta duba wayarta taga karfe nawa! Tana bubawa taga texts Dan karamin tsaki tayi tace" to waye wannan seda taga ma karanta tsab, ta kara yin tsaki tace" mtsww sai yasa na tsana whatsap dinnan ba dama ai adding dinka a grp wasu mazan sun dinga biyoka kenan _a tinaninta wanine a GRP chat batasan Isma'il bane_ dan Haka tai reply kamar haka! 

_Malan sai kayi hakuri inada Wanda nakeso, kawai kaga number mutun ka wani mai text daga yau kar in sake gani, Wani ya rigaka tai sending, toofaa_ sannan ta shiga toilet tai alwala tai sallah ita kadai tunda Afrah tana off! 


Bangaren Isma'il kuwa Yana tashi yai alwala yai sallah be komq bacci ba karatun qur'ani yayi, gari na waye yasa ruwa a heater, yai wanka ya shirya sannan ya kunna wayarshi!  Yana kunnawa yaga text ya shugo karantawa ya farayi! Gabanshine yai mugun fadi, yaji duk bazai ma iya zuwa office din ba nan ya fada gado!!!........









Hope you're enjoying the story
















Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


*NABILANCY* Ina tayaki murnan kammala littafin ki me suna kallon kitse akema rogo, Allah ya kara BasiraπŸ€™πŸΌ

  

                   *PAGE 105__106*


Ranar Daurin aure, gida cike da yan Uwa da abokan arziki, Kawayen amare ko ince yan uwa tunda ba wani kawayene da su balle ma Xeey, se kwalliya ake tayi, andaura Aure, Isma'il da Xeey, Musaddiq da Fatima, and Afrah da Abdulrasheed Alhamdulillah

       Misalin Karfe 4 ne na yammacin jumma'a bayan andaura Aure aka tafi arewa House dake garin kaduna ,achan akai wani kyatattcen Party dasu Isma'il da Musaddiq suka hada tare Da Abdulrasheed cos sun mai magana ayi komai tare tunda yanzu anzama Kusan yan uwa Amince, Mutane Da dama Sunje, Ana zaune Sega amare da Angwaye, duka sunsha Kwalliya kaya iri daya Matayen sunsa kaya Milk se head maroon, mazan kuma sunsa shadda farare se hulunan Kansu Black, sunyi kyau matuka, Suka sama waje suka zauna nan aka shiga program din Da sui!


     Around 6pm ne aka tashi duka akayo gida dan    shirin kai amare ko wacce gidanta!


Hajiya Aisha matar Uban Xeey ba karamin kashe kudi tai ba dan ganin komai ya tafi cikin tsari, baban Xeey ma da dukkanin Su dasu ka aurar da yara kowa se Hamdala sukeyi akan wannan nauyi dasu sauke

     Bayan sundawo daga wajen party ne nan kowanninsu akai musu fada har itama Fatima matar musaddiq cos ba waje daya sukeba! 


Akace" su zauna da mazajensu Lafiya, sannan duk abun da sukasan mazanso basaso to karsu kuskura suyi, Nan fa Su Afrah da Xeey aka shiga gefen kuka, wai zasui missing din gida


Dare nayi aka kai ko wanninsu gidanshi, Afrah badikko aka kaita, Fatima kuma da Xeey Ung dosa aka kaisu, layinsu daya but ko wanninsu gidanshi dadan, gidan kowa ya hadu amma na Afrah yafi kyau dan babban gidane.


Tofa angwaye ankai musu amare zo kuga farin ciki ballema Isma'il, da ya shiga gidanshi musamman Alwala yyi yazo yai raka'a biyu na godewa Allah daya cika mai burinshi! 

        Bayan ya idar da Sallah ne yazo gefen gado yacewa Zeey ta tashi taje tayi alwala tazo su godewa Allah daya nuna musu wannan rana! Tai kamar bataji ba! Ya bude mata fuska yace" madam I'm talking to you! Tace" uhm bana Sallane yace" ohh Duk randa kika gama please ki sanar dani, tace" Alright nan ta sake jikinta sukai hira dan dama ba wani kunya tsakaninsu sun Riga sun sama tuntuni, daga hira kowa ya juya yai bacci abinshi

                °°°°°°°°°°°°

Musaddiq kam Dare nayi bayan sunyi abun Da Addini yace" a Daren ya samu ya kashe arna tun Fatima na kuka yai banza da ita, Itama Afrah ranar Abdulrasheed ba kyaleta yai ba dukda tana kukan missing din Xeey yace"  shifa bazai hakura ba seda ya cimma burinsa! Hankalinshi sannan ya kwanta


°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

Kwana biyu musaddiq da Isma'il suna hutun angoncin da aka basu a asibiti, Kwana biyu basu haduba! Musaddiq ya kira Isma'il Yana cemai ya angwanci? Isma'il yai murmushi yace" batada Lafiya ae kaidai zan tambaya ya angwancin? Musaddiq yai dariya yace" alhamdulillah munanan munasha, Isma'il yai dariya yace" dakyau Nan Sukai cutting din Call! Suna gamawa Isma'il yace" yau kwananmu biyu bari naje gida na gaishe dasu hajiya! Xeey tasa kuka wai zata bishi dakyar ya lallasheta ta hakura, bayan ya fitane, Xeey ta shiga toilet tai wanka sannan ta hada musu abinci koda ya dawo yau basai ya kashe kudinshi ba yaje ya siyo musu a ostrich! Dan haka tai mai abinci lafiyayeyye!

     Isma'il yaje gida ya gaishe da iyayanshi suka kara jamai kunne dai akan yanzu sedai ya kara hakuri, banda zaurin fushi da Fada! Yace" insha Allah, sun taba hira kadan mamanshi tace" ya koma gida yq barta ita kadai yace" OK dan haka ya koma gida!


_Bangaren iyayan kowa, hankalinsu a kwance se adduan samun zaman Lafiya suke musu!_


Isma'il na komawa gida yaji wani kamshin abinci ya dokar mai hanci, knocking din dakin yayi, tazo ta bude, Sanya take da wata Riga da wando tree quarter, rungumeshi tayi tace oyoyo, Isma'il Kiss yai mata a kumatu yace" I'm so happy to have you kinyi kyau sosai my love! Tace uhm tana rik'e da hannunshi, direct dakinshi suka wuce ta ciremai Riga ta bashi towel tace" yaje yai wanka, Smiling yayi yace" bazakimun ba? Tace" uhnm No, ya wuce yai wankarshi ya fito shima ya sa Riga da wando tree quarter, sukai match dukansu!!!


Rik'e mata hannu yayi suka fito pallow yace" zo mui kallo, tace" okay nan ya kunna TV tana zaune, Yana zuwa ya kwanta kusa da ita yasa kanshi a cinyarta Yana kallonta! Duk tajita wani iri dan tsoro takeji, Look at my eyes yace" rufe idonta tayi tace" uhm namanta fa bakaci abinci sweetheart Yace" naki wayon so kike in cire kai na, in abincine Naci  gidan mama amma zanci naki anjuma kinji hope dai kinci naki? Tace yap naci Sosai

     Hira suke sosai but ba abun da ya shiga tsakaninsu up till now Yana so ya tambaya ko tagama period but Yana tsoro kar ya bata mata rai dan hka ya kyaleta!


     Suna Zaune Har aka kira magrib.........






_Hope kunajin dadin novel din....muje zuwa!!_








Ummiey Xeey

[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*

 

    ```Masu kirana na gode sosai, Allah ya saka da alheri, ku sani Ummiey Xeey na yinku irin totally dinnan```


            *PAGE 103...104*


Xeey na zaune Mum su Afrah tace" Xeey ya kikai shuru? Xeey tace" mum inasone naje naga dangin mahaifina Dana uwata na Dade bangansuba! Mum tai murmushi tace kaman kinsan abun da nake sakawa a zuciyata karki damu cikin yau ko gobe zamuje gaba dayanmu kinji, Xeey tai murmushi tace" nagode Hajiya!

                 °°°°°°°°°°°°°

         Soyayya tsakanin Xeey da Isma'il ya sake kulluwa kullun sukai waya shidai a matso da auran Dan gani yake kamar baze aureta ba, 2months din da ya rage gani yake kamar shekara ne Dan haka yanzu Isma'il yamaida gidan su Musaddiq tamkar nashi! Afrah ma da saurinta Abdulrasheed soyayya ruwa ruwa kamar su Hadiye Juna! Musaddiq ma da Fatima zarah suma wani rawan kai suke Dan sun kosa su zama mata da miji.


Bayan kwana biyune su Xeey da mummy da Afrah suka shirya suka kai Xeey dangin mahaifinta, kowa da yaga Xeey be gane taba, yanda tai kyau fatarta se kyalli yake, dama bayan wuya sai dadi, nan dangin Alhaji Abdallahi sukaiwa mum Afrah godiya sosai bisa kokarin da tai musu, tace" bakomai ai yiwa kai ne, kaima bakasan waye zai temake kaba wata rana sukace" maganarki hakane game tinani, seda suka gama gaisawa sunci sunsha sannan akai musu jagora gidan *MAHAIFIN XEEY*


Suna shiga da Sallama sabuwar *matar ubanta* hajiya Aisha ta amsheshu hannu bibbiyu Nan, tana ganin Xeey taji yarinyar ta kwanta mata arai! Nan Xeey ta gaisheta itama Xeey taji a jikinta tabbas Wannan matar uban NATA tanada kirki Dan haka ta rungume Xeey tace" zan share miki hawaye insha Allah, kiyi hakuri ki manta komai kinji? Tace bakomai nagode sosai, _matar ubanta Hajiya Aisha tace"_ Ashe ansa bikinki ko? Xeey tana rufe ido tace" eh wlhi, hajiya Aisha tace" ikon Allah rana daya Da za ai da na yarinyar yayata, Sunanta fatima! itama ta sama miji sunanshi musaddiq! Mum Afrah tace" doctor musaddiq? Hjiya Aisha tace" eh tabbas shi, Mman Su Afrah tai murmushi tace" Ai yaronane, duka abun ya basu mamaki sukace Ikon Allah kenan, abun Yama kowa dadi nan Hajiya Aisha ta kira wayar yayanta tace" ai ga mahaifiyar musaddiq nan, Ashe ita ta rik'e yarinyar mijina! Maman Fatima Kabbara tayi tace" Allahu Akbar, Allah kenan me yin yanda yaso! kan kace meye lbari duk ya kaurad'a dangi mum din musaddiq ita ta rik'e Xeey, Xeey kuma matar ubanta kanwar Maman Fatimane Wanda musaddiq zai aura..


Hajiya Aisha tace" abarmata su Afrah su kwana biyu mana! Mum musaddiq tace" bakomai ai ana tare Allah ya saka da alheri, tace" Ameen, musaddiq yamma yayi yazo daukar su yaji wannan labarin me dadi nan ya kira Isma'il shima kwarai yayi murna yace Allah ya albarkace mu gaba daya, nan akabar su Xeey sedai sukai kwana biyu sannan suka koma!


Hajia Aisha ba karamin tsaraba tai musu ba na kayan mata, tace tunda bikinsu ya kusa ba zama zasui ba, su dage su temakawa Kansu, yanzu ba lokacin wasa bane


Akwana atashi ba wuya saura *kwana uku* bikinsu, kowa anmai kaya na gani na fada musaddiq da Isma'il iri daya sukai akwatinansu da kayan ciki, yyin da Abdulrasheed kuma shima yai kayanshi daidai gwargwado bana karyaba.


*Agurguje* ana saura kwana biyu yan uwan mahaifiyar su Xeey su Mariam Tijjani tazo, kunsan kanuri ne Dan haka itama ta zo musu da kayan gyaran jiki da sauransu....Masha Allah, Amare kam sunyi kyau matuka sai ma ranar!





Ranar bik!, Gida cike da yan uwa da abokan arziki














Ummiey Xeey

[1/21, 10:35 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*


               *PAGE 107...108*

Suna Zaune har aka kira magrib, ya tashi yaje yasa jallabiya ya tafi masjid, be dawoba ya tsaya tare da musaddiq suka danyi magana da su kadai kukasan me suka cewa, suna tare har aka kira issha'i sannn suka je sukai sallah, ana idarwa kowa ya tafi gidanshi

      Musaddiq na shiga fatimanshi tace" INA ka tsaya tun dazu inata jiranka? Musaddiq yace my love na tsaya tare da mijin Yar uwarkice fa! Tace" aww hope suna Lafiya yace" Alhamdulillah nan nidai na barsu nayo gidan su Isma'il


Isma'il na shiga shiga yai knocking yaga

Bata budewa dan haka yasa hannu ya murna kofar ya shiga, yana shiga ya hangota ta tashi daga kan sallaya tai sauri ta jifa sallayar daki a tinaninta be gantaba, Ya share yace" Sweetlove ina kike? Tace" uhm sanyi nakeji nasha hijab, yai Smiling yace" Okay! Nan ya zauna a pallow, ta dakko mai abincinshi, yace" sedai tai feeding dinshi tace" A a bazata iyaba! Ya kalleta yace" Sweetlove you Can't fa kikace? Ina soyayyar da kikace kinamun Ashe a baki ne ko?  Da sauri tace" uhm nop dear, ta dauka spoon ta fara bashi kamar wani baby, seda ta gama bashi, yaci ya koshi sannan ta kwashe kanukan, takai kitchen ta dawo ta zau na, Sundau minti biyu kowa shuru, yace" Sweetlove har yanzu bamu gama period din bane? Gaban tane ya tadi dan a tininta ya ganta _haha batasan ma ya gantaba_ Tace" uhm Nagama dazu nai wanka dama inaso na fada maka, tana magana kamar zatai kuka! Dariya yayi" ya lakaci hancinta yace" ai dazu kamar naga kinyi sallah inasha yanzu zaki mun karyane! Alhamdulillah tace" a zuciyarta da be sameta da karya ba! Tace Uhm Nan sukaci gaba da hira Around 10 yace" su je sui sallah, gabantane y fadi dan tasan me afkuwa yau ze afku! Shiru tamai yace" babyyyyyyy Why the silent? Tace" uhm bakomai let's go, kashe kayan wutan fallo din yayi sannan suka shiga daki, alwala sukai, sannan sukazo sukai sallah,


Bayan sun idar da Sallah ne suka roka Allah, daga bisani ya kama gashin gaban kanta yai addua, then suka tashi, Gaban Xeey ne ke dukan uku uku! Ta kafe Bakin gado yace" meye? Tace bakomai, yace" relax baby kiyi baccinki ba abun Da zan maki, kingani ma na tafi dakina! Yna fita wani numfashi ta sauke tace" Alhamdulillah nan ta sa kayan bacci tai baccinta hankalinta kwance! 

        Cikin darene Isma'il ya shugo dakinta yaga tana bacci nan ya sama damar.....! Tun tana kuka har ta hakura but gaskiya taji jiki sosai, tun Asuba yasa ruwan zafi ya temaka mata sukai wanka tare sannan ta dawo ta kwanta kanta na mata ciwo, bacci tasha, se misalin karfe 2 na rana ta tashi, tana tashi taji yunwa, duba gefen gadon Da zatai kenan taga madara peak milk da Kaza nan ta bude taci sannan ta tashi tai alwala tai sallah, yanajin motsinta ya shugo dakin yace" madam dina ya jikin naki? Hararanshi tayi tace" dole kace ya jikina, yace" yesss!


_•••••••••••• Agurguje_

Tun daga ranar wani soyayya me karfi ta kullu tsakanin Isma'il DQ Xeey, fita kam idan zaiyi dakyar take barinshi, ko ina tana makale dashi!


*BAYAN WATA DAYA*

 Afrah ce ta kawo ma Xeey ziyara, Xeey na daki taji anyi knocking, da gudu tazo tace" oyoyo Sweetheart, Ta bude kofar! Afrah tagani tace" iyyye Isma'il ya sa kin manta damu ko? Xeey ta wayince tace" banyi expecting Zuwanki ba, nan suka rungume Junansu suka Shiga cikin dakin Xeey, Kan kace meye hira suke sosai dama yaushe Rabon da su hadu, seda sukai hira ma'ishi sannan Afrah tace y amarci? Xeey rufe ido tayi tace" uhm, Afrah tai dariya sannan tace tashi muje gidan Su Fatima matar Ya Musaddiq, nan suka tashi suka tafi chan ma hira sukai sosai yamma nayi Abdulrasheed yazo ya tafi da matarshi

     Ko wani bangare Kowa najij dadin zama da mijinshi, 


*After 7 Months*

Isma'il suna office, Abdulrasheed ya kirasu ya sanar da su matarshi Afrah ta haihu, sunyi mamaki sosai but ba abun mamaki bane tunda 7months ana haihuwq nan sukai mai Allah sanya alheri sukace sai sunzo yaji dadi Sosai, misalin 4na yammane suka tashi daga wajen Aiki suka dawo gida!

      Motar musaddiq suka hau suna zuwa daidai gidan Isma'il, Isma'il ya sauka yace sai sun sake haduwa! Nan Isma'il ya shiga gidanshi ya tarar da matarshi na girki a kitchen, rungumota yayi ta baya Yana ce mata weldone, wai tana ciyar dashi abinci masu kyau da dadi, uhm tace" sannan ta ce  please ka kyaleni ni gama, Wani kallon you're forever mine yai mata seda taji wani abu ajikinta! Isma'il na fitowa daga kitchen dakinshi ya wuce yai wanka sannan ya fito fallow, itama ta shiga wanka tasa kayanta Riga da siket, suna Zaune suna hirar su ta masoya yace" ohh Afrah ta haihu fa" tace" plz ka dena wasa mana, yace" wallahi I'm serious ta haihu namiji, tace Masha Allah ko muje yanzune? Yace" your wish is my command nan suka tashi suka tafi, Suna Isa Afrah tayi murna sosai basu Dade ba sega Fatima da Ya Musaddiq nan dai aka hadu ana ta hira basu sukabar gidan ba se 9pm, 

      Tun daga ranar kullun Fatima da Xeey gidan Suke wuni! Har ranar suna yaro yaci *Abdulmajeed* sunan mahaifin Babanshi kenan! Anyi shagali anyi komai Alhamdulillah abun se Wanda yagani dan an kashe kudi! Wannan kenan


       Bangeren Su gajiya ma suma sun kashe kudi sun so Afrahy tazo wanka gida, Abdulrasheed yace" abarta. Gidanshi zai kawo tsuwa tana mata komai sukace to Alhamdulillah


*After One Year*

Isma'il da Musaddiq dukansu har yanzu matansu ko Bari basu taba ba...

[1/21, 10:35 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›

              *A DALILIN MATAR​​​​*

                               *UBA​​​​*

*_ ∆°°••~❣_πŸ’ž••πŸ’™πŸ’“❤πŸ’›



```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​```

*​​​​Ummiey_Xeey Abakson​πŸ’‹​​​*

                   

*​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​*

          _[ɦօʍɛ Φ…Κ„ Φ„Ι›aΔ‹Ι›, Ι¦Φ…ΥΌΦ…ΚŠΚ€ aΥΌΙ– sΚŠΦ„Ι›Κ€ Υ‘Κ€Ι¨tΙ›Κ€'s]_


*​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​*

FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/


```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​```

*​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​*

```Dedicated to.............``` *♻Exclusive W Forum*

*🌐Real pure moment of Life* 

*πŸ’¦​Talented W Forum​*

 *​Musan Kanmu Marubuta​* 

*Online Hauwa Writers* 

πŸ’‘ *Haske Writers Asso* ​

*UⓂmiey Xeey kitchen and novels group*

*ZAmani writer's forum*

*Beeibee dee novel group*

*faty azland novel group*

*Aishan Umma novel group*

       *And All da writers Group*😍



*LAST PAGE 109...110*πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š

_bayan shekara daya_

Isma'il da Musaddiq dukansu har yanzu matayansu ko bari basu taba ba, Hankalin Isma'il ya tashi sosai se Musaddiq yake kwantar mai da hankali yace" baka yarda da Komai na Allah bane? Isma'il yace" na yarda kasan inason yara matuka sosai! Musaddiq yace" to ai duk sonka da Abu se randa Allah yasa zaka samu so ka kwantar da hankalinka, insha Allah very soon zamu samu kuma muyi Alfahari dasu, Isma'il yace" yap!

      Wata ranane Xeey na Zaune a daki tayi tagumi se tinani barkatai take, kwasam Sega _matar ubanta_ Hajiya Aisha, taji dad'in ganinta sosai, Hajiya Aisha tace" meye naga duk kin rame? Xeey tace" har yanzu shuru banda ciki! Hajiya Aisha wani kallo tai mata tace" kinci gidanku, ni shekaruna nawa! Aurene da babanki na Uku kenan kuma bntaba haihuwa ba danme zaki dama kanki? Wato baki yarda da Allah bako? Xeey bakinta na rawa tace" a a Mummy, nan Hajiya Aishay ta rungumeta tace" yauwa 'yata karki wani damu komai na Allah ne kinjiko? Tace" OK! Nan Hajiya Aisha ta fito mata da wasu kayan mata na musulunci ta bata tace" wanan kuma ki kaiwa Afrah kinjiko duk randa kika fita! Yanzu zanje gidan Yar uwanki ne Fatima, ta mik'e, tana mikewa Xeey tace" bari na rakaki muje tare" Hajiya Aisha tace" kul kar ki sake kina fita ba tare Da izinin mijinkiba, hakan yana kawo zargi ga kuma tsinuwa wajen Allah, Xeey ta rufe fuska tace" okay na gode sosai, Hajiya Aisha tace" yauwa Allah yai miki Albarka, na tafi, har bakin gate Xeey ta rakata, tana dawowa Taji ranta yai sanyi _A dalilin matar uba_ da tazo tai mata nasiha...! 


_Bayan kwana biyu, Mum din Afrah itama tazo ta kawo musu ziyara sunji dadi sosai_

       _Bayan wata Uku_ Fatima ne ta zo gidan Xeey ta sameta kwance a kujera, nan Xeey ta mike suka gaisa, Fatima se kallonta take, taga is like akwai changes a tare da ita, Fatima tace" wow Congrats, Ashe an kusan samun baby, Xeey tana mata kallon tuhuma irin bata gane me take cewaba! Fatima ta kara da cewa ki baki gane komai tare da keba? To ciki gareki, Xeey ne ta mik'e tsaye tace" What tana duban jikinta, Fatima tace" se kiyi, itadai abun mmaki yabata wai ita keda ciki? Anya kuwa? Fatima tace" uhm Mu wace wajen nan suka dakko wani hirar sunayi har suka gaji sukai shuru fatima ta koma gidanta!


     Yamma nayi Isma'il ya dawo gida Xeey ta tareshi da wannan zancen, dariya yayi yace" to nidai bansaniba muje asibiti, Isma'il yace" before that ai nima doctor ne nan yaje motorshi ya dakko PT strip, ya gwada Ikon Allah Sega positive, wani dadi yaji ya rungume matarshi se cikin bed room

   Bayan wani lokaci suka fito, Nan yaketa kirar abokanshi matarshi tana da ciki, Har musaddiq yamai congrats, 


Tun daga ranar Isma'il ya fara dawow gida da wuri, be cika bari Xeey tana aiki ita kadai ba, zo kuga tarairaya wajen Isma'il


Yamaida ita kamar wata bby harta wanka shi ke mata! 

Cikin na wata 7 har angama siyayya dan Isma'il da tsoro wai itama karta haihu ciki na wata bakwai yazo ba kayan baby, ya gama siyayyar komai Alhamdulillah


   Bayan Wata daya idan Isma'il na office kullun wani suke suna waya da Xeey wai idan taji labour tai maza ta kirashi, aiko wata rana Lokacin ckinta ya cika wata 9, Isma'il Yana office aiki yamai yawa, Ita kuma Xeey cikin ikon Allah sega labour, dakyar ta kira Fatima tace tazo ta temaka mata zata haihu, ikon Allah batai labour me tsaho ba ta Haifa yarinyarta Mace a gida! Alhamdulillah, seda ta haihu sannan fatima ta kira Afrah, nan Afrah tazo sukai duk abun da ya kamata aka gyara gidan ko ina kamshi se tashi yakeyi, nan Afrah ta dauka waya ta fara kiran Isma'il ta sanar dashi, kin yarda yayi wai tanamai wasa, Afrah ko se kiran yan Uwa take Kan kace meye Gida ya ciki Alhamdulillah


Isma'il na dawowa ya gaga sweet baby, Toilet ya shiga yai alwala ya godewa Allah, nan fa Wani dadi yaji aranshi, se wangale baki yake, Su Afrah kam dariya suke tmai wai sabon shiga!

     Musaddiq ya kira Isma'il gefe yace" kagani, komai lokacine, ka tayamu Addua muma Allah yasa mu sama baby, Isma'il yace insha Allah... 

    Ranar Suna Yarinya taci Suna Zainab itama! Amma ana CE mata little Xeey, ko Ummi, Alhamdulillah, kowa yayi murna da farin ciki Sosai! A gidanta itama tai wanka har tai, 40 days, su Maman Afrah da matar ubanta, Alho sun kawo mata kayan gyaren jiki ta tsuke Sam, ranar da zata fara kwana dakin Isma'il se tsoro takeji wai kar ta sama ciki again!

 

Musaddiq ma matanshi tana kan hanya zata haihu later......


Haka rayuwarsu taci gaba da kasancewa cikin dadi da farin ciki


*Alhamdulillah* Anan na kawo karshen wannan littafin, kuskuran damukai Allah ya yafe mana!, Se mun hadu a book dina na gaba tku me kaunarku






Ummiey Xeey😍

0 Response to "Adalilin Matar Uba Hausa Novel"

Post a Comment