-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

A Dalilin Kane Hausa Novel

A Dalilin Kane Hausa Novel

A DALILIN KANE




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



   

  ```Wannan littafin na rabuta domin infadakar kuma in nishadantar da masoyana,Ina make addu'a tare da fatan alkairi arayuwarmu...


  _Ba'ayarda wani ko wata suyi imitating din wannan buk ba batare da ixinin mai mallakin shiba,akiyaye...._



 *Ina kaunarku tare da fatan Allah yabar qauna😘😘....*



*1-5*




   Mallam Umar ne yashigo gidanshi cikin farin ciki,hannushi dauke da takarda,cikin sallama yashigo,Mama dake bakin murhu ta'ansa,lokacin ina zaune bisa wata qaramar tabarma ina bakacen masara,nima sallar Baba na'ansa.


Cikin kulawa Mama tace"Mallam lfy naganka cikin farin ciki haka?"


Fuskarshi dauke da fara'a yace"Saratu ai ganinan zuwa ina kke,wani abin arziki yarinyar nan tasamo"



Cikin jin dadi Mama tace"Alhmdllh"


Nida nake bakace,saina saurara ina mamakin mike faruwa?"


Mallam Umar ya'isa ina Mama take yamiqa mata takardar,


Cikin jin dadi mama ta'ansa tace"tou malam nida ba'iya karatu nayi sosae ba,sae kamin bayani yadda zan fahimta"


Malam Umar ya gyara tsayuwa yace"tou albishirin ki"


Mama tace"goro"a hajarce sbd ta kosa taji me ke faruwa,ba mama ba harni Zuhra ji nake kamar intambayi Baba abinda ke faruwa.


Baba yagyara murya yace"zancen karatun Zuhra ne wannan gwamnati tadauka shine yanxu,Alh.kabir ya'aiko inje,da naje shine yyi min bayani"


Mama tace"Alhmdllh,amma Malam muda bamuda komae ya za'ayi mu iyakai Zuhra makaranta?"


Baba yyi murmushin jin dadi yace"saratu,bbu abinda ake buqata daga garemu,gwamnati zatayi komae,Admission ne na jami'ar Amadu Bello dake zariya"


Mama tace"ashe dai maganar da mai girma governor yyi gaskiyane,wlhy malam nayi tinanin irin abin nanne na yan siyasa"


Mama da Baba suka kalleni,ni kuwa babu abinda nake banda hawayen farinci sbd bantaba tinanin zanci gaba da karatu ba sbd iyayena basu da hali Baba bbu abinda yakeyi banda sana'ar wankin huluna,daqer nasamu nagama secondry dina,ranar da mukayi SANFORTH dimmu ne aka gayyaci governor  din jihar kano irin qoqarin da nayi shine yace yadauki nauyin karatu na zuwa jami'a.


Mama ce tataso tazauna kusa dani tana lallashi da inyi shiru ae komae nufin Allah ne.



Baba yace"wani hanzari ba guduba saratu,gsky ina tinanin yadda zambar Zuhra tayafi uwa duniya tayi karatu,dukda Alh. Kabir yace komae iyama za'ayi ba'a buqatar ko kobom mu,amma inajin yadda zambar 'yata tatafi,jami'a inda bbu wanda zai sakaka bbu mai hanawa"


Mama tatausasa murya cikin lallashi tace"haba malam muda zamuyima Allah godia dayaba diyarmu wannan damar,kuma ai munsan halin Zuhra munriga munbata tarbiya kuma insha Allahu bazata bamu kunya"


Nida nike kukan farin ciki nada farajin bayani Baba sai nabar kukan,sbd naga murna zata koma ciki,kuma nasan halin Baba sarai yana iya hanawa.


Baba yace"hakane saratu,mutane da dama suna yabon halayyar Zuhra,amma ina tsoron rayuwar duniyar nan,dukda yanzu idan Zuhra tafiddo miji banida abinda zanyi mata aure kasancewarta bamai abun hannu ba"


Mama tace"insha Allah malam bazamu samu matsala ba"


Baba yace"Allah yasa,amma bari inqara shawara game da tafiyar nan uwa duniya tafiya tin daga Kano har Zariya gsky abin da kamar wuya"


Nikuwa naci gaba da kukan naga samu zanga rashi,gashi a dokar gidammu idan babba yana magana yaro bayasa baki.


Baba yafita wurin sana'arshi,ni da mama hankalimmu yatashi,naci gaba da kuka na,mama na lallabata.


Bayan sati biyu da kawo takardar,bbu wata magana daga Baba,ni kuwa kullum kuka nakeyi tin mama na lallabata hartafara yimin fada,itama hankalinta atashe yake.


Mama da taje gidan Alh. Kabir chairman acan take wanke wanke,shikuwa Baba yanayima Alh. Kabir wankin huluna,haka mamana tatari Haj.hadiza da maganar zuwa makaranta ta,mama tabaya lbrin abinda yafaru,Haj.hadiza tace"insha Allah zatayima Alh. magana sbd yyima malam magana yabarni natafi makaranta ta insha Allahu bbu abinda zai faru,gasu Sagir nan dake karatu BUK harsun fara lectures dinsu,sageer dan Alh. Kabir ne tare suka gama secondry da Zuhra saedai shi private school yyi.



Haka Haj.hadiza tayita lallabar mama akan tayi haquri insha Allahu tasan idan Alh.yyi mashi magana zai yadda.


Da mama tadawo gida lokacin ina islamiyar hadda,koda nadawo mama tasanadda ni abinda Haj.hadiza sae nafara tinanin kadadae ace baza'a ansheni ba sbd anfara lectures.


Mama tace min Alh.kabir zaiyi ma Babanki magana akan maganar zuwa karatunki insha Allah munsan zai yadda,nan mama farayiman nasiha akan inji tsoron Allah aduk inda nasamu daina,kuma idan nayi abinda ba daidai ba su za'a zaga,inriqe mutuncin kaina,banida kamarshi,intsaya inyi abinda yakaini.........






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:19] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCITION🤝*



```I LUV MY FANS😘😘...```



*5-10*





Haka Mama tayita yimin nasiha kamar yadda tasaba,sannan nashiga nacire uniform dina,nayi sallar magrib.



Bayan kwana biyu,Alh. Kabir yakira Babana,da yaje Alh. Kabir yashiga yi mashi bayani akan karatu yadda zai fahimta,da lallashi da komae haka Alh.kabir yashawo hankalin Baba,harya yadda,Alh.kabir yace"akwai kudin da gwamnati naturo,wanda za'ayi mata provision da dai sauransu,zai aiko da su,upperweek zata tafi makaranta,Baba yace basae anbashi kudin ba duk abinda yadace suyi mani da su,sukayi sallama.



Bayan sallar magrib,Baba yadawo gida lokacin ina zaune tsakar gida bisa tabarma inacin tuwo,cikin sallama yashigo,na'ansa tare da yi mashi sannu da zuwa.


Lokacin mama tana sallah,kasancewar lokacin zafi ne nadauko ma baba tabarma nashinfida mashi yadauna tare da yimashi sannu da zuwa.



Bayan mama tagama sallah,tayi addu'o'inta kamar yadda tasaba,mama tayi mashi sannu da zuwa sannan tagabar mashi da tuwonshi shima,Zuhra tadauki kwanon tuwonta takoma cikin daki.



Kafin Baba yabuda langar tuwon,yafara magana kamar haka yace"Allah yyi Zuhra zata tafi makaranta saedai muyita yimata addu'a,Allah yatsare yakuma bata sa'a.


Mama tace"Alhmdllh,Ameen ya rabbi malam,gsky naji ddi Allah yabada sa'a"



Baba duk yyi mata bayani akan yadda sukayi da Alh.kabir wajen kudin da aka turo na sayayyar makaranta,mama tace"hakan da kayi kayi daidai malam,sbd gwamnati ita ta daurashi akan kudin"


Zuhra tunda taji wannan maganar bbu abinda take sai murna,ta'aje kwanon tuwon sbd ji tayi duk bata iyaci sbd murna,fitowa tayi tayi alwala tayi sallah raka'a biyu tare da addu'ar Allah yatsareta yakuma bata sa'a.



Da taimakon Alh.kabir akayi mata registration sakamokon wani lecturer abokin Alh.kabir daya temaka masu.



Haka Haj.hadiza tasaimata dogayen riguna na shago,atamfofi,lesussuka da mayerials tare da yadin hijabobi,akakai mata dinkuna.



Bayan sati daya,komae yazama ready,mama da Baba kullum sunayi mata nasiha akan tayi abinda yakaita kada tabiyema mutanan banza.


Ranar sunday,Alh.kabir yahadata da driver dinshi yakaita makaranta,har bakin gate din hostel,dayake lecturer din daya temaka masu wurin yin registration shi temaka mata wurin accomodation,da yafito yaturo maka lambar room dinsu.



Da taumakon yara yan dako suka kaimata kayanta har cikin room dinsu,dakine lafiyayye komae tsaf hada carpet aciki tare da toilet da bathroom,gado ne guda ukku sae kayan tea da akajera bisa wani qaramin freezer.


Da sallama tashiga room wasu yammata ne wa'anda bazasu wuce agemate dinta ba,su biyu da ganisu kasan twins ne sbd kamar da sukeyi........







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:19] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*10-15*




Daya tana zaune bisa kujera hannunta dauke da qaramin kofi tanashan golden morn tadaura Laptop bisa cinyarta tana kallo,dayar kuma tana zaune bisa daya daga cikin gadon hannunta dauke da textbook na chamisry tana karantawa.


Zuhra tayi sallama cikin sakin fuska.


Yammatan dake cikin room din suka ansa cikin fara'a.


Ganin kayan da ake qoqarin shigowa da su,yasa suka fahimci room mate dinsu ce.


Da sauri dayar wadda take bisa gado tasauko,ta tari Zuhra kamar tasanta.


Tace"sis sannu da zuwa,mun dade muna jiran zuwanki wlhy"takama hannun Zuhra suka zauna gefen gado.


Zuhra ta'ansa da yawwa cikin fara'a.


Wadda ta tari Zuhra ita tasallami yaran da suka kawo mata kayanta,dayar kau saibinsu takeyi da kallo.


Wadda ta tari Zuhra tace"i'm Islam Khaleel Adam by name nd my twins sister Iman Khaleel Adam,mu yan kano ne,muna zaune a GRA"


Zuhra tayi murmushi tace"nd i Zuhra Umar Farouq,nima yar kano ce,muna zaune a zaria road"


Nan suka shiga murna ashema garinsu daya,kamar sunsan juna haka Zuhra da Islam sukayita labari,banda Iman da taci gaba da kallonta a laptop,Islam duk bataji dadi ba amma dayake tasan halin sis din tata dole tashareta.


Anan ne suka gano ashe course dinsu daya,BIOCHAM,ita Iman BIOMATH take,nan sukaci gaba da hirarsu.


Iman dakeshan golden morn tace"sis taso musha golden morn"


Islam tace"haba sis ina laifin ki hada mata wani"


Islam tace ma Zuhra"sis kinzo a sa'a muma bamu dade da dawowa daga kaduna ba,bamu dafa abinci ba,kuma daga hostel zuwa restourant da nisa,amma bari nahada maki wani abu"




Zuhra tayi murmushi tace"Alhmdllh wlhy banajin yunwa".


Islam tafiddo time table dinta suka shiga dubawa,kamar sunsan juna,dayake su Islam sunyi sati ukku da zuwa yanxu sunsan venue din da sukeyin lectures.



Wayar nokia dinta tashiga ringing,da sauri Zuhra tadauka ganin sunan Baba,nan suka gaisa tate da yima mata sannu da zuwa har suka gaisa da Mama dayake Baban yana gida,suyi tayi mata addu'a har sukayi sallama......







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:19] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*15-20*




Islam tana mamakin irin kyau Zuhra sae kace barabiya,ita kuma Iman batada yawan magana ba kamar Islam,dama ita Islam kowa natane gata da wayau shiyasa yayansu yafi ji da ita.


Da marece suka tafi restaurant cin abinci,Islam ce tabiya masu kudin,da suka gamasukadawo hostel kamar dama can sunsaba da juna.



Bayan sallar magriba,Islam tafiddo jotting dinda sukayi Zuhra batanan,Islam tayimata bayani sosae.


 

Islam tace"dan Allah sis,Zuhra batayi maki kama da Sajeeda Abba?"



Iman tace"nima tinda tazo nake ganin kamarsu"



Zuhra tace"wa cece Sajeeda Abba?"



Iman tace"wata friend dimmu ce da mukayi Turkishi International college a Abuja,amma ita barabiya ce"


Islam tace"dan dae ke kinada dimple ita kuma bata da shi"


Itadae Zuhra batace komae sbd tasaba jin ace tana da kyau.



Da dare yyi Islam da Iman kowa yafiddo Laptop dinshi yana kallo,Zuhra tafiddo textbook dinta na Biology tana dubawa.



Islam tace"sis kizo muyi kallo gobe sae muyi karatu,yakamata ki huta yau kadae"


Dole Zuhra ta'aje littafin tatafi wani film ne zuke kallo mai suna MARLIN.



Washegari ranar monday,kasan cewar su Zuhra suna da lecture 8-10 ta chamistry,su suka fara shiryawa,Iman tahada masu breakfast tea ne tahada masu tare da soyayyen kwai.


Rayuwa kenan da ganin su Islam da Iman kasan 'ya'yan masu kudi ne,sbd yanayin shigar da suke da yadda suke kashe kudi,Allah yabasu kudi gasu da kyau ba farare bane sosae amma suna da kyau,wani ikon Allah sae santin kyauna suke.



Tsaf nagama shirina sanan nadauko hijabi ta tare da liqab nasaka,Islam kai doguwar riga ce red tasaka qirar bahrain sannan tayi rolling da bakin gyale tadauki jika da takalma bakake tasaka kamar zata biki,suna ganin Zuhra tasaka hijabi.


Islam tace"ae dole kirufe wannan kyakykyawar fuskar sbd kada kihada mamu goslow ahanya"



Iman yayi murmushi tace"sis da gaskiyarki wlhy"



Zuhra tace"kodae kuna da abin dariya sosae,yanzu zolayata zakuyi tayi?,bance zaki hada gslow ba sai ni?"


Islam tace"wlhy maganarmu bbu wasa sis"



Hadae suka fita,abakin gate suka hau adaidaita suka tafi venue.


Bayan sungama lecture 8-10,bazasu qarayin wata ba sae11-12,amma mutane da dama bbu wanda yatafi dukda yan course dimmu bamuda yawa sosae.


 

Mukaje cikin venue muka zauna first seat,ni da Iman munata labarimmu,tare da jajen Iman ko tataho,Islam tace"bari nakirata muji"



Islam tafiddo wayarta kirar Samsung Galaxy,tayi dialling din number din Iman.


 

Iman ta dauka,Islam tace"kin tahone?" 


Iman da wulaqanci wai yanxu zata shiga wanka,Islam tace"ae kinfi kowa sanin halin yaya Rafeeq"sannan takashe wayarta.



Zuhra daga seat din bayansu taji wasu yammata na labarin Dr. Rafeeq.


Dayar tace"Aysha,Allah yaba Dr. Rafeeq komae,amma bayason mutane dan wulaqanci ne"


Wadda aka kira da suna Aysha tace"aeni yayimin daidai wlhy Maryam,sbd idan yyi wasa sae yammatan ABU su lalata shi"



Aysha tace"hakane kuma,amma wlhy maryam son Dr. Rafeeq yakamani"



Maryam tace"ki rufama kanki asiri,wlhy idan gimbiyarshi tajiki kingama yawo"



Zuhra tajuya wurin Islam da takeyi mata magana,Islam tace"sis tinanin me kike?"



Zuhra tace"bbu komae sis,amma yakamata mufiddo textbook dimmu na biology muduba"


Islam tace"hakane sis" suka fiddo textbook dinsu suna karantawa



Tsayawar motar da sukaji,shi yaja hankalin ko wani student yakama kanshi tare da natsuwa,har yashigo cikin venue din kamar bbu kowa.



Yaje gaban whiteboard yatsaya,kamshin tirarenshi mai sa natsuwa shiya dawo da Zuhra cikin hankalin dan tanatso duniyar karatu.



Lokacin da tadago idanuwanta sukayi tozali da kyakykyawan saurayin da ake kira da Dr.Rafeeq Khaleel Adam,sae tafurta ya salam,acikin zuciyarta sbd bata taba ganin kyakykyawan saurayi kamarshi ba.


Ashe dama haka Dr.Rafeeq yake?,dole yammata zasu haukace kansa,amma da ganinshi bashida wasa ga kasaita,cikin harshe turanci yafara lecture,dajin yadda yake silence kasan ba a Nigeria yyi karatu ba..............








*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:19] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*25-30*




Zuhra dae batace komae dukda itama tanajin qishi,haka suka tafi office din Aunty hanan.


Wata tsadaddiyar mota ce akayi parking akusa da office dinta,qirar LEXUS LX 2017,baka sae faman daukar ido take dagani sabuwa ce.


Tin akofar office din nike jiyo kamshi yana tashi,cikin sallama suka shiga office din,wata kyakykyawar budurwa ce wadda bazata wuce shekara 25,farace sosae,daganinta yar masu kudice,kuma boko yazauna da kafafuwanshi.


Cikin fara'a ta'ansa, Islam da Iman suka gaisheta cikin harshen turanci,itama ta'ansa.


Zuhra tagaishe da ita,tana yamutsa ta'ansa kamar bataso.


Dama tinda Zuhra tacire niqab dinta,sukayi ido hudu da Aunty hanan,tindaganan take harararta.


Islam talura da irin kallon da Aunty hanan take yima Zuhra duk bataji dadi ba,Iman tabude freeze tadauko robar robar ruwan faro,tadauki daya taba su Islam,amma sukace sunkoshi.


Iman tace"Aunty hanan kinyi kyau sosae wlhy,nasan yaya Rafeeq duk zafin kanshi saeya yaba"


Aunty hanan tayi murmushi tace"yanxu muka gama waya da shi,sae muje mugaishe da shi ko"



Islam tace"Aunty hanan,Mummy tashigo school ne?"


Aunty hanan tace"a'ah ta tafi kano,nasan yanxu tana hanya"


Iman tace"Aunty hanan yau bazakiyi mana lecture ba ne?"


Aunty hanan tace"yau bazan iya lecture ba,nagaji,yau ni nayi driving tindaga kaduna,driver yatafi kai Mummy kano"tadan yamutsa fuska tace"ina kuka samo wannan"tana kallon Zuhra a yamutse.


Islam tabata fuska tace"friend dimmu ce,kuma room mate dimmu"


Aunty hanan tayamutsa fuska sbd ita batason bare tace"ae daman nasan ke keda kwashe kwashe"



Haka suka fito,lecturers sae wani girmamata suke,qaramin gyale tayafa,sannan doguwar rigar dake jikinta tayi tighting dinta sosae,gashin kanta har gadon bayanta bata rufeshi ba.


Bbu nisa sosae office din shiyasa muka tafi aqasa,fuskata bbu liqab nasakashi acikin shouldbag dina,mutane sai kallo na suke bansan me suke kallo ba,da nayi niyyar bazanje ba,amma Islam tanunamin mutafi da idonta.


Tin abakin office din kowa yashiga taitayinshi cikimmu hadda ita naga itama tanatsu sosae.


 Sallama sukayi saeda yabamu umarnin shiga sannan muka shiga ciki.




Komae ta office din tsaf sae qamshi yakeyi,kanshi bbu hula gashin kanshi sae shinnig yake baki wuluk kamar na larabawa.



Kanshi akan takaddimmu da mukayi test,yanata gyarawa,baidago yakallemu ba saeda akayi kamar minti biyar.


Aunty hanan tasamu kujera tazauna sbd tafara gajiya da tsayuwa,mu kuwa bbu ko motsi sbd tsoron shi.


Saeda yadago fuskarshi,suka shiga gaishe shi cikin harshe turanci ya'ansa.


Wayarshi ake bisa table tashiga ruri,cikin fara'a yadauka,ya gaishe da ita,cikin harshen turanci yake wayar dajin yadda yake wayar da mahaifiyarshi ne kuma naji ya'ambaci sunan Mami,harya fara yi mata shagwaba,sae suka canxa magana sbd da alama sirrice,akan sa ranar aurenshi.


Sae kuma suka koma maganarsu,Islam da Iman,sae yaya Rafeeq yace gasunan sunzo Mami,yaran da basu wani karatu.


Cikinsu Iman da Islam yamurda,sukagama maganarsu sannan yyi mata sallama.



Cikin harshen turanci,Aunty hanan ke tambayarshi maganar miye sukeyi da Mami?.


Baiko bata ansa ba.


Cikin harshen turanci yaya Rafeeq yafara yi masu Islam fada wai atest basuyi komae basu karatu.


Yace"wa cece Zuhra Umar Farouq?,ita dayace taci 8/10 a cikinku"


Islam ta nuna Zuhra bakinta na rawa tace"gatanan"


Dago dara daren idanuwanshi yyi yana kallon Zuhra,sae yace"mata weldone"



Haushi yakama Hanan tace"haba Dr.sumafa suna maida hankali"


Baiyi mata magana ba karo nabiyu.


Sae tafara janshi da surutu,amma bbu wata cikakkiyar ansa daga gareshi idan da sabo tasaba da halin Dr. Rafeeq.



Aunty hanan tana shafa wayarta ta'isa kusada shi tace"Dr.kamin kyau sosae,bari inyi mana hoto,ni bakace nayi kyauba"


Ta'isa kusa dashi tana qoqarin hada kanta da nashi,tadaura kanta bisa kafadarshi.


Cikin tsawa yace"bakida hankali ne?"


Abinda yyi mata bataji dadi ba,ranta abace tace,haba Dr. zanje inyima wani ne?"



Ranshi bace yace"ni kuma waye agare ki"


Aunty hanan tasanyaya murya tace"yau zanzo muyi magana,sbd nagaji da jiranka"


Agajarce yace"bana nan"








*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:19] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*20-25*




 Kyakykyawan saurayi ne na bugawa a calender,bazai wuce shekaru 28,fari ne tas,daganin fatar jikinshi ta yan hutue wa'anda naira tazauna mawa,yanada matsakaicin tsawo,baida qiba,yanada doguwar fuska mae dauke da saje,tare da dogon hanci,yana manyan idanuwa farare tas,masu zara zaran eyelashes,girar idanshi kamar anzana mashi,yana da qaramin baki tare d fararen haqora kamar ajera mashi,tare pink din lips dinshi masu laushi qanana.



Sanye yake cikin dakakkiyar shadda ruwan sararin samaniya,tare da hula da takalma jinin sarauta bakake,duk macen da taga Dr.Rafeeq saita yaba da halittarsa,amma daganinshi dan zafin kai ne shiyasa dalibai maza da mata suke shakkarsa.



Bayan sunfiddo learning materials dinsu,su maida hankalinsu akan lecture,magana yake amma da alama maganar wahala take mashi.



Bayan angama lecture,yyi tambaya yammata suka fara neman suna tahanyar bashi ansa,amma sae ya yamutsa fuska alamar basu daidaiba.



Zuhra da Islam bbu wanda yyi magana acikinsu,itadae Zuhra tana tsoron tashi bada ansa,dukda tasan ansar amma yanayin yadda taga yanayi ita tsoronshi ma takeji.


Cikin harshen turanci yabada umarni akan kowa yayago paper yanxu za'ayi test,bbu wata hayaniya kowa yayago paper dictation din tambayar yyi,tambayar da aka kasa ansawa akanta yyi test din,cikin minti biyar,ya umarci kowa akan ya'ajiye biron shi saman desk,bbu bata lokacin kowa yabi umarninshi.



Ya umarci grp leader da yahada scrept din yasameshi cikin mota da su,Allah yatemake mu mungama mukayi submitting suka fito,muka tsaya jiran fitowar Iman.



Zaune yake cikin wata sabuwar mota,motar kawae abin kallo ce,farar mota ce qirar JAGUAR XF 2017,tayi kyau sosae,tana cikin mota grp leader yasameshi yabashi script dimmu,sannan yatada motarshi yatafi office,duk hanyar da yabi yammata su bishi da kallo kamar wata almara.




Suna jiran Iman sae gata taxo inda suke,tana murmushi.


Islam tace"ae nayi tinanin yarigaki shigo ne"


Iman tace"Allah yatemake ni,ina hawan step dinnan,shi kuma yana fitowa daga mota,baiyimin magana ba saedae yyimin hararar da yasaba"


Zuhra tace"yanxu sae wace lecture din kuma?"


Islam tace"yanxu lecture din biology 112,zamuyi"


Iman tace"dazu mukayi waya tacemin tana hanya yanzu"


Islam tace"daga zuwan yaya Rafeeq sae test,dan yasomu munyi karatu"


Iman tace"hmm,ae yaya Rafeeq bbi mai iya mashi,shidae ba'ayi mashi daedae,shiyasa Aunty hanan keshan wahalarshi,i'm feeling thirsty,dan Allah muje office din Aunty hanan musha ruwa"



Islam tace"mujedai mugaida yaya Rafeeq"



Iman tace"muje wurin Aunty hanan,ba saimuje wurinshi ba tare da ita"............






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:19] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*30-35*




 Hanan tayi sanyayyar ajiyar zuciya,tace"shikenan bbu komae"


Zuhra naganin irin kyau na Aunty hanan ga ilimi amma namiji yana wahalar da ita,gsky halin wannan mutun akwai aiki.



Amma wani abin mamaki Dr. Rafeeq yasakarma Islam fuska yace"Islam ya karatun ne?"


Islam tace"lfy qlau yaya"


Yace"ko akwai abinda kuke buqata ne?"


Islam tace"a'ah yaya Rafeeq,saedai munaso muje kano wannan week din"


Yyi murmushi karo na biyu yace"haba yar qanwata,ae wannan week din saiku zaina school ayi karatu,nima bazani kano ba ae"


Islam tace"tou yayana,Allah yakaimu lfy"


Islam tace"zamu tafi hostel,sae munyi waya yayana,Aunty hanan sae anjima"


Aunty hanan tace"ok,bye"


Iman tanuna ita bazata tafiba,amma tare da Aunty hanan zata tafi,su Zuhra suka tafi suka barsu.


Suka tari adaidaita,takaisu bakin gate din hostel.



Suna shiga room dinsu,Islam tafada bisa gado,tace"wlhy nagaji sosae"



Zuhra tazauna bisa kujera bayan ta'ajiye shouldbag dinta,tace"Islam dama kunsan Dr.Rafeeq ne?"


Islam tatashi zauna tare da murmushi tace"mu kau mukasan Dr. Rafeeq"


Taci gaba da cewa,mu yan asalin jihar Yola ne,aiki yakawo mahaifimmu Kano,sunan mahaifimmu Alh. Khaleel Adam,Dan masanin kano,minister man fetir, wanda muke kira da Abba,tare da mahaifiyarta Haj. Maryam wadda muke kira da Mami,itama yar Yola ce,tabude private hospital tana aikin jinya.



Muntaso cikin kulawar iyayensu,yaya Rafeeq shine babba yyi karatu akasar England,har yyi doctoring dinshi.



Bayan shekara goma da haihuwarshi,aka haifi Islam da Iman daganan Mami bata sake haihuwa ba,Islam da Iman sunyi karatu a Turkish International College dake birnin tarayya Abuja,kasan cewar,acan Abba yake aiki.


Bayan mungama Mummy tace"akawomu karatu ABU"



Zuhra tace"wa cece Mummy kuma?"



Islam tace"Mummy aminiyar Mami ce,itace Provost awannan universty din"


Mummy itace mahaifiyar Aunty hanan,Aunty hanan ita daya suka mallaka,kuma sannan mahaifinta abokin Abba ne,


Tin Aunty hanan tana yarinya tafara son yaya Rafeeq,saedai shi maidamu da ita ba,lokacin da tagama secondry dinta,sae tanuna tana sonshi qarara har iyayammu suka gane.



Da Mami tayima yaya Rafeeq magana akan yanason Hanan?,sae yace shifa yanason amatsayin yar uwarshi kawae.


Mami tace yakamata yadda yarinyarnan take sonshi shima yaso ta,yace shi bayanzu zaiyi aure ba dan lokacin yana yin degree dinshi.


Hanan tashiga jami'a sbd shi dukdan tajirashi,haryagama yyi masters dinshi,itama tagama degree dinta tayi masters,shi kuma yyi doctoring dinshi,shine yafara lecturing anan,itama dataga masters dinta sae suka dauketa aiki anan,sbd mahaifyarta.



Mummy tanada gida wanda akeba Provost a staffquarters,amma yawamcin weekend sunayinshi a kaduna,idan anyi hutu sutafi kano,shima yaya Rafeeq yana da nashi gidan da yake zaune a staffquarters.


Zuhra tanisa tace"amma da gani yaya Rafeeq baida wasa"


Islam tayi murmushi tace"bayason yawan magana,shiyasa idan zai aikemu muke natsuwa muji mi zaifada sbd bayaso maimaita magana,,sannan yanada qenqami kamar mace"


Zuhra tace"wlhy har nafarajin tsoronshi Islam"


Islam tayi dariya tace"ae idan ka'iya zama dashi baida matsala,shiyasa munfi shiri da shi akan Iman"


Ita Iman miskila ce shima kuma miskiline shiyasa basu jituwa,watarana yace dauko mashi laptop dinshi,ita kuma bataji ba,saeta sake tambayarshi mi zata dauko,wani mari da yyi mata har zaida jini yakwanta mata acikin idonta,yyi tinanin tana sane wulaqancinta ne.


Zuhra tazaro idanuwa tace"jini yakwanta mata cikin ido?"


Islam tayi dariya tace"ae wannan qaramin aikin yaya Rafeeq ne Zuhra"


Zuhra tayi ajiyar zuciya tace"bari inshaga wanka".



Bayan sunshirya,Baba yakira wayar suka gaisa,sannan yaba mama suka gaisa da Zuhra,har Zuhra taba Islam waya suka gaisa da mama,mama tayita yimasu addu'a.


Iman shiru bata dawoba,ashe gidan Mummy suka wuce ita da Aunty hanan bata dawo gidaba sae da tayi sallar magriba sannan Aunty hanan tamaido ta.


Tinda nazo ba'a bude provision.......









*Miss j🙋🏻😘*

[1/9, 22:19] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*





*35-40*




  Zuhra najin dadin zama da Islam da Iman sosae,amma duk lokacin da sukaje office din Aunty hanan shan ruwa sae tabatama Zuhra rae saedai zuhra bata nuna ranta yabaci.


Dagan Zuhra tadauki niyyar bazata qara zuwa office din Aunty hanan ba,Islam batajin dadin abinda Aunty hanan takeyima Zuhra,amma bbu yadda ta'iya sae Islam takawo shawarar suriqa saka ruwan gora daya acikin should bag dinsu,haka suka riqayi amma Iman tace ita bazata iya daukar robar ruwa ba da nauyin textbook dinta zataji koda na robar ruwa.



Haka rayuwar Zuhra takasance,zamanta da su Islam lfy qlau,suna zuwa lectures dinsu bbu wasa,kuma iyayenta suna kiranta sosae awaya.



Wata ranar juma'a suntaso daga lecture,suka biya office din yaya Rafeeq ranar Iman na hostel sbd lecture din chemistry suka taso.



Zuhra na sanye da hijabinta tare da liqab,Islam kuma doguwar riga ce tayi rolling dama ita tafison irin wannan shigar.


Kamar kullum yauma saida yabasu umarni sannan suka shiga office din.


Zaune yake gaban table yana duba wani littafi,amma da mamaki suna ciga yadago fuskarshi bbu walwala sosae.


Bayan sun gaishe da shi cikin harshe turanci kamar kullum.


Yadan saki fuska,yabasu umarni da suzaina.


Bayan sun zauna,Islam tace"yayana me ke damunka naga fuskarka cikin damuwa?"


Yaya Rafeeq yyi murmushi karo na daya wanda yaqarama fuskarshi kyau yace"Islam bbu komae"


Zuhra tayi mamakin sakin fuskar da yyi ma Islam wanda tinda suke zuwa baitaba yiba,tou kodae da gaske yafison Islam ne.



Yaya Rafeeq yasauya maganar yace"Mami kullum sae tayimin tambayar wae yaushe zakuje weekend ne?"


Islam tasan halin yaya Rafeeq sosae,tasan akwai abinda ke damunsa amma bayason asani shiyasa ya canxa maganar.


Islam tace"ai Aunty hanan tace mutafi kaduna tare da ita muyi weekend din acan"


Yaya Rafeeq yace"kinfa san banason yawo ko?"


Islam tace"nima bazan tafi ba,sbd idan natafi zamubar zuhra ita daya,saedai Iman tayafi"


Yaya Rafeeq yace"wa cece zuhra kuma?"


Islam tace"yayana yanzu duk zuwa gaishe da kai da mukeyi da ita baka santa ba,kuma fa itace highest score a course dinka,kuma fa yaya ko Mami tasan zuhra"



Yaya Rafeeq yyi murmushi yace"ya isa haka,parrot din Mami"


Islam tagwabe fuska tace"kai yayana kafasan banaso amma shikenan,idan kuna magana da Mami akan Aunty hanan bazan sake saka bakina ba"


Yaya Rafeeq yyi dariya karo na daya, da yyi dariya kamar haka agaban wani ko wata.


Yace"haba Islam kada kiyimin haka mana"


Islam taqara shagwabe fuska tace"tou bakai bane yaya Rafeeq"



Yyi murmushi yace"double sorry"



Aunty hanan ce tashigo tare da sallama bata ko tsaya yabata izinin shigowa ba tashigo,sanye take cikin wani tsadadden material dinkin riga da siket sun zauna ajikinta ,tayi kyau sosae,dan qaramin mayafi ne tayafa sai kamshi ke tashi.


Yaya Rafeeq yadaure fuska,zuhra ce tafara gaishe da ita,amma tana yamutsa fuska ta'ansa,amma da Islam tagaishe da ita lfy qlau ta'ansa mata.


Islam batajin dadin abinda Aunty hanan takeyima zuhra sbd ita bataga abinda tayi mata ba.



Aunty hanan tace"Islam narabu da ganin ki,sae Iman nake gani"


Islam tace"Aunty hanan lectures sunyi mana yawa,ga Assigment yashaga gabammu"


Aunty hanan tace"amma ae kinsamu time din da zakizo mugaisa ko,Mummy nata cigiyar ki"


Ganin baida niyyar yimata magana tace"Dr. ya aiki?"


Bai kalli inda takeba yace"lfy"



Aunty hanan tasanyaya fuska tace"haba Dr.lfy naga ranka abace?"


Yaya Rafeeq yace"Hanan,idan har bazaki gyara halinki ba tou bazamu daidaita da ke ba"


Aunty hanan tabata fuska,cikin bacin rai tace"Dr.wae mi yasa bakason zama lfy ne?"


Yaya Rafeeq yanuna hanya ranshi abace yace"fitarmin daga office"


Aunty hanan tace"bazan fita ba,inason magana da kai yau"



Islam da Zuhra najin haka,Islam tace"yaya Rafeeq zamu tafi" sukayi masu sallama suka fita.


Hanan tabi zuhra da harara,tafin tayi tsoki.


Hanan tace"Dr. mi yasa kake wulaqanta ni agaban wannan jakar yarinyar ne?"


Yaya Rafeeq ranshi bace yace"wa ce jakar?"


Hanan tamaida mashi cikin nuna isa tace"wannan yar iskar yarinyar da take makalema Islam,kodae sonta kke yi ne?"



Ranshi yakai qololuwa wurin 6aci tini idanuwanshi suka canza laune yace"wlhy idan baki fitaba zan iya aikata komae akanki Hanan"



Ita kanta taji tsoron ganin yadda Rafeeq yasauya cikin mintina kadan,fita tayi tabar office,idanuwanta cike taf da hawaye.


Zuhra da Islam suna fita suka nemi nafef suka hau.


Islam tace"Zuhra dan Allah kiyi haquri akan abinda Aunty hanan take yimaki"


Zuhra tayi murmushi tace"Islam kenan,ni bbu abinda tayi mani,may be ni nayi mata wani laifi"


Islam tace"bbu abinda kikayi mata Zuhra,wannan kadan ne daga cikin halin Aunty hanan shiyasa basu shiri da yaya Rafeeq"



Haka suka isa bakin hostel,aka saukesu sannan suka shiga..



Suna shiga room dinsu suka tarar da Iman tagama shiri zata fita lecture din maths.


Iman tace"sannu da dawowa"


Zuhra tace"yawwa sis"



Islam tace"wlhy nagaji sosae"


Iman tace"wlhy yawon zuwa lecture akwai wahala,dan Allah Islam kiyima yaya Rafeeq magan yasa baki,daddy yabamu mota"


Islam tahau gado takwanta tace"kema idan kika fadi mashi ae bawani abu bane"


Zuhra tashiga toilet,Iman tace"na tafi sae nadawo zamuyi magana,may be nakwana quarters wajen Aunty hanan tinda mummy batanan"


Islam tace"uhm,Allah ya kiyaye hanya"



Haka zamansu yakasance har suka fara exams karatu wurin zuhra da Islam da Iman ba'a magana suna maida hankali sosae.



Tsakanin yaya Rafeeq da Hanan bbu wata gituwa,kuma kusan kullum sae taje office dinshi sbd taganshi,amma shi tin hayaniyar da sukayi haryanxu yaqi sakar mata fuska abin duniya ya isheta,gani take yaya Rafeeq son Zuhra yake(ni miss j ne yaya Rafeeq din da baisan fuskar zuhra ba🤔).


Ahaka su Zuhra suka kammala first semester exams dinsu,exams sunzo masu da sauki sosae,sunyi karatu bbu kama hannun yaro.


Ranar da Zuhra da Islam suka gama exams,Islam tayima yaya Rafeeq magana akan dan Allah yatafi da Zuhra gida,tinda shi yau zai tafi,Iman sae gobe take gamawa kuma Aunty hanan zata taho da su goben.............






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:20] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*





*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




_DEDICATED TO_ *zahra Galadima (Noor)...*



*40-45*




Dr. Rafeeq yadaure fuska yace"islam yaushe kika fara rainani ne?"



Islam tazaro ido tace"wlhy yaya rafeeq ba raini bane"


Dr. Rafeeq yace"tou bazan yiba"



Islam batace da shi komae ba,sbd tasan halin kayansu ba'ayi mashi musu.


Islam tace"tou yayana ni zantafi,Allah yatsare hanya"


Abinda yyima Islam baiji dadi ba,bae taba tinanin akwai abinda Islam zata nema awurinshi tarasa ba,sbd Islam tadaban ce agurinshi,bazata tabayin abinda zata batama wani raiba shiyasa yake sonta kuma tana bashi girmanshi fiye da Iman.



Islam hartakai bakin kofar office dinshi,yakira sunanta murya asanyaye.


Yace"Islam,xonan"


Islam tajuyo sannan ta'ansa,fuskarta bbu alamar damuwa sbd ita dawuya kagane fushinta.


Takoma cikin office tace "gani yayana"


Yaya Rafeeq yyi murmushi yace"Islam ina alfahari dake amatsayin ki na qanwata"



Islam tayi murmushi tace"nagode yaya Rafeeq"


Yaya Rafeeq yace"zantafi da ita,abinda kikeso kenan?"



Islam tace"eh yayana sbd Zuhra tanada kirki sosae"


Yaya Rafeeq yace"har tafiki ne?"


Islam tace"sosae ma yayana"



Yaya Rafeeq yace"tou tashirya yanxu danaje gida zanzo mutafi"



Islam tayi mamakin yaya Rafeeq,sbd shi idan yace bazaiyi ba tou bazaiyin ba,amma kuma gashi yau sa'a daya yacanxa.


Islam tayi murmushi cikin zuciyarta tace yaya Rafeeq Allah yabaka mace mai haquri,amma da alama Aunty hanan batada haquri,afili tace"yayana nagode sosae"


Yadan daure fuska sannan yace"tashirya yanzu tajirani bakin gate,kinsan banason abatamin lokaci"


Islam tanufi hanyar fita tana cewa insha Allah bazamu bata lokaci ba.



Islam nafita tasamu nafef takaita bakin hostel.Bayan tashiga cikin hostel tanufi room dinsu,tana shiga tatarar da Zuhra tashirya ita daya take jira suyi sallama.


Iman tace"dama ke muke jira wlhy"


Zuhra tace"bari intafi, Islam kada nayi dare ahanya"


Islam taja trolly din tace"mutafi bakin gate kada yaya Rafeeq yajira mu"


Iman tace"Islam yaya Rafeeq zaizo ne?"


Islam tace"eh zaitafi da Zuhra ne"


Zuhra ji tayi gabanta yafadi sbd ita tsoronshi takeji yadda taga yanayima Aunty hanan da su Iman.


Zuhra tace"Islam da yabarshi wlhy danaje tasha zansamu mota"



Islam taja hannunta harsuka isa bakin gate,sannan tace"Zuhra motar haya tanada matsala amma idan yaya yatafi da ke,muma hankalimmu zai kwanta"


Iman tace"gsky Zuhra kinada sa'a da yaya Rafeeq zae rage maki hanya wlhy da Aunty hanan ce bazai tafi da ita ba"


Ganin lambar motar da sukayi shiyasa suka gane shine ciki,sabuwar motace maroom colour qirar RANGEROVER,glass din motar mai duhu(tint)baka ganin abinda ke cikin motar.



Can gefe dasu yyi parking,students sae faman kallon motar suke wasu suntsaya suka wanda zaifito daga cikin motar.


Suka qarasa inda yyi parking,glass din motar yasauke sannan yabude masu boot din motar batare da yafito,bayan sun saka trolly din cikin boot sannan suka koma saitin driver yake zama suka gaishe da shi.


Ba yabo ba fallasa ya'ansa,sannan ya umarceta da tashigo.


Saida sukaga yatada motar sannan suka koma hostel,suka fara hada kayansu sbd yau quarters zasu kwana gidansu Aunty hanan.



Tinda suka shigo motar bbu wanda yyi magana sae waqar ice prince dake tashi ahankali tare da mayataccen qanshin turarenshi mae tada hankali.



Ahankali tadaga kanta talleshi,ji tayi gabanta yafadi,sbd tsananin kyau da yyi,farar shirt ce jikinshi mae kwala tare da maroom din wando,gashin kanshi yasha gyara yaqara baki sae shining yake,kyawun fuskarshi yaqara fitowa,tare da sayenshi wanka yaqa tona asirin kyawunsa,cikin sanyayyar muryarshi mai kashe jiki yace"ko kina buqatar wani abu ne?"



Batasan lokacin da tadawo duniyar tinanin data lulaba sbd tsabar tsorata tace"a'ah bana buqatar komae"


Zuhra tayi ajiyar zuciya,cikin zuciyarta tace"Allah yayi maka komae mai kyau kuma yabaka komae narayuwa.


Nokia dinta tashiga ringing dasauki tadauka dan kada yace tadame shi.


Cikin zazzaqar muryarta tayi sallama,daga can bangaren Baba ya'ansa,bayan tagaishe da shi,yake tambayarta tataho ne?,Zuhra tace"eh Baba muna hanya yanzu"


Baba yace"ke da suwaye ne?"


Zuhra tace"Baba yaya Rafeeq ne muka taho tare?"


Baba yace"waye haka?"


Zuhra tace"Baba,yayan Islam ne"


Baba yace"tou Allah yakawo ku lfy"


Sukayi sallama.


Yadda yaji ta'ambaci sunanshi baisan lokacin da yajuyo yakalleta ba,sbd bai tabajin irin wannan dadin da sunanshi yyiba abakinta..............








*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:20] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*


*STORY & WRITING JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



```Wannan page din sadaukarwa gareki,kuma ke tadan ce,muna alfahari da ke kuma kinsan mi kikeyi,bakida hassada ni shaida ce,``` *Aunty fauzah🤝🤝....*



*45-50*




Saida suka dauki hanya sosae,sannan wayarshi ta fara ringing har sau ukku amma da mamaki bae daukaba da alama Aunty hanan ce saidae yyi tsoki.


Aka qara kira da sauri yadauka,cikin harshen turanci tare da girmamawa ya gaishe da ita,sannan yafadi mata yana hanya yanxu.


Daga can bangaren Mami tace"Hanan tacemin idan takira ka baka dauka,ko inada ikon sanin meye dalili?"


Yaya Rafeeq yace"Mami,diyarki nada matsala sosae,tana neman rainani ne"


Mami tace"Rafeeq kafasan wulaqanci baida dadi ko?"


Yace"wlhy Mami bbu maganar wulaqanci,Hanan batajin magana ahaka zan aureta"


Mami tace"komi kenan sae ka'iso,munyi magana,sbd abinda kakeyi yyi yawa"


Yace"Mami kinfison farin cikinta akan na danki?"


Mami tace"ba haka bane Rafeeq,ina bayan gsky ne,Allah yakawo ka lfy"


Ya'ansa da ameen sannan sukayi sallama.


Tini idanuwanshi sun canza launi sakamokon bacin rae,ji yyi yatsani Hanan sbd nema takeyi tatarwatsa mashi tinaninshi,amma zatasani ne.


Suna isa cikin garin kano,yajuyo yakalleta karo na biyu yace"wace unguwa ne?"


Zuhra tafadi mashi,ta kwance har suka isa kofar gidansu Zuhra.


Yaya Rafeeq yatausaya masu sakamokon irin gidan da suke rayuwa,qaramar katangace taqasa dukta zaizaye,idan kakai mata wani naushi tana iya rushewa,idan kamiqe tsaye zaka iya hango filin tsakar gidansu,wanda bbu ko siminti aciki,bazaka taba tinanin Zuhra a irin wannan enveronment din take rayuwa ba,sbd tsabar kyau da Allah yyi mata.


Tana qoqarin fiddo trolly dinta a boot sakamokon bude mata da yyi taci,sae ga malam Umar yadawo daga masallaci hannunshi dauke da carbi.


Da sauri Zuhra tadurkusa tana gaishe da ita,cikin fara'a tare da murnar ganinta ya'ansa.


Ji tayi andurqusa a kusa da ita,mursarshi da taji yana kwasar gaisuwa wurin Baba shiya tagane yaya Rafeeq ne,amma taba taba tinanin yaya Rafeeq zai iya durkusawa yagaishe da wani ba banda iyayenshi sae yanzu.


Cikin ladabi da biyayya yagaishe da Baba,ya'ansa yana mai jin dadi.


Baba yace"shine yayan Islam din ne?"


Zuhra dasauri tace"eh Baba shine"


Baba yace"ae baikamata katsaya awaje ba kashigo kasha ruwa mana"



Baiyi gardama ba yabi bayan Baba,Zuhra tabisu dauke da trolly dinta.


Mama tashifida mashi tabarma yazauna,sannan yagaishe da ita cikin ladabi,Mama ta'ansa cikin jin dadi tare da godia.


Baba yace"zo Zuhra anshi naira ishirin anso mashi ruwa mai sanyi,tinda bbu mai sanyi anan"


Yaya Rafeeq yace"a'ah Baba bbu komae,nagode"



Mama ce tagabatar mashi da fura wacce taji nono,agabanshi.


Yaya Rafeeq yabata mamaki sose ganin yasha furar bbu laifi sannan yatashi,tare da ajiye ma mama dame guda na yan dari biyar,sannan yyi masu sallama yafita.


Sunyi mashi godia tare da addu'a mai kyau,mama tace inbishi inqayi mashi godia.


Abin haushi sadda nafita yashiga cikin mota amma yaran unguwarsu duk sunbi sunzagaye motar tare da me ita da kallo,har wasu na fadin ga balarabe da karfi nasan yajisu.


Zuhra taqarasa kusada motar tace"yaya Rafeeq mungode,Allah yatsare hanya"


Yadago manyan idanuwanshi wanda yanzu sunkoma farare tas,sabanin dazu da ranshi yabaci suka canxa launi.


Yace"ameen Zuhra,bbu komae"sannan yatada motarshi yatafi.


Haryabace Zuhra na tsaye akofar gida tana tinanin wai dama yasan sunanta ko kuma yanzu dasu Mama suka fadi agabanshi.


Zuhra tagaji da tinaninta amma bata samo ansa ba dole tahaqura takoma gida.


Mama da Baba suka shiga murnar dawowar Zuhra,itama taji dadi tasamu iyayenta lfy.


Baba yace"ana karatu sosae dae ko Zuhra?"


Zuhra tace"eh Baba"


Mama tace"kuma anadae ganewa ko?"


Zuhra tace"ina ganewa sosae"


Mama da Baba sukace"Alhmdllh,Allah yabada sa'a,Allah kuma yatsare ku daga sharrin masu sharri"


Zuhra tace"ameen ya rabbi"


Bayan taci abinci tatashi tayi wanka sannan tahabar da sallah,Islam da Iman suka kirata suka gaisa suayi firarsu sannan sukayi sallama.



Yaya Rafeeq ya'isa gida,bayan yyi parking din motarshi agurin da aka tanada dan ajiye motoci,sannan yashiga porlour.


Porlour wanda yaji kayan alatu dana more rayuwa,kamar ba'asan zafin kudi ba,komae na porlour purple da white yyi kyau sosae,sae hoton yaya Rafeeq window size manne a bango,cikin wasu qananan kaya da alama acan England yyishi,sae kuma nasu Islam da Iman,wurin yyi kyau sosae.


Mami ce zaune aporlour tana karatun newspaper sanye da medical glass dinta.


Bayan sungaisa,Mami tashafa gashin kanshi tace"my son kaje kayi wanka sannan kaci abinci zamuyi magana zuwa anjima"


Rafeeq yashagwabe fuska kamar wani qaramin yaro yace"Mami badai akan Hanan bane ko?"


Mami tace"Rafeeq kakoyi tinanin yakamata ayi aurenku kaida Hanan sbd jiran ya isa haka"


Yace"Mami,tinda harkuka zabamin Hanan amatsayin mata,bazance maku a'ah ba,amma inason sai taqara hankali"


Mami tabata fuska sbd taga cin zarafin yyi yawa tace"kana nufin Hanan batada hankali ne,wae kodan kaga tanason ka ne shiyasa kake yimata haka,Hanan batada makusa,zaune da kyau tsaye da kyau"


Yaya Rafeeq tini idanuwanshi suncika da hawaye,daura kanshi bisa cinyar Mami,yashiga zubar da hawaye kamar mace"


Mami taji tausayin shi sosae sbd duk abinda Rafeeq yyima kuka awannan lokacin babbane,rabon da taga yazibar da hawaye hartamanta.


Mami tafara shafar gashin kanshi da hanninta na dama,sannan tashiga lallabarshi.


Mami tace"Rafeeq kayi haquri,amma yau daddyn ku yyimin maganar sa ranarka kai da Hanan"


Wasu zafafan hawaye ne suka zubo daga idanuwanshi,yace"Mami kunfi damuwa da farin cikin Hanan fiye da nawa,sbd Hanan dan tana sona zata aureni nikuma bana sonta Mami"


Mami taci ajiyar zuciya sannan tasanyaya murya sbd yanada gaskiya shi anbata matashi ana neman gyarama wata.



Mami tace"ba haka bane,amma ka'iya tini yarinyar nan tintana yarinya take sonka,kuma sbd kae bata kulawa kowa,kayi haquri ka aureta zaka sota kamar yadda take sonka"



Taci gaba da cewa"nima inaso inga yaran da suka fito daga gareka Rafeeq,Hanan tana qaunarka zaku zauna lfy"


Bbu yadda ya'iya dole yyi shiru,yatafi part dinshi yashirya.


A school tinda Aunty hanan taji Rafeeq yatafi tare da Zuhra ranta yabaci hankalinta yatashi sosae,dan ita,kallo ma batason wata kalli Rafeeq bare kuma ace sunyi musayar lumfashi da wata ba ita ba,ji take bbu macen da kaita sonshi da kishinshi,akanshi bbu abinda bazata iya yiba sbd shi natane ita daya........






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



```A gsky nayi mamaki,wlhy ban ta6a tinanin wannan littafina yasamu kar6uwa kamar haka ba,masu kirana da masu yimin text,dama masu yimin magana a chat,nagode sosae da nuna kulawarku garen,i luv u all😘😘😘.....```




*50-55*




Yaya Rafeeq nashiga room dinshi,wanda yaji kayan more rayuwa sae kamshi dake tashi,komae neat bisa lafiyayen bed dinsa yazube zuciyar shi cike da tinani kala daban daban,wani 6angare na zuciyarshi yana tausayin rayuwar Zuhra ga kuma takaicin Hanan ya fara ruda mashi tinanin shi.


A kwance yake yyi lamo kamar me bacci,amma kuma ba baccin yake yiba,wayarshi dake kusa dashi tashiga ringing,yana dubawa yana sunan Hanan,yyi tsoki ya'ajiye wayar.


Saeda tasake kira karo na biyu sannan yyi tinanin yadauka yaji kiran mi takeyi mashi,saeda takusa yankewa sannan yadauka ba tare da yyi magana ba.



Daga dayan bangaren cikin fada take magana tace"wa yace kadauki wannan yar iskar yarinyar kayafi da ita?"


Ranshi yaqara baci fiye da da,sbd baisan dalilin dayasa duklokacin da Hanan tajefi Zuhra da wannan kalmar yake qara jin takaicinta ba.


Cikin zafin rai yake magana yace"ke wace irin marar tarbiyace?,aka koya maki sallama ba bare kuma gaishe da nagaba da ke ne?"


Cikin tsiwa tace"sae natambayo,kuma wlhy kana gab da jama yarinyar mutane bala'i"


Yaya Rafeeq yace"wlhy idan kika sake kika yima Zuhra wani abu,sai kinsani"


Hanan tace"saedai insani,wlhy indai akanka ne RAFEEQ"


Yace"magana ta dake taqarshe,duk ranar da kika sake kiran Zuhra da yar iska,zakiyi ladamar sanina,kuma kada nasake gani qazamin kiranki awayana"yyi tsoki  yace jobless sannan yakashe wayar shi.


Ba qaramin takaici Hanan tashiga ba,wani bangare na zuciyarta tace kodae son yarinyar nan yake,afili tayi saurin cewa wlhy billahi RAFEEQ baka iyasa ba,kayi kadan kuma zakayi ladama.


Saekuma wani bangaren yace  ya  za'ayi kamar Dr. Rafeeq yaso wannan yarinyar?,saekuma tayi tinanin kawae da yarage mata hanya ne dan yana ganinta tare da qannanshi,amma shida ko qannanshi baya sakarma fuska mizai da wannan wawiyar,haka yita sake sakenta,amma bata yarda yanason Zuhra ba.



Tashi yyi yashiga bathroom yyi wanka sbd wani zafi daya taso masu dukda room din akwae a/c tana aiki.


Washe gari bayan Zuhra tayi wanka tashirya cikin wani material dinkin riga da siket mai zanen flower green tayi kyau sosae,Mama tace"tashirya taje tagaishe da Haj. Hadiza matar chairman,kafin lokacin tafiz yyi,Zuhra tafiddo hijabin milk tasaka tayima Mama sallama.


Baya Iman tagama exam dinta,Aunty Hanan tadauke saeda suka biya kaduna tadauko wasu takardunta sannan suka wuce Kano,bbu inda tayi parking sae gidansu,zuwa anjima sae ida kaisu gida.


Dama kuma ranar Mummy tadawo daga Cairo,Mummy taba zama school sosae saedai deputy provost shi yake gudanar da aiyikan cikin school din.



Bayan tayi parking aharabar gida suka fito,ma'aikata sae faman gaishe da ita suke amma ko kallon mutunci bbu atsakninsu,dama ita mutum ce wadda batason talaka,shiyasa lokuta da dama idan Mummy tagani tanayi maya fada,da anyi maya fada kuma sae kuka har tacema ba'a sonta tinda ba'ason abinda takeyi,dole Mummy talallabe ta tinda ita daya suka mallaka kamar rai.


Aporlour suka tarar da ita tana duba wasu takardu,Mummy taji dadin ganinsu sosae,bayan sungaishe da ita kamar yadda suka saba.


Mummy tace"amma Hanan kin kyauta min da kika kawomin su gida,ni da yarana amma sae nadade bangansu ba,ba kamar ke Islam"


Islam tayi murmushi tace"Mummy karatune yaboye ni ae"


Mummy tayi murmushi tace"ina fatan kunyi kokari a exams dinku,sbd wannan shekarar akwai provost award da zamu bayar"


Hanan tace"Mummy sunyi karatu sosae ae"


Mummy tace"wel,Allah yabada sa'a"


Suka ansa da ameen ya rabbi.


Hanan tatashi takoma kujerar da Mummy take tafara shagwaba wae yunwa takeji,Mummy tayi murmushi tace"wae wadda ake shirin yima aure itace batabar yimani shagwaba ba"


Su Islam da Iman sukayi dariya.


Hanan taqara shagwabe fuska kamar zatayi kuka tace"Mummy ko nakira wayarshi baya dauka kuma bayason kulani"


Mummy tace"laifi kikayi mashi ko?"


Hanan tace"mummy bbu abinda fa nayi mashi"


Mummy tace"tou shikenan,zanyi bincike kuma zangano gsky"


Daddy ne yakira wayar mummy,bayan sungaisa yake tambyarta Hanan tadawo ko,mummy tace"ina tare da ita hadasu Islam da Iman"


Mummy taba Hanan wayar,bayan sungaisa Hanan tace"daddyna nayi fushi,shine kakira mummy baka kirani ba"


Daddy yace"am sorry nima inanan nakusa dawuwa"


Haka sukasha firarsu har saeda suka gaisa dasu Islam sannan sukayi sallama,suka yi wanka sannan sukaci abinci,da marece Hanan takaisu gida,Allah yasa har tagama zamanta Rafeeq baidawo ba.


Bayan sati biyu da dawowarsu gida,kullum basu da labari saena Zuhra dukda suna waya da ita,yanzu ko Mami tasan Zuhra sosae dukda bata taba ganinta ba amma tana ganinta ahoto cikin waya,taji yarinyar takwanta mata arae yadda taji yaranta suna labarinta tasan suna zaman mutunci sosae kuma sunshaqu da juna.


Islam tacema Mami gobe zasuje gidansu Zuhra,haka Mami tabasu kudi suje suyi shopping hadda Zuhra,komae guda ukku saka saya kuma iri daya saedae kala tabanbanta dayake kowa nada best colour dinshi,kuma sunsan kalar da takeso.


Washe gari suka shirya ado sukayi bana wasa ba,driver yakaisu,dama tafadi masu sunan unguwarsu,da suka isa suka kirata sae gata tafito,sunji dadin ganin junansu,sannan takaisu gida............






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*I luv u all😘😘😘...*



*55- 60*




Islam da Iman sunyi mamakin muhallin da Zuhra take rayuwa sosae,sbd bazaka taba tinanin yarinya kyakykyawa irin Zuhra tana rayuwa anan ba,kuma sannan takama kanta a school karatunta tasa gaba.


Lokacin da sukazo Mama batanan tana gidan chairman,sae ita daya.


Dan qaramin gidane ginin kasa,bbu ko yabe,tare da qananan katangu,gidan daki biyu ne tal,shima ginin kasasae dan filin tsakar gida wanda bbu ko sitinti,a tsakar gida murhummu yake tasancewar bamu abinyin kitchen ko yar rumfar da zamu riqa sanwa kodan damina,sae ma kewayimmu wanda akiyi da langalanga bbu ko murfi,dakin mama sae na Babana,dakin mama nasaukesu,wanda bbu komae sae dan qaramin gado da karfe,da wata yar qaramar katifa,kujeru guda biyu wanda sun tsufa,sae wani tsohon carpet wanda mama tasamo gidan chairman.



Dama tinda sukace suna hanya,tasawo masu So6o da kunun aya a makwabtansu,dambun masara ne da mai da yaji mukayi,shi nazuba masu kuma sunci sosae sae santi sukeyi.


Suka bata kayan da Mami tace abata,Zuhra taji dadi sosae sbd acikin irin kayan su Iman suka sanyo nasu.


Suka shiga firarsu ta school,sbd baifi sati biyu sukoma school ba.


Suna cikin firarsu Mama tadawo gida,cikin girmamawa suka gaishe da ita,mama taji dadin ganin irin yaran da Zuhra take rayuwa da su,sbd tinda tagansu tasan natsatstsune,kuma sannan suna da tarbiya,dukda yanayin muhallin da suka iskesu baisa sunji qamarsu ba,shiyasa mama taji tana son yaran sosae.


Sae wajen qarfe 6pm sannan suka miqe zasu tafi,suna cikin sallama da mama,Baba yadawo dauke da huluna ahanninshi,Zuhra ta'ansa tare da yimashi sannu da zuwa.


Islam da Iman suka gaishe da shi cikin girmamawa,Mama tafada mashi cewa su Islam ne,Baba yayita sak masu albarka sannan suka fita.


Mama ce tarasa wane abu zata basu,sae tatina da wata kuka da bushashshiyar lu6ewar da aka kawo mata daga qauye,takira Zuhra tace gashi tabasu,sunyi godia sosae.


Zuhra tarakasu har kofar gida inda driver yyi parking,ji suke kamar karsu tafi sbd wani sonta da tausayinta,daqer sukayi sallama da juna suka shiga mota suka tafi.


Haka suka dawo gida cike da mamaki,koda sukaba Mami labarin rayuwar su Zuhra,Mami tatausaya masu sosae.



Yaya Rafeeq atsaye gaban mirror cikin shigar dogayen kaya,wata dakakkiyar shadda ce,tsadaddiya,ruwan toka sae shining take,yasaka huka da takalma bakake,yyi kyau sosae sae ni'imtatcen kanshinsa ke tashi.



Haka yafito porlour fuskarshi bbu walwala,Mami ce tasashi yaje yagaishe da Mummy yyima kuma daddy sannu da zuwa,yadawo daga Umara.


Mami nalura da yanayinshi sati biyu yadan rame,da alama yana cikin damuwa sosae,amma tasan bazai wuce akan saranar auren shi,kuma ita bbu yadda zatayi.



Yarar da Mami a kitchen tana hada coffee mate,tana ganinshi tayi murmushi tace"har kashirya kenan"tashafa fuskarshi tace my son kayi kyau.


Yaya Rafeeq yyi murmushi yace"nagode Mami"


Mami tace"cikin kwanakin nan me ke damunka ne?,naga kadan rame"tana kallon cikin idanuwanshi yasan ansa takeson ji yanzu.


Yace"bbu komae Mami"


Mami tatausasa murya tace"kayi haquri,nasan maganar Hanan ce,nasan katakura kanka akan yi mana biyayya Rafeeq,muna matuqar farin ciki da Allah yabamu yaro mae biyayya kamar ka"


Yaya Rafeeq yyi murmushin karfin hali yace"bbu komae,Mami nayarda zan aureta amma ina buqatar dan wani lokaci"


Mami tace"naji,amma kana tinanin Alh.da iyayen Hanan zasu qara maka wani lokaci"


Yace"insha Allah bbu damuwa Mami,sae nadawo"


Mami tace"Allah yadawo dakai lfy,kagaishe min da Haj.fatima"


Bakar motace yashiga qirar corolla sabuwa fil,cikin isa da izza yake driving har ya'isa unguwarsu,unguwace ta masu kudin gaske.


Mai gadi yabude mashi katafaren gate yashiga,yyi parking din motarshi,yafito masu aiki suka shiga kawo gaisuwa shikuma yana ansa tare da basu yan nakashewa.


Kofar da zata sada shi da porlour yashiga,tare da sallama,bbu kowa porlour sae plasma dake manne a bango tanata faman aiki tare da karar a/c.


Bayan kamar minti ukku Mummy tafito daga bedroom dinta,tana ganinshi tayi murmushi tace"yau Rafeeq ne agidammu"


Yaya Rafeeq yyi murmushi,bayan sun zauna yagaishe da ita,cikin jin dadi ta'ansa.


Suka shiga hirarsu akan school tare irin award da za'aba students da irin decoration din da yakeso ayima dakin tarbar bakin.



Mummy tace"wae kwana biyu mi yahadaka da qanwar taka?nasan dae laifi ta'aikata"


Yaya Rafeeq yadan sosa kae sannan yace"bbu komae Mummy"


Mummy tayi murmushi irin nasu na manya tace"adai riqa haquri,Allah yadaidaita tsakanin ku"


Tatace tace bari infadima Alh.zuwanka,sannan tafita.


Bayan kamar minti goma saeta tare da Daddy,bayan sungaisa da daddy,mummy tatashi tafita.


Sukadan yi hirarsu sannan daddy yyi murmushi yace"ya zance sa biki kuma?"


Rafeeq yadan sosae qeya yyi shiru tare da sunkuyar da kai kasa.


Daddy yyi murmushi karo na biyu yace"my son ko akwai wata magana ne,ko miye kafadi mani,yadda nadauki Hanan haka nadauke ka har cikin zuciyata wlhy"


Tabbas yanada magana kuma yanajin kunya kamar yadda daddy yadauke bai dace ace yakawo mani uzuri ba amma dole ne yafadi kuma yanemi alfarma.


Yaya Rafeeq yace"dama daddy ina neman alfarma adan qaramin lokaci sbd wata hidima data taso mani"


Daddy yyi murmushi yace"dama akan wannan ne,ae bbu komae,kuma aduk lokacin da kke buqatar wani abu,kasanar da ni plz"


Yaya Rafeeq yyi godia sosae.


Hanan ce tashigo sanye da wanibmatsatstsen jeans da yar body hug takamata sosae,gashinta bbu ko hula tadaure shi da ribom a guri daya tamaida jelar baya,hannunta dauke da qaramin tray da lemon kwali da ruwan roba asama sae glass cups.


Cikin sallama tashigo tadaura tray din abisa centre table,sannan tazauna bisa kujerar da daddy yake zaune tayi mashi sannu da hutawa.


Daddy ya'ansa cikin sakin fuska sannan yace"Hanan bakiga yayanki yazo ba?"


Hanan tayi murmushi tasa tafin hannunta tarufe fuskarta tace"yaya Rafeeq sannu da zuwa"


Daddy yace"ae kema kinsan baki kyauta,ni bari naje inyi wanka tafin kugaisa"


Yatashi yafita.


Yana fita Hanan tadawo kujerar da ke kusa da Rafeeq tazauna,tana kollonshi amma shi tv yake kallo.


Cikin sanyin murya tace"yaya Rafeeq mi yasa bakason kallona,bakason kulani?"


Yyi kamar baijita ba saeda tasake maimaitawa karo na biyu,agajerce yace"laifin kine ae"


Da sauri tace"laifina kuma nami?,kafadamin wlhy zan gyara"


Yaya Rafeeq yace"ranar nan wa kika yima rashin kunya awaya?"


Hanan tace"wlhy dagayau nabari yaya Rafeeq,i'll not do it again"


Yamiqe tsaye sannan yace"matsalar ki ce Hanan"


Mummy tashigo sukayi sallama sannan yatafi gida.


Ahaka hutunsu yaqare suka koma school,daddy yyima Abba bayani sosae gameda zancen sa rana,Abba baiyima Rafeeq fada sosae ba haka suka haquri. 


Wannan lokacin ma Alh.kabar shi yyima Zuhra koma da kudin da gwamnati taturo.


Bayan satu daya da komawarsu aka gama shirye2,angyara hall din sosae anyi decoration yyi kyau,ga baki daga wurare da dama mai girma provost tagayyato,sbd a foculty of science ba'a taba samun wanda yasamu point kamar hakaba.

 

Hall din cike da mayan yan siyasa da yan kusawa da professors da dai sauransu da kuma students gurinsu daban,su Dr. Rafeeq sune gaba gaba,su Islam da Iman ma sun halarci wurin da Zuhra tace bazata samu zuwaba,saeda su Islam suka matsa mata.


Aka gabatar da komae sannan aka fadi dalibar nada 4.89 point,kowa mamaki yake abinda ba'a taba samu ba.


Students da dama nata addu'ar Allah yasa ni ne.


Mai gabatarwa yace ba kowa bace overoller illa ZUHRA UMAR FAROUQ................






*Miss j*

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*





*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




```May ur adorable soul rest on perfect peace my lovely mum,i really missing u🙏🏻🙏🏻🙏🏻...```




*60-65*




 Zuhra ji tayi gabanta na faduwa sbd bata ta6a tinanin sunanta za'a kira ba,kuma basu anshi result dinsu ba barema taga abinda taci.



Sae ta6i ketashi acikin hall din,kowa ya qosa yaga wannan jarumar.


Sae aka kira sunanta sau ukku,amma takasa tashi,su Islam sae fama suke da ita tatashi amma taqi.


Saeda suka matsa mata sannan tatashi tsaye amma takasa matsawa daga inda take 


Yaya Rafeeq da yaga bata fito ba,ya miqe tsaye,yana yan dube2 can nesa da shi,yahango tayi tsaye,yana hada ido da ita yyi mata alama da tafito,ahankalin take tafiya har tahau kan step din dakin taron.


Jikinta sae shavering yake gashi yau bata liqab dinta ba,students,lecturers da baqi sai faman kallonta suke.


Hanan dake kusa da Dr. Rafeeq tini ranta yagama 6aci,bataso wawiyar yarinyar nan ce tasamu wa'annan kyautittikan ba,gashi taga Rafeeq ya tattara hankalinshi yamaida kanta.



Mai gabatarwa yaba Zuhra damar gabatar da kanta da irin farin cikin da take ciki acikin harshen turanci.


Hanan tanemi alfarma wurin mai gabatarwa akan yabata lokaci zataji Zuhra tambayoyi,da yake abin nasune bbu wani bata lokaci tafita gaban mutane tashiga jeroma Zuhra tambayoyi.


Cikin ikon Allah Zuhra bbu tambayar da bata ansaba,Hanan taqajin haushi sbd dama tayine dan taqure Zuhra(ni Miss j nace"hassada ga mai rabo taki ce).



Hanan takoma tazauna rae bbu dadi,Zuhra taburge mutane da dama,hatta provost dake cikin dakin taron saeda taji Zuhra tabirgeta.


Yan siyasa da masu fada aji,suka farayi mata kyaututyuka,cheque din kudade  Zuhra tasamesu sosae.


Zuhra batada kowa a wurin yaya Rafeeq shiya zame mata tamkar yaya awurin,Hanan sbd takaici ba'a tashi taron da itaba.


Islam da Iman sunyi farin ciki sosae,kamar sune suka samu wa'annan kyaututtikan.


A.B.U tacika da labarin Zuhra Umar Farouq,maza da mata hada lecturers,dole Zuhra takoma saka liqab dinta sbd students da dama sukan tareta da sunan sanon yin friending da ita wasu ma cewa suke suna sonta.



Bayan kwana biyu dayin taron,akaba su Zuhra result dinsu,Islam da Iman suma sunyi koqari saedae basu kai Zuhra ba.



Suka tafi office din yaya Rafeeq domin su nuna masa,cikin sallama suka shiga,kamar kullum saeda yabasu umarni sannan suka shiga.


Aunty Hanan ce zaune bisa kujera,tana neman yimashi rashin kunya akan maganar da sukayi da daddy akan adaga sa ranar aurensu.


Tinda taga Zuhra ranta yaqara baci,sae yan harare2 takeyi,Zuhra kanta aqasa,Islam da Iman suka gaishe da shi cikin harshen turanci kamar yadda suka saba,sannan suka gaishe da Aunty Hanan.


Zuhra tagaishe da Dr. Rafeeq amma da mamaki bai ansaba,ranshi 6ace yace"ina liqab dinki?"


Zuhra bakinta na rawa tace"gayanan cikin shoulder bag dina"


Yaya Rafeeq yace"daukoshi kisaka"


Yadda ya daure fuska kamar bashi yyi maganar ba,Zuhra tafiddo liqab dinta tasaka.


Kallon tuhuma Hanan takeyima shi,tafin tace"me ye business dinka da saka liqabinta Dr. Rafeeq?"


Dr. Rafeeq yaqara daure fuksa gami da yimata wani kallon raini yace"nasaka da ke ne?"


Ganin maganar zatayi tsawo yasa bata qara magana ba,Islam da Iman suka fiddo results dinsu suka bashi yaduba,ya yaba masu sosae,sannan sukaba Aunty Hanan tagani.


Zuhra tamiqa mashi nata,yaduba tare da qara yaba mata,da Islam tamiqama Aunty Hanan result din Zuhra,tsoki tayi tare da hararar mai result din.


Su Islam sukayi mata sallama suka tafi hostel.


Ranar wata thursday Islam da Iman da Zuhra sukaje gidan yaya Rafeeq dake staff quaters.


Suka tarar da shi,bisa machine dinnan na motsa jiki,vesy ce da three quarter a jikinshi,vest din tajiqe da zufa harcikin gashin kanshi da fuskarshi.


Yana ganinsu yasauka suka gaisa,yashiga bedroom dinshi domin yawatsa ruwa.


Bayan kamar 15mins sukaji tsayawar mota a harabar gidan,ba'afi 5mins ba,Aunty Hanan tashigo,taci ado kamar zata occation,sanye take cikin wata doguwar riga ta alfarma tayi rolling da qaramin gyale sai kamshi take.


Bayan su Islam sungaishe da ita,ta tambayesu ina Dr. Rafeeq yake?,Iman tafada mata.


Lokacin data shiga har ya shirya nasaka kaya.


Kamar daga sama yaganta gabanshi,bbu ko sallama.


Yace"ke wace irin wawiyar yarinyace zaki shigimin bedroom bbu ko sallama?"


Cikin tsiwa tace"ba wannan tambayar nakeso kayiminba,wae miye tsakaninka da waccen karuwar yarinyar?"


Dr. Rafeeq ranshi yaqara baci yace"wlhy idan bakinki yaqara furta mata irin wannan kalmar sae nabaki mamaki"


Hanan tayi irin murmushinnan narainin wayau tace"wane mamaki zakabani bayan wanda kake bani yame da waccen mayyar....."



Kafin taqarasa maganar,tini yatsinka mata wani wawan mari.


Yace"tou bari kiji sonta nake,kuma itace matar da zan aura"


Hanan ji tayi kamar saukar aradu,ga mari ga tsinka jaka.


Tadafe fuska bakinta na rawa tace"ni kamara?,tou wlhy zaka gani,kuma saina rama"


Afusace ta'isa porlour kai tsaye wurin Zuhra tanufa,tafara tsinka mata mari,saeda tayi sau hudu,tana niyar qarama mata,cikin zafin nama yariqe mata hannu...........







*Miss j* 🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY &WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*65-70*




 Yariqe mata hannu tare da ingiza gefe daya,ya nunata da yatsa,cikin kakkausar murya yace"ashe ke qaramar marar kunyace,ae nayi tinanin da kikace zaki rama,akaina din zaki rama,sbd fita kibarmin gidana"


Aunty hanan takalleshi tayi wani murmushin takaici sannan tanuna Zuhra da yatsa tace"zaki sani"tafi daga gidan afusace.



Zuhra batasan lokacin da tafashe kuka ba,ba itaba hatta hankalinsu Islam da Iman yatashi.


Islam da Iman suka fara yima Dr. Rafeeq kallon tuhuma,sunaso su tambayeshi me ke faruwa,amma yadda yanayin fuskarshi yake,sunajin tsoro.


Yaya Rafeeq yaqaraso inda Zuhra take zaune,ya sunkuyar da fuskarshi saetin fuskarta,ahankali yake magana cikin muryar lallashi.


Yace"i'm sry Zuhra,insha Allah bazan taba barin haka tafaro da keba"


Cikin muryar kuka Zuhra tace"plz yaya Rafeeq,kafadamin me ke faruwa,ni wlhy bbu abinda nayi mata,idan kuma wani laifin nayi mata wlhy bansan na'aikata ba,ina mai bata haquri akan ta sausauta tsanar da tayimin"



Yaya Rafeeq yadaura yatsanshi bisa lips dinshi,alamar tayi shiru yace"bbu wani laifin da kika aikata mata Zuhra"



Islam tace"yaya Rafeeq me ke faruwa ne?"


Yace"bbu komae,ku kwantar da hankalin ku"


Iman tace"yaya Rafeeq mi kayima Aunty hanan?"


Harararta yyi sannan yace"bita kitambayeta mana"



Ya juya wurin Zuhra yace"gobe insha Allah,zanje kano kuma zambiya inba su Baba cheque din da kika samu kuma inyi masu bayani"


Zuhra tashare hawayenta tace"nagode,Allah yasaka da alkairi"


Islam tace"yaya Rafeeq mu zamu tafi hotel"


Yace"ok,amma inaso kuyimin rakiya,Zuhra kishiga ciki,ki wanke fuskarki"


Bayan tagyara fuskarta,yadaukesu cikin mota suka fita,bbu inda suka tsaya sae garin kaduna,shoprite yakaisu kowace tazabi abinda takeso,yabiya,sannan yamaido su bakin hostel.


Aunty hanan tana fita bbu inda tazarce sae gidan wata qawarta mai suna,Khubra,tasan idan tatari Mummy da wannan zancen bbu abinda zatayi sbd mutuncin dake tsakaninta da Mami.


Aunty hanan tafadima Kubra duk abinda yafaru,Khubra tayi ashariya tace"hmm,lallai kura tayi lfy,Hanan duk kina ina kika bari wannan yarinyar tasace maki zuciyar wanda kikafi so?"


Hanan tace"hmm,Khubra kenan,kinfasan irin taurin kae na yaya Rafeeq"


Khubra tayi tsoki tace"amma wlhy kinbani kunya Hanan,duk irin kyau da Allah yyi maki ace cikin shekaru 13 kinkasa mallakarshi,kitina tin muna primary kike sonsa,ina gayunki na turkishi college yake?,har wata tazo tasace zuciyar sa"


Hanan tayi murmushi tare da share wasu zafafan hawaye da suka zuboma tace"ya za'ayi namallake shi,mutumin da dayaganni sae yabata rae,Khubra Allah yatsinema so,so bala'ine,Allah yajarabceni da son mutumin da yafi qarfin hankalina da tinanina"



Khubra tayi murmushi irin na yan bariki tace"ki kwantar da hankalin ki zan sakaki ahanya,yanzu kisan yadda kikayi zuwa gobe kisamo address din gidansu da unguwarsu da safe saemu fasa kawae"


Hanan tayi murmushi jin dadi tace"har naji sanyi wlhy,shiyasa nake sonki,kuma nazo wurinki,sbd nasan zaki daurani ahanya,ni yanzu bari intashi intafi,sbd yau Mumny zatabar kasar,zata samu kamar sati ukku bata dawoba"


Khubra tace"ywwa kinga zamuyi yadda mukeso kenan,tarko ne kala2 zamu hada mata saetaji dama batazo duniya ba"


Da haka sukayi sallama Hanan tatafi tanajin ddi.


Washe gari tinda safe Hanan tashirya tatafi cikin makaranta,deparyment dinsu Zuhra tanufa,lokacin lecturers basu zoba sae massengers,haka Hanan tashiga tasa massenger yagano mata file din Zuhra Umar Farouq,anan Hanan tasamu address din gidansu,takuma gano ashe gwamnati take daukar karantun Zuhra,Hanan tayi murmushin mugunta sannan tatafi.


Tadauki motarta bbu inda tsaya sae gidan Khubra,cikin shiri tatarar da ita,suka kama hanya zuwa kano.


Lokacin da suka isa unguwarsu Zuhra,suka tsaya suna tambayar wani yaro gidansu Zuhra,suna cikin magana da yaron saega mlm umar yafito daga gida bisa dan kekensa,yaron yanuna mlm umar yace yawwa ga Babanta can yafito daga gidan can ne gidansu,suka sallami yaron.


Khubra tayi murmushi tace"munxo asa'a kenan,muje kibigeshi da mota"



Hanan taja mota da gudu,suka isa inda mlm umar yake sannan Hanan tayi mashi wata muguwar banka.............







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




```I luv my fans😘😘😘...```





*70-75*




Mlm umar yafadi ko motsawa baiyi ba,wata matace tarugo aguje tayo wajenshi tare da kiran taimako amma kuma cikin rashin sa'a unguwar bbu mutane sosae kasancewar safiya ce,yaron da su Hanan sukayima tambaya shima yarugo.



Matar tace yaron Ali ruga gida kafadima maman Zuhra idan bata tafi gidan wanke2 ba.


Yaron yatashi aguje tatafi,duk abinnan da ake su Khubra na cikin mota sinqi fitowa.


Hanan tayi tsoki tace"ashema uwarta yar wanke2 ce"



Khubra tace"tada motar mutafi tinda munui abinda yakawo mu"



Hanan tatada mota suka tafi,suna taji dadi.


A zaria road wajen flyover Dr. Rafeeq yaga kamar Hanan acikin mota,tana ta tafi itada wata suna dariya,sae kuma yyi tinanin me zatayi kano acikin safiyar nan.



Yaya Rafeeq yyita sauri sbd yasamu Baba agida kada yamakara ace yatafi kasuwa.



Yaya Rafeeq yana shiga unguwar yaga taron mutane sunyi cirko2 awaje,kuma shidae baiga abin kallo ba.


Yaje kofar gidan yyi parking din motarshi,yafara qoqarin kiran wani yaro yayi mashi sallma da Baba.


Nan yaron ke fada mashi ae Baba Ummaru,yanzu aka tafi kaishi asibiti.


Yaya Rafeeq gabanshi yafadi yace"dama baida lfy ne?"


Yaron yace"a'ah,hadari sukayi yanzu,shida wasu masu mota"


Yaya Rafeeq hankalinshi yaqara tashi yace"tou nagode"


Dr. Rafeeq yamatsa kusa da wani matashin yaro yatambayeshi ko yasan asitibitin da aka kai Baba,matashin nan yafadi mashi,Dr. Rafeeq yashiga mota yabi bayansu.



Lokacin da ya'isa asibiti har ankaishi emergency ana neman jini,anan yahadu da Mama,tare da shi akayi komae yyi paying.



Zuhra tinda gari yawaye takejin jikinta bbu ddi,tana cikin damuwa,hatta Islam da Iman sun fahimci hakan,koda suka tambayeta mike damunta,tace wlhy itama bata sani ba.


Hakan suka tafi lecture,da yake lecture din Aunty Hanan ce,kafin lokacin yyi harsun isa venue sbd tana iya hana Zuhra shiga.


Lokacin da suka isa venue din bbu kowa sune farkon zuwa,suka fiddo textbook dinsu suka fara dubawa.



Bayan 1hr students suka taru a venue,yar mulkin saeda taqara 45mins sannan tashiga lecture hall din.


Tinda Aunty Hanan tashigo Zuhra tattara hankalinta tamaida gaban whiteboard din venue din.


Hankalin Aunty Hana yana wurin Zuhra jira kawae take taga tayi wani qaramin laifi taci mata zarafi.




Aunty Hanan dataga Zuhra batada niyyar yimata laifi,saeta qara daure fuska tasata tatashi tsaye agaban jama'a.


Aunty Hanan tagyara tsayuwa tace"ke baqauyiya yinanin me kike?"



Hankalin kowa yakoma kan Zuhra da aka kira da baqauyiya.


Islam da Iman hankalinsu yaqara tashi dama tinda safe da sukaga Zuhra cikin damuwa suma duk hankalinsu atashe yake.


Hanan tagyara tsayuwa taci gaba da cewa"ko kina tinanin gidan mazan da kikaje kika kwana jiyane?,amma dae wlhy kinci amanar gwamnati tayi maki abinda iyayenki suka kasa yi maki,sbd tadauki nauyin karatunki,iyayenki suna gida suna wanke wanke a gidajen jama'a,amma ke kinanan kina bin maza,wlhy kinyi asara kuma kincuci gwamnati,kuma sannan hukumar makaranta takamaki da laifin son wani lecture wai shi Dr. Rafeeq kuma sannan kina bibiyarshi har gidanshi,tou bari kiji nan bada jimawaba asirinki tare da wannan cikin shegen da kike dauke da shi zaku tattara kibar makarantar nan tinda bata Ummaru mai wankin huluna bace,danhaka fita kibarmin aji,fasiqa kawae"


Zuhra jikinta na kerma har bata ganin gabanta bata samu ko damar daukar shaulderbag dinta ba tafita,Islam da Iman kuka kawae suke kamar ransu zae fita,wannan wane irin cin zarafi ne?,kodan taga iyayen Zuhra basu da kudine?.



Zuhra tinkafin tasamu nafef take kuka mutane sae kallonta suke wasu na tambayar kansu mi akayi mata?.


Dr. Rafeeq yyi duk abinda ake buqata sannan yaba Mama bandir din 500,koza'a buqaci wani abu,baibar asibitin ba saeda Abba yakiqashi da kanshi,dama shi yace yazo kano.


Dr. Rafeeq na zuwa gida yatarar da Abba,lokacin Mami na wurin aiki,Abba yace"maza kahada kayanka yanzu zaka tafi England,ma'aikatan kamfani na na takalma dake qasar nuna neman yimin asara,jiya anyi maka biza jirgin 1pm zaka bi,gashi yanzu har 12:15pm"


Yaya Rafeeq hankalinshi yaqara tashi yanaso yyima Abba maganar aikinshi amma baitaba yin musu da Abba ba.


Abba yafahimci abinda yake cikin zuciyar dan nashi,Abba yadafa kafadarshi yace"kada kadamu my son,munyi magana da Haj.fatima(provost) kuma tace bbu damuwa"


Ba wannan ne kawae damuwar Dr.Rafeeq,yana tinanin halin da Baba yake ciki sannan ga kuma Zuhra.


Bbu yadda ya'iya dole yahaqa kayanshi,ko sallama baisamu yyi da Mami ba bare kuma su mlm Umar da baisan inda kanshi yakeba ,driver yakaishi airport jirginsu yadaga.



Daga ranar Zuhra bata qara shiga lecture din Aunty Hanan ba,makaranta kuma wata surutun Zuhra yatsaya kowa yasan labarin yarinya mai qoqari wadda tabata wayonta,har takae Zuhra bata fita saeda liqab dinta.


Kwana biyu da su Islam da Iman sukayi waya da Mami take fadi masu Rafeeq yyi tafiya zuwa England.


Da Hanan taga kwana biyu tarabu da ganin Dr. Rafeeq,tadauki hanya zuwa kano,koda take gidansu Mami ke fadi mata yyi tafiya.


Haka tataho tana murna bbu inda tawuce sae gidan qawarta Khubra,ga dama tasamu suka fara tinanin tuggun da zasu hada mata wanda za'a koreta daga makarantar.........







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*75-80*




Khubra yar jihar Niger ce,lokacin da Hanan tayi first degree dinta a ABU,suka hadu,Khubra tayi ciki ne aka koreta daga school da taje gida iyayenta suka koreta,tadawo zaria da zama tana dan taba barikinta.


Tinsuna makaranta Khubra tari tasan Hanan bata kula namiji,sbd son da takema Dr. Rafeeq,amma iyayen Hanan basusan tana tare da Khubra ba.



Khubra tayi murmushi wanda ita daya tasan mi take nufi tace"Hanan wae ke bazaki iya rabuwa da Dr. Rafeeq dinnan ba,ki shigo cikin harkarmu,yadda Allah yyimaki irin wannan kyau,namiji sae wanda kika za6a"


Hanan tayi murmushi tace"Khubra banajin zan iya hada rayuwana da wani da namiji ba yaya Rafeeq ba,shi daya nakeso akanshi nakoyi so,kuma nasan so,kema ina yi maki addu'a da kiyi aure,Khubra zakifi kyau a dakin mijinki....."


Khubra tabata rae tace"dakata Hanan,ba wa'azi zaki yimin ba,nasan komae akan rayuwa da kuma abinda yadace dani,inaso inba iyayena mamaki,nayi alqawarin da sae nakai masu abinda basuso a gida"



Hanan tace"Khubra kada kiyi haka plz kidawo cikin hankalinki"


Khubra ranta ya baci sosae tace"kinga Hanan,ya'isa haka,yanzu aikin da yarage nakine akan Zuhra"


Hanan tace"kinga ni sae anjima,tinda baki daukar shawara"


Hanan tafita afusace bbu ko sallama.


Bayan sati daya da rabuwar Hanan da Khubra,Zuhra sundawo daga lecture,wata yar kusa da room dinsu,take fada masu anliqa sunan Zuhra Umar Faruoq a notice board.


Sunyi mamaki sosae sannan suka rakata har departmemt dinsu,bayan yan mintina Zuhra tafito tana kuka kamar ranta zae fita.


Iman da Islam suka rude dama kuma basu iya shiga tashin hankali ba duk saesu rude.


Islam tace"Zuhra lfy?,me ke faruwa?"


Zuhra tamiqama Islam takardar da ke hannunta,Islam na dubawa tafashe da kuka,tafara salati.



Iman ta'anshi takardar taduba ranta bace tace"wlhy qaryane,wannan sharrine"


Iman taja hannunsu suka shiga Hostel,ranar haka suka kwana kuka,Zuhra data tina abinda aka rubuta cikin takardar wae ankoreta tana dauke da ciki,sae taji kamar tayi hauka.



Washe gari tinda safe,Zuhra tayi parkin ita gida zata tafi,Islam da Iman sukace suma bazasu tsayana gida zasu tafi.


Bbu yadda Zuhra batayiba da su tsaya suyi karatunsu,Islam tace"Zuhra duk abinda yasameki yasamemu,wlhy ji nake kamar yar uwata akayima wannan sharrin kuma ba laifin kowa bane laifin Mummy(provost)ne takasa zama cikin makaranta yaubata wannan kasa gobe bata caccan kasa"


Zuhra tace"a'ah ba haka bane Islam,anyimin hakane sbd ana ganin iyayena basu da komae......"kuka mae bantausayi taci gaba da yi.



Ranar cikinsu bbu wanda yakwana cikin makaranta,Islam tayi masu shatar mota,aka kai kowa qofar gida.


Zuhra tana shiga gida ta tarar da bbu kowa agidan,ta ajiye kayanta,tasamu wuri tazauna tana tinanin abin duniya,tarasa me ke damunta yunwa takeji ko mi,tajima da dawowa bbu wanda yadawo tayi tinanin Mama tana gidan chairman,Baba na kasuwa,gashi bbu credit a wayarta bare takira.



Wayarta tafara ringing,tana dubawa taga sabuwar number,Zuhra tashare wasu zafafan hawaye da suka zubo mata tare da daukar wayar takara a kunne.


Dariya taji anyi sannan akace da Mrs Rafeeq kke magana,wato Hanan Lawal Umar,na kiraki ne domin in sheda maki wannan shine warning na qarshe da zanyi maki akan mijina,wlhy akanshi zan iya yin komae,kinga yanxu kin rasa karatunki a banxa,yanxu sae aje asibiti ayi jinyar mai dattin hula,taja dogon tsoki takashe wayarta.



Zuhra da tazama kamar gunki,ji take kamar zuciyarta zata buga sbd tashin hankali,yanzu nan Hanan ce keda hannu cikin korarta tare da itama mafificin qazafi,duk a dalilin yaya Rafeeq.


Tana zargin yana sona ne?,kamar yaya Rafeeq me zaiyi da ni,aiko yace yana sona bazan yarda ba,anyimin qazamin sharri an cimin mutunci cikin taron jama'a duk sbd kae.


Kamar an tsikareta tamiqe tsaya sakamokon tina kalmar da Hanan tafadi,to ko da gaske Baba yana asibiti ne?.


Zumbir tamiqe dama ko hijabin jikinta bata cireba,tashiga maqwabta,anan ake sheda mata ae wasu yammata ne sukazo neman gidanku sannan suka tureshi cikin ganganci sannan basuko kalli inda yake ba,suka tada motarsu suka tafi.


Zuhra tatambayi asibitin da aka kaishi,hankalinta tashe kamar mahaukaciya tanufi asibitin...........






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*80-85*




Nafef tashiga amma gani take kamar ba tafiya yakeyi ba,ahaka suka shiga asibiti.


Zuhra tatambayi room number din da Baba yake dama kuma amfada mata.


Tana shiga room din,tatarar da Baba kwance bisa gado,da alama barchi yake.


Bbu kowa dakin sae shidaya amma da alama akwai mutum cikin toilet din dake cikin room din.


Zuhra ko zama bata samu tayiba,sae faman kuka take,yanxu nan Hanan ce sanadiyyar kwanciyar Baba asibiti.


Mama ce tafito daga toilet cikin tashin hankali take kallon Zuhra,sakamakon idanuwanta da suka kunbura fuskarta tayi jajir sbd tsabar kuka abu ga farar fata.


Mama taqarasa kusada Zuhra takama hannumta tare da zaunar da ita bisa kujera,mama tazauna gefen gado,tana fuskantar Zuhra.


Cikin muryar lallashi Mama tace"haba Zuhra,wannan kukan ai yyi yawa,kuma ae yasamu sauki tinda har likita yyi maganar sallamarmu"


Mama tasa hannu tashare mata hawayenta tace"shiyasa naqi sanar da ke,sbd nasan halin da zaki shiga,gashi yanxu duk kamarki tasauya,yaron kirkin nan yasanar da ke ko?"


Zuhra tace"Mama waye yaron kirki?"


Mama tace"yayan su Islam mana"


Gaban Zuhra saeda yafadi sakamokon sunanshi da Mama ke qoqarin fadi wasu zafafan hawaye suka qara zubo mata.


Mama tace"hmm,ae nasan shine zae sanar da ke,sbd wurinshi kawae zakiji,ae yaron kirkine kuma yana da tausayi,kinga komae na asibitin nan shine yyi sannan yabani kudi masu yawa,wae idan wata hidima tataso"


Hankalin Zuhra yaqara tashi tana tinanin me yasa yaya Rafeeq yake yima iyayenta hidima,tana tsoron Aunty Hanan tasani.


Babane yafarka daga barchi,da taga jikinshi da sauki sae hankalinta yadan kwanta.


Shima dayaga halin da Zuhra take ciki saeya fara lallabarta yana cewa haba Zuhra abinda nasamu sauqi sosae,kiyi haquri kibar kuka.


Mama ce tahada mata tea,cikin kayan da aka sawoma Baba,saeda Mama ta lallabeta sannan tasha.



Islam da Iman suna isa gida,lokacin Mami tana wurin aiki,Abba kuma bayanan.


Bbu kowa gidan sae masu aiki,ma aikata suka shiga jera masu abinda da lemuka kala kala,amma bbu wani abin kirki da sukaci,ko wace jikinta bbu kwari.


Bayan sunyi wanka sunshirya,suka fara neman layin Zuhra,cikin rashin sa'a tana shiga amma ba'a dauka,tamance wayar a gida,sukayita kira har sauran charge din dake wayar yaqare dama bbu wani charge sosae.


Da suka riqa sukaji akashe dole suka haqura.


Da marece Mami na dawowa,tacika da mamaki sakamokon ganin su Islam da tayi,Mami bayan singaisa Mami tace"wannan wane irin weekend ne yau tuesday?"


Islam tace"Mami ba weekend muka zoba,dawowa gida mukayi"


Mami tace"wat?,ban fahimci me kuke nufi ba"


Iman ta kwashe labarin sharrin da akayima Zuhra tafadima Mami.



Mami tashiga rudani tana tinanin,wannan wani irin abune mutum baiyi laifiba za'ace yyi ne.


Mami tace"yanzu ku kuna ganin sharri aka yimata?"


Su Islam suka fara rantsuwa akan sharri akayima Zuhra.


Mami tace"yanzu kuzo kuhada kayanku,ku koma shool sbd idan Abbanku yadawo bazaku kwashe da kyau ba,ba kuba harni abin saiya shafeni"


Islam da Iman suka fara kuka,Mami tashiga lallabarsu tace idan Haj. Fateema(provost)tadawo zasuyi bincike.


Sunsan halin Abba sose dole suka hada kayansu driver yamaidasu school badan ransu yaso ba.



Mami tashiga rudanu game da lamarin Zuhra,sbd itadae yarinyar takwanta mata arae.



HAnan ce taje tahada baki da vice provost akan zata bashi maqudan kudi tare da duk lokacin da yake neman alfarma wurin Mummy insha Allah zatayi yadda zatayi yasamu abinda yake buqata,dasa hannunshi akayima Zuhra sharri aka koreta.



Haka Zuhra tariqa jerangiya asibiti tana kwana gidan maqabtansu,Mama takwana asibitin,har aka sallamesu asibiti,ita tamance da wata waya,kuma su Islam sae nemanta suke.



Hanan tazo gidansu yaya Rafeeq ta tarar da Abba da Mami aporlour tafara kukan munafinci,anan tasheda ma su Abba cewa,yaya Rafeeq yana wulaqanta ta,wae yanzu kuma wata yarinya yakeso wadda ak kora amakaranta sakamokon tana dauke da ciki.



Ran Abba yabaci sosae,yace idan har ni nahaifeshi tou zai yawo mamu marar tarbiya acikin zuri'armu ba,bari yadawo dani yake magana,nizai mayar mutumin banza.


Haka Abba yaci gaba da fadanshi,Mami talallabi Hanan tayi shiru,tagama yininta sannan tatafi gida.


Bayan sati daya da sallamo Baba asibiti jikinshi yadawo normal,Baba yace"yakamata Zuhra takoma makaranta tinda yasamu lfy"


Mama tace"Zuhra maganar mahaifinki gsky ne,yakamata ki koma kada ayi abubuwa bakinan"



Zuhra tafara sabon kuka tana tinanin maganar da zata fadima iyayenta,saeda sukayi kamar zasu daketa sannan tafadi masu,korarta akayi amma wlhy qarya ake mata.


Hankalin kowa yatashi Baba baiyi maganaba ya umarceta da tadauko hijabinta sutafi asibiti,saeda sukaje likita yatabbatar mashi da bata dauke da ciki sannan yadan samu sauki.


Suna dawowa gida Baba yatashi gidan Alh. Kabir domin yasheda mashi matsalar da tataso,amma Alh. Kabir yashema ma Baba ce ae tin satin da yawuce aka sanar da gwamnati laifin da ta'aikata yanzu haka tafidda hannunta akan karatun Zuhra,dan haka mlm Umar kada nasake ganinka a kofar gidana,hatta matarka da takeyin mana wanke wanke na haramta mata shiga gidana daga yau.


Haka Baba yadawo jiki bbu qwari,bayan kwana hudu da faruwar haka Zuhra ta ida zuzucewa tafita hayyacin tabi tarame sbd damuwa.


Satin Dr. Rafeeq ukku a England yadawo gida Nigeria,cikin sa'a yakwantar da rigimar da akeyi akamfanin..............







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



```Ina miqa godia agareku masoyana,ina ganin comment dinku kuma yana qara encouraging dina,ina qaunar ku lodi lodi😘....```




*85-90*



Dr. Rafeeq yadawo gida cike da son ganin abubuwa da dama,family dinshi sunyi farin cikin dawowarshi sosae.



Da marece lokacin yyi wanka yaci abinci,yashirya da nufin yaje gidansu Zuhra,yagaishe da su Baba daganan yabasu kyaituttukan da Zuhra tasamu.



Dr. Rafeeq yaje yatarar da Mami a porlour yasheda mata cewa zai fita.


Mami tace"inason magana da kae idan kadawo,kadin mahaifinku yadawo"


Dr. Rafeeq yace"ok,ae bazan jima sosae ba"


Sukayi sallama da Mami yafita.



Danqareriyar motarshi yashiga kirar RANGE ROVER 2017,omo colour,yanayin shigar da yyi tayi mashi kyau sosae,bbu inda yatsaya sae kofar gidansu Zuhra.



Yasa akayi mashi sallama da Baba,cikin sa'a lokacin mlm Umar yadawo gida cin abincin rana.



Baba na fita yaga yaya Rafeeq,yaji dadin ganinshi sosae kuma dama yanason yi mashi godia akan abin arziqin da yyi masu.


Baba ya'umarceshi da sushiga ciki.


Tinda Zuhra taji tsayuwar mota aqofar gidansu,ranta yabata yaya Rafeeq ne,dan haka bbu shiri takoma cikin daki da sauri tasan Baba cewa zaiyi yashigo cikin gida.



Suna shigo cikin gidan Baba yakirani inkawo masu tabarma,ji nayi dama ace bana gidan sbd banason ganinshi yanzu.


Bbu yadda tana iya dole nasaka hijabina tare da daukar tabarma nafi nafito.


Tinda tafita yake kallonta,kamar bae ta6a ganinta ba,wani dadi yakeji aranshi sakamokon ganinta amma yyi mamakin ganinta a gida.


Kamshi tirarenshi yabi yacika mana gida,har ji nake gabana na faduwa sbd gani nake kamar Aunty Hanan na biye da shi abaya,kada taga yazo gidammu tace kuma wurina yazo.


Bayan nagama shinfida tabarma na gaishe da shi sannan nashiga daki,nayi quri kamar munafika gashi kuma Mama tashiga maqobta dubiya.


Yaya Rafeeq yashiga yima Babana bayanin abinda nasamu da yawan kudin,Babana yyi mamaki sosae,sannan yyima yaya Rafeeq godia.


Banajin abinda suke tattaunawa sosae sbd ba akusa da dakin suke ba,sae yanzu natina banba yaya Rafeeq ruwaba,yashi banida kudi hannuna,sae natina da wata naira ishirin da Mama ta'ajiye,nayi tinanin kuma ae bazai iya shan pure water ba,shida keshan ruwan roba,nakoma nayi zamana.


Bayan wasu mintina naji Baba yana kirana,na'ansa tare da tashi nafito.


Bayan na durkusa nace Baba gani.


Baba yace"kuma Zuhra ba'a kawoma baqon ko ruwa?"


Shidae baice komae ba,natashi nadauki naira ishirin dinnan nafita.


Naje nasawo awani gida kusa da namu,nadurqusa na'ajiye bakar ledar purewater agabanshi,sae naji yace min sannu da qoqari.


Bansan lokacin da nadago fuskata nakalleshi ba,gabana saeda yaqara faduwa karo na biyu sbd wani asirtaccen haske da idanuwanshi suka qara,gaba daya yaqara wani haske fatar jikinshi taqara murjewa tayi fresh,sajen fuskarshi dake qara mashi kyau da gashin kanshi sunqara baki sae shining suke,daqer nasamu tinanin na yadawo natashi jiki bbu qwari nashiga daki dan ko sannunshi ban ansaba.


Yyi awa daya agidan duk nabi natakura nakosa yatafi,



Bayan sunyi sallama da Baba yatafi,Baba ya'umarceni da infita inkira Mama gidan da taje dubiya,nasaka hijabina nafita.


Cikin mamaki inafita naga mutum zaune acikin mota,yana ganina yabude mota yafito,naqara inda yake dan nasan ganina yasa yafito.


Yaya Rafeeq yace"inganni har yanzu bantafiba ko?,dama ke nake jira Zuhra"


Zuhra taware ido cikin tsoro tace"yaya Rafeeq lfy dae ko?"


Yaya Rafeeq yyi murmushi yace"matsoraciya lfy qalau,weekend kika dawo kika baro qawayen naki?"


Zuhra tagirgiza kae hawaye suka zubo daga cikin odanuwanta tace"a'ah,ba weekend nadawoba"


Kallon tuhuma yake mata kafin yace"lfy?,me ke faruwa ne?"


Cikin muryar kuka tace"dama...,ankoroni ne"


Cikin muryar mamaki yace"wat?,kamar ya ankore ki?,laifin me kikayi ne?"


Zuhra taci gaba da kuka tace"wae ance inadauke da cikine"kukanta yaqaru.



Yaya Rafeeq arazane yamaimaita abinda tafada.


Zuhra tace"wlhy yaya Rafeeq ba gaskiya bane,bani dauke da ciki wlhy"


Hankalinshi yatashi qarara zufa tafara keto mashi,idanuwanshi suka koma kamar yaji,yace"Zuhra nasan bazaki iyaka kai kanki ba wlhy,fadamin raping dinki akayi ne?,waye ya yaudare ki?"


Hankalin Zuhra yaqara tashi ga tsorota da tayi sakamokon yanayinshi daya sauya,cikin tsoro take magana tace"wlhy yaya Rafeeq ni ba yar iska bace,wlhy sharri akayi min"


Wa yyi maki qazafi Zuhra? tambayar da yyi mata kenan.


Zuhra bakinta na rawa sbd ita har bayan idon Aunty Hanan tsoronta takeji,tace"Aunty Hanan ce,wae tana zargin kana sona,ita takirani tafadamin itace tayimin haka sbd kae"


Taci gaba da kuka.


Ranshi abace yace"dama na zargi Hanan,Zuhra maganar Hanan ba wasa bane"


Zuhra taci gaba da kuk tayi tinanin yana nufin yayard tanada cikin.


Yaci gaba da cewa"tasan yadda nake sonki kau?,Zuhra ina sonki, ina qaunarki"


Zuhra batasan lokacin da tayi shiruba,cikin tsoro tafara ja da baya,saeda tajin jingina da bangon gidansu.


Da taga yana qoqarin matsowa kusa da ita,da gudu tashiga gida,tana kuka.



Ranshi yabaci sosae abinda Hanan tayima Zuhra,ga Zuhra bata fahinceshi ba,mota yashiga yanufi,gidansu Hanan yyi niyyar idan bata kano tou zai wuce zaria.


Zuhra lokacin da tashiga Baba yana kewaye,daki kawae tashiga,Allah yasa Baba yana fitowa akayi sallama da shi.



Ji tayi andafa bayanata arazane tajuyo ganin Mama yasa tatashi tarugumeta taci gaba da kuka,Mama tarude tafara tambayarta me ke faruwa?.


Zuhra tace"Mama,yaya Rafeeq ne"


Mama tace"subhanallahi,me yasamu yayansu Islam din?"


Zuhra tace"wae yace yana sona Mama"


Mama tayi tsoki tace"da rabu da ni,shine kuma abin kuka danke kome naki nakuka ne,Mama taci gaba da harkar gabanta.


Zuhra cikin kuke take fadin yaya Rafeeq kajamin bala'i kuma kana qoqarin jefani acikin wani masifar.



Mama dae bata faminci maganar da takeba dan haka batabi takantaba.


Yaya Rafeeq bbu inda yyi parking sae harabar gidansu Hanan dake Kano,ranshi abace yashiga gidan yasan Mummy da daddy basunan kuma mai gadi yashaida mashi cewa Hanan tana ciki.


Yana shiga yatarar da ita zaune a porlour bbu ko sallama yashiga ciki.


Ganinshi da tayi kamar daga sama kuma ranshi abace seda gabanta yafadi,amma dayake yar bokoce saeta wayence.


Tamiqe tsaye tana murmushi tace"yayana saukar yaushe?"


Ranshi yaqara baci yace"wae ke wace irin wawiyar yarinya ce?,kina tinanin qazafin da kika yima Zuhra shi zaisa indaina sona ke kuma inso ki?,ina tinanin ABU ce kawae makaranta?,tou bari kiji Zuhra tafi qarfin aikata zina,saedae ko ke danni banyarda da keba Hanan,"


Hanan batasan lokacin da hawaye suka zubo mata ba tace"wlhy yaya Rafeeq bantaba kula wani da namijiba bare har takaini ga aikata zina kuma duk A DALILIN KANE,amma kwata kwata baka tausayina bansan wne laifi na'aikata maka ba"


Yace"amma ke kinada qarancin tauhidi wlhy,sbd ni bazakiji tsoron Allah ba,tou tsaya kiji bbu ruwana kada ki gogamin sharri nima,kuma ae bariqe ki nayiba idan kintakura kije ki auri wani mana,abu naqarshe idan kunason kanki da lfy,kifita harkar Zuhra sbd ita rayuwata ce"..........






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*90-95*




Hanan tace"yaya Rafeeq ita rayuwarka ce?,wai meyasa baka da imani baka da tausayine?,agabana kke fadin wata yar iska rayuwarka ce....."


Wani wawan mari yatsinka mata wanda saeda yasa tayi shiru badan ranta yaso ba.


Yace"akan fadima Zuhra miyagun kalmomi bbu abinda bazan iya aikata makiba,dan haka kitaka a sannu"



Hanan taci gaba da kuka sbd tinaninta yatoshe tarasa yadda zatayi tashawo kan yaya Rafeeq.



Yajoya da niyyar yafita,da sauri Hanan tasha gabanshi tare da yin kneeling,kneels dinta aqasa tace"dan Allah yaya Rafeeq kayi haquri bazan sakeba,akan farin cikinka bbu abinda bazan iyayi ba kuma duk abinda kaga ina yima Zuhra duk *A DALILIN KANE* amma nagane kuskure na"



Yaya Rafeeq baiko kalli inda takeba yace"da kinzauna lfy", yafita abinshi.



Hanan tatashi takoma bisa kujera tazauna,tana kukan bakin ciki,ko ita tasan yaya Rafeeq yana juyata kamar waina,amma sone yaja mata.



Zuciyarshi cike da tinani dadama ya'isa gida.


Bayan sallamar isha'i lokacin yyi wanka yashirya,Abba ne yabugo mashi waya yana nemanshi a porlour,sae yanzu yatina da maganar da Mami tace zasuyi.



Babu yadda ya'iya dole yanufi porlourn Abba,acan yatarar da Mami,bayan yagaishe da su cikin girmamawa, suka ansa.


Kowa yyi shiru sae qarar a/c, suna sauraron abinda Abba zaifadi.


Abba yafara magana yace"amma Rafeeq kabani mamaki,karasa wadda kakeso sae yarinya marar tarbiya wadda bayasan ciwon kanta ba".


Yaya Rafeeq yace"wlhy Abba....."


Bai fadi abinda yyi niyyaba Abba yadaka mashi tsawa seda hankalin Mami yatashi sbd bata tabajin Alh.yyima ma yaranshi tsawa kamar haka ba.


Yaya Rafeeq baisake qoqarin yin magana ba.



Abba yaci gaba da cewa"ae Hanan tagadamin komae,har kake wulaqantata akan wannan marar tarbiyar,tou bari kaji zamu saka ranar aurenka kaida Hanan nan da wata daya,sbd kafara bani tsoro Rafeeq yimaka auren shine yafi"



Sannan yace"kafara shirye2 bikinku,danhaka tashi kabani waje"


Ran Mami baiyima dadi sbd gsky kawaekinta yyi yawa yaza'ayima yaro auren dole ambi antakura mashi,saedae bbu yadda ta'iya.


Abba yafara neman layin Alh.Lawal Umar(daddy),bayan sungaisa yake fadi mashi hukuncin daya yanke.


Daddy yace"ae munyi magana da Rafeeq yacemin bai ida shiryawa ba"


Abba yace"a ina zaishirya yana neman jawo wata yarinya wae ita yake so"


Daddy yyi murmushi yace"ae wannan ba wani abin bacin rae bane Alh. Khaleel,sae ahada mashi su biyun"


Abba yace"Alh. Lawal bbu hannuna acikin wannan lamari,nidae nayanke hukunci za'ayi bikinsu nan da wata daya"


Daddy yace"kada kadauki abin da girma,idan nadawo zamuyi maganar,nextweek zamu dawo"


Abba yace"Allah yakaimu lfy,kagaishe da Fateema(provost)"


Daddy yace"aitana kusa danima zataji"sukayi sallama da juna.


Abba na ajiye waya yaga yanayin Mami yazanca yace"lfy?"


Mami tace"haba Alh. yakamata muyima yaronnan adalci fa,Hanan dinnan zabimmu ce,yakamata mubarshi yahada da wadda yazaba se yahadasu biyun,kamar yadda Alh. Lawal yafada,idan mukayi haka,bamu sake tinanin wata matsala game da shi"


Abba yace"dakata Haj. Maryam,inhaifi yaron yaqibin abinda nakeso,kuma ma yarinyar da yakeso bata da tarbiya,tou bai isaba kuma bazan taba yadda da hakan ba"


Mami tace"haba Alh.kafasan halin Rafeeq sosae kowa yana yabon halayyarsa kada daga amfadi mamu magana bamuyi binkiceba muzo muyanke hukunci kuma mudawo muna danasani"


Abba ranshi abace yace"kinga Maryam,kece zakiyi danasani tinda bakinku daya keda danki,magana nariga nagama"yatashi yabar mata porlour.


Mami tace"kawae ana neman haukatamin yaro,yarona shi daya namiji yana mamu biyayya amma dole sae anga karshenshi"tatashi tanufi part din Rafeeq.


Mami tana shiga tatar da shi,cikin bedroom dinshi,kwance yake bisa gado hawaye sae kwaranya suke daga idanuwanshi.


Mami taqara kusa dashi tazauna bakin gadon,tare da dafa bayanshi tace"Rafeeq kayi haquri da hukuncin da mahaifinka yayanke.


Cikin disashshiyar murya yaya Rafeeq yace"Mami kema kingoyi bayan Abba ne?"


Mami tace"a'ah Rafeeq bbu yadda na'iya ne"


Yaya Rafeeq yasauko bisa carpet yazauna tare da daura kanshi bisa cinyar Mami.


Hashin hankali tare da tausayinshi suka ciki mata zuciya,tinda taga Rafeeq yana zubar da hawaye lalle ba qaramin abu bane awurinshi,rabon da taga kukanshi harta manta sae yaukuma.


Mami tafara shafa gashin kanshi sannan taci gaba dace"Rafeeq kayafe mamu,nasan kana yimamu biyayya duk abinda mukace shi kakeyi amma wannan munshiga haqinka sosae"


Yace"Mami,wlhy Zuhra bazata iya aikata abinda ake zarginta ba ko kadan"


Mama tace"Islam da Iman sunfadamin komae akan Zuhra,kuma nayadda Zuhra yarinyar kirki ce"


Yaya Rafeeq yace"Mami naji dadi da kika fahimci haka akan Zuhra,wlhy bazata iya aikata haka ba"


Mami tayi murmushi tace"amma wannan Zuhra taciri tuta dahar jarumi kamar wannan yake zubar da hawaye sbd ita"


Yaya Rafeeq yace"Mamina inason Zuhra sosae wlhy"


Mami tace"hmm,aiko baka fadiba Rafeeq nayarda kanasonta sosae,nima ina sonta kamarsu Islam"


Yaji ddi sosae yace"Mami da gaske kinason Zuhra kema?"


Mami tayi murmushi tace"Rafeeq ae dolena ne inso abinda kakeso kamar yadda kakeson abinda nakeso"


Yace"Mamina nagode,ina sonki sosae"


Mami tace"ina fatan itama Zuhra tana sonka?"


Yace"bata bani ansaba,tsoron Hanan yyi mata yawa,amma da ajima zanje wurinta"


Mami tace"tou kagaishe mani da ita"


Mami taci gaba da lallabarshi hartasamu yadan samu sauki.


Damarece bayan yagama shiri,yana niyyar fita wayarshi tafara ringing yana dubawa yaga sunan Hanan,dama yanada niyyar kiranta.


Yadauka yakara akunne,daga dayan bangaren Hanan tace"hlo yayana ya kke"


Yace"mata lfy dae?"


Tace"yanxu mummy takirani tacemin ansaka lokacin bikimmu"


Yaya Rafeeq yace"gurinki yacika?"


Yaci gaba da cewa kinzo gida kinhadani da Abba,kinfada mashi cewa tanada ciki ko?,tou bari kiji cikin dake jikin Zuhra nawane,kuma inason abina,idan kinshirya zama dani ahak kuma gani ga ki"


Kuma kibar murna karenki yakamaa zaki,zaki iya jefa agwagwa cikin rafi amma baki isa kisata tayi kurmuwa ba,ma'ana za'a iya sawa na'aureki.......sauran ansar sae ki'ida da kanki yakashe wayarshi.


Bayan yyima Mami sallama yatafi,lokacin daya isa unguwarsu Zuhra ya'aika yaro yakirata.


Tanajin tsayuwar mota tasan shine,tashige daki.


Yaron nayin sallama yace ance Zuhra tazo


Zuhra taleqo tace"kace batanan"


Mama taharareta tace'kace nata zuwa"yaron yafita.Mama tace"wlhy zani saka kafar wando daya ni da ke,kuma maza kisaka hijabinki kitafi kallonki zamu tsayani ne?".


Zuhra tana tsiro baki tafita,mama tace kindawo kisameni ae.


Zuhra tafita ranta bbu dadi,bayan tagaishe dashi yace"yanaga ranshi abace Zuhra?"


Zuhra tace"yaya Rafeeq dan Allah,inaso karabu da ni"


Arazane yake kallonta yace"sbd mi Zuhra?,ko baki sonane?"


Zuhra tace"yaya Rafeeq zama lfy yafi zama dan sarki,inajin tsoron Aunty hanan,Aunty hanan tacimin mutunci tawulaqantani,tazo tabuge mahaifina da mota ahar tayi sanadiyyar kwanciyarshi ashibiti,tazo tayimin qazafi wanda saeda tayi sanadiyyar barina makaranta,Aunty hanan batada imani tafadamin bbu abinda bazata iya aikatawaba duk *A DALILIN KANE*............






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:21] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*95-100*




Yaya Rafeeq yace"Zuhra kada kisa Hanan tayi maki dariya akan taci galaba akanki mana"


Zuhra tagoge hawayen da suka zubo mata tace"Aunty Hanan zata iya aikata mani komae akanka,yaya Rafeeq banason saka iyayena cikin damuwa,ni da Aunty Hanan akwai banbanci"


Yaya Rafeeq yace"Zuhra kada kidamu da maganar Hanan tayine domin tarazana ki"



Zuhra tafahimci yaya Rafeeq bazai fahimci abinda take nufiba.


Zuhra tace"yaya Rafeeq kayi haquri,inada sauran aiki agida"tashiga gida abinta.


Ajiyar zuciya yyi,yadan dade jima akofar gidan kafin yashiga mota yatafi.


Zuciyarshi bbu dadi,yana tinanin irin tsoron Zuhra,haka ya'isa gida jiki bbu qwari.



Zuhra tana shiga gida tatarar da Mama tsakar gida tana hada kayan wanke wanke.


Zuhra tace"Mama nadawo,kawo nahada kayan wanke wanken"


Mama tace"banaso tinda kedae ban isa dakeba,marar kirki,wae Zuhra a ina kika samo wannan sabuwar tabi'ar,tou wannan dae bagani bane saedae ko daga makaranta"


Zuhra taware ido tace"innalillahi,Mama me nayi maki dan Allah kiyafemin"tana kokarin fara kuka.


Mama tace"miye ma baki aikata ba Zuhra,yanzu kamar yaron nan ace kinyi sauraronshi ae kodan taimakon da yyimamu kin saurareshi,amma bbu komae,sae kizo mujera ni da ke acikin gidan tinda haka kikafi so"



Zuhra taci gaba da kuka tanaba Mama haquri.


Bayan sati daya da faruwar haka Zuhra bata sake saka yaya Rafeeq cikin idontaba.


Shima yakoma zaria yaci gaba da aikinshi,abu kamar wasa saeta samu kanta da son ganinshi,tin abin bae dametaba har yafara damunta.



Ranar wata lahadi Zuhra tadawo daga islamiya,tatarar da Mama da Baba zaune a tsakar gida sunata murna.


Bayan tagaishe da su,tashiga ciki tacire uniform da niyyar tashiga wanka.



Mama takirani,ina zuwa tasamu wuri tazauna kusa da Mama,Baba yace"dama yanzu yanzu yaron nan yafita yakawo mamu wani abin arziki,kyautar gidane yyi mana a zaria road,kinga takardun gidan"



Zuhra ta'ansa taduba tare dasa albarka.


Bayan sati daya muka koma sabon gida,gida ne plat mae dauke da three bedroom sae porlour,akwai kujeru da kayan kallo sae bedroom din duk akwae gado aciki.


Bawani babban gida bane amma bbu laifi yyi,kudun da nasamu haka Baba yakama shago akasuwar sabon gari sayaka atamfofi sheda lesussuka material da dae sauransu.


Cikin sati biyu munsamu canjin rayuwa sosae,yan unguwarmu da muka baro sae zuwa suke ganin sabon gida tare da sa albarka.


Dasu Islam sukazo weekend sukazo gidammu summana murna sosae,anan suke fadamin cewa ansaka ranar bikinsu yaya Rafeeq saura sati biyu.


Haka suka fita sukabarta cikin tashin hankali ranar batayi bacci ba.



Duk cikin kwanakin nan bata cikin walwala jikinta bbu dadi gashi duk lokacin da zaizo gaishe da su Baba,saedae tatarda qamshinsa aporlour.


Mami nalura da yanayi Rafeeq duk lokacin da zaizo weekend kano sae taga yaqara ramewa,gashi kuma yaqi fadama kowa abinda yake damunshi,hankalin Mami yatashi sosae.


Satin da su daddy suka dawo,lokacin yaya Rafeeq yana zaria,Hanan kuma anata rabon i.v card,sae jin dadi take.



Bbu yadda daddy baiyiba da Abba akan maganar da yarinyar da Rafeeq yace yanaso,amma fir Abba yaqi yadda da hakan.


Wata ranar talata bbu shiri Rafeeq yadawo gida,lokacin Mami tana wurin aiki,hakanan yashiga part dinshi yakwanta,da marece da Mami tadawo tayi mamakin ganin motarshi a harabar gidan,saeda tatambayi mae gadi yake fada mata shine yadawo.


Part dinshi tashiga tana shiga bedroom dinshi tatarar da shi kwance bisa gado,tayi tinanin bacci yake tafita.


Shine har bayan sallar magrib bai fitoba,Mami duk tadamu,sbd da lfy lau da tini yatashi daga barci.


Tana shiga tatarar dashi kamar yadda tabarshi,hankalinta tashe ta'isa inda yake kwance koda Mami tatabashi se taji baya lumfashi.



Hankalinta yaqara tashi,tayita girgiza shi amma bbu alamar motsi,Mami tara salati tana kuka.



Afirgice ta'isa part din Abba tana kuka,yana ganin halin da take ciki,shima hankalinshi yatashi.


Yace"lfy Maryam mi ke faruwa?"


Mami tana kuka tace"Alh.,Rafeeq yarasu"


Abba yace"Rafeeq ya rasu?"


Mami tace"wayyo Allah na,shikenan yatafi yabarni,mun dauki alhakin yaronnan"


Abba baitsayaba cikin sauri yanufi part din Rafeeq hankalinshi atashi,Mami tabiyo bayanshi,hankalinshi yyi mummunan tashi sosae sakamokon ganin halin da Rafeeq yake ciki...................








*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



```I LUV MY FANS😘😘😘...```



*100-105*



Innalillahi wa'inna ilaihiraju'un abinda Abba yake fadi kenan,Mami kuka kawae take kamar ranta zai fita.


Ma'aikatan gidan sukayi cirko2,suna tinanin mi ke faruwa agidannan yau?.


Abba yalullu6e gawar Rafeeq da blanket,yakamo hannun Mami suka fito waje.


Mai gadi ne yyi qarfin hali yazo kusa da yace"Alh.lfy?,me ke faruwa ne?"


Kowa yyi shiru yana sauraron abinda Abba zai fadi,Abba yyi qarfin hali yace"Allah yyima dana Rafeeq rasuwa"


Gaba dayansu suka saka salati masu kuka nayi.


Abba yakama hannun Mami sbd yaga tanada niyyar faduwa,suka tafi part dinshi.



Yakira wayar daddy yafadi mashi abinda ke faruwa,hankalin daddy yatashi sosae,bayan sungama waya.



Daddy yakira mummy yafada mata lokacin tana zaria,hankalinta yatashi sosae.


Mummy bata fadima Hanan abinda ke faruwa ba,Mummy takira tace"tafiya zamuyi yanzu zuwa kano,ki kira wayarsu Islam da Iman kice masu yanzu zamu tafi kano,zamu biyo mudaukesu"


Hanan na fadi masu,hankalinsu yatashi sbd ba'a ta6a yimasu irin haka ba.


Dan haka bbu wani 6ata lokaci suka shirya,suka tafi quarters gidan Mummy,lokacin da suka iya driver yana shirin tada mota,aka daukesu suka tafi.



Sauri suke sosae,har suka isa kano,bbu inda sukayi parking sae harabar gidansu Islam,tin aqofar gida suke ganin taron jama'a har harabar gidan.


Hankalinsu yatashi sosae,haka suka shiga cikin gidan,porlour cike yake da mata sanye suke da hijabansu wasu daga cikinsu sunci kuka idanuwansu abin tausayi.



Islam da Iman suka fara kuka,Islam taje kusada wata yar uwarsu tace"Aunty Jamila,Mami ce tarassu ne?"


Aunty Jamila tagirgiza kai alamar a'ah tare da rungume Islam,Aunty Jamila tace"Ba Mami bace Islam"


Aunty Jamila tace,Islam kuyi haquri yayanku ne Allah yayi mashi rassuwa"


Islam faduwa tayi asome,batasan inda kanta yakeba.


Mutane sukayo kanta,tare da shafa mata ruwa afuskarta.


Iman kuka take tana salati abin yaba kowa tausayi.



Hanan banda kuka bbu abinda takeyi,ita tashiga ukku ta lalace,ta bani,yaya Rafeeq yatafi yabarta,ashe dama mutuwa zakayi kabarni wayyo Allah,mutane suka koma lallabarta tayi haquri.


Mummy taje kusa da Mami tashiga lallabarta akan tayi haquri dama haka rayuwa take.


Daddy da Abba suna wurin wankan Rafeeq,dukda irin juriyar Abba amma saeda hawaye suka zubo mashi,yasan yyi rashin yaro nagari mae biyayya,idan yatina lokacin da yarufe ido yarabashi da yarinyar da yace yanaso sae yaji haushin kanshi yakeji.


Iman ce tadauki wayarta takira layin Zuhra,bbu wani gaisawa Zuhra tace"lfy Iman nakejin muryarki kamar mekuka?"


Iman tace"Zuhra Allah yyima yaya Rafeeq rassuwa yau bayan sallar magrib,gode da asuba za'ayi zana'idarshi"


Jiri taji yana dibarta daganan bata sake sanin inda kanta yakeba.


Mama dake kusa da ita tana yanka cabegge,ta'ajiye wuqar tafara salati.


Baba yashigo yana tambayar lfy naji kina salati da karfi haka?,


Mama tace"Zuhra ce aka kira awaya yanzu,ko gama wayar batayi tafadi"


Baba yace"subhanallahi,freedge yabude yadauko ruwa yayayyafa mata,cikin sa'a tafara bude idanunta.


Mama da hankalinta yagama tashi tace"sannu Zuhra,ya kikeji yanzu?"


Ahankali take magana tace"Mama da gaskene yaya Rafeeq ya rasu?"


Mama da Baba sukayi salati,Baba yace"waya fada maki?"


Zuhra tace"mafarki nayi Iman takirani awaya tafada min"


Baba yauki wayarta yaduba last call dinta sunan Iman ne,saedai yyi salati yace"kuyi haquri Allah yyi mashi rassuwa"


Hankalin kowa yatashi sosae gashi dare yyi kuma Zuhra batasan gidansu Iman ba,Baba yace"Allah sarki yaron kirki"


Zuhra banda kuka bbu abinda takeyi bbu irin lallashin da Mama da Baba basuyi mataba amma taqiyin shiru,kuma takicin abinci.


Wajen karfe 11pm Abba da daddy ne zasu kwana da shi,cikin dare daddy yaga kamar yatsan Rafeeq yana motsi,daddy yanuna ma Abba,abu kamar wasa har magana taje cikin gida,cikin daren nan bbu inda suka tafi sae Asibiti.


Likitoci suka taru kanshi,bayan kamar 2hrs likita yafito yake sheda masu insha Allah zae samu lfy,amma yanason ganin mahaifinshi a office.



Mami itama saeda akayi mata BP,koda aka dubata jininta yahau sosae.


Abba da daddy suka tafi office din likita anan yake sheda masu cewa yaron yana dauke da ciwon zuciya kuma yawan damuwa ne yake haifar da hakan,amma insha Allah zai samu lfy.


Karfe biyu da rabi na dare amma asibitin cike yake da yan uwa da abokan arziqi yan ganin Rafeeq.


Kamar yadda Zuhra bata samu barchiba haka iyayenta dukda kowa yana dakinsa amma abin duniya ya'ishi kowa tare da jimami.


Zuhra tana sallah taji wayarta na ringing,saeda tasallame sannan taduba wayar taga kiran Iman.


Dasauri takirata cikin dishashshiyar murya Zuhra tayi sallama,Iman ta'ansa tace"Zuhra muna TWINS INTERNATIONAL HOSPITAL,yaya Rafeeq yafarfado,Zuhra ji take kamar a mafarki murna tayi sosae sanan tace"Allhmdllh"........








*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*105-110*




Zuhra tace"Alhmdllh! Alhmdllh!! Alhmdllh!!!,Iman i'm so glad,insha Allah gobe munanan zuwa"


Iman tace"tou shikenan Zuhra,kiyi barchi lfy,sannan kisanar da su Mama"



Zuhra tace"nagode Iman"



Sukayi sallama,Zuhra takashe wayar.


Da asuba,Mama tashiga dakin Zuhra da niyyar ta tasheta sallah,Mama tataradda Zuhra zaune bisa praymat.


Mama tace"ashe kintashi Zuhra?"


Mama tace"eh Mama natashi,dama dazune Iman takirani take fadamin yaya Rafeeq doguwar suma ne yyi,yanzuma suna asibiti"


Mama tace"kae Alhmdllh,Allah mungode maka gsky naji dadi sosae,Zuhra Rafeeq yaron kirki ne,kitinafa koda yaba mahaifinki gidannan saeda yace bayason kowa yasan shine yabayar sbd yyine sbd Allah"


Zuhra tace"eh mama,gsky yaya Rafeeq mutumin kirkine sosae"


Mama tace"kinga yanzu ake niyyar fara sallah dan haka bari intafi inyi alwala nima,idan mahaifinki yadawo daga masallaci zan fada mashi"


Zuhra ta'ansa da tou Mama,Mama tafita tanufi nata dakin.


Da Baba yadawo Mama tasanadda shi shima yaji dadi sosae.



Wajen 11am mungama shiri tsaf,muka fita taxi ce takaimu asibitin da Iman tafada mani.



Suna shiga asibitin bayan sun sallami mai taxi,Zuhra takira Iman tafada mata inda suke,bbu 6ata lokaci saega Iman da Islam sunzo.


Iman da Iman suka gaishe dasu Baba,lfy qlau suka ansa kamar yadda suka saba.


Suka kaisu har inda su Abba da daddy suke lokacin Mami da Mummy suna gida sunje sudawo.


Cikin girmamawa Abba da daddy suka gaisa da Baba,sannan Mama tagaishe da su tare da tambayar ya me jiki,hakama Zuhra.



Islam tace"Daddy Zuhra ne da iyayenta sukazo duba yaya Rafeeq"


Daddy da Abba basu gane wa ake nufiba saedae basu nuna masuba.


Daddy yace"ae jiki da sauki,mushiga kuganshi mana"


Baba da Mama da Zuhra sukabi bayanshi Islam ma tabiyo su,kome na dakin neat shi dayane kwance bisa gado,ansaka mashi drip sae baccin shi yake amma dae yarame bbu laifi.


Baisan yake shiga wake fitaba tinda aka kawoshi asibiti,sun dauki 15mins acikin dakin kafin sufita tare da addu'ar Allah yabashi lfy.


Sae yanzu Zuhra tatina da Aunty hanan,cikin ranta take tambayar ko ina take oho.


Saeda Baba yabi jam'in sallar azahar dasu Abba sannan muka tafi gida.


Basu dade da tafiya ba,saega Mami da Mummy da Aunty hanan sundawo driver ne yakawo su.


Satin yaya Rafeeq biyu a  asibiti sannan yasamu sauki tare da gargadin likita akan kana ayawaita sakashi cikin damuwa da kuma yawan hayani.


Dole aka daga biki,bayan sati daya da dawowar Rafeeq gida,yana samun kula sosae wurin iyayenshi da yan'uwanshi,hatta Hanan yanzu duk abinda yace bata musu,lecturers da Abokansu tare yan'uwa sae zuwa ake ganinshi.



Ranar wata saturday Hanan tazo gidansu Rafeeq,suna zaune parlour tare da Mami da Hanan da yaya Rafeeq,sudan yi fira Mami tatashi tabasu wuri.


Hanan tace"yayana kana buqatar wani abu ne?"


Yaya Rafeeq yakira sunanta yace"Hanan"



Hanan tace"na'am ranka yadade"tare da dago idanuwanta tana kallonshi.


Yace"kinason abinda nakeso kuwa?,kuma zakiyi abinda nakeso?"


Hanan tace"yaya Rafeeq bazanso kaqara fadawa cikin halin da kashiga ba sbd ina matukar sonka"


Yaya Rafeeq yace"naji dadin wannan kalaman da suka fito daga bakinki,inaso kisanar da su Abba cewa Zuhra bata aikata abinda kika fadi masuba"


Da sauri Hanan tadago tana kallonshi tace"haba yaya Rafeeq wannan wane irin magana ne?,kana nufin haryanzu baka mance da wannan yarinyar bane?"


Yaya Rafeeq yabata rae yakalleta yace"yanzu me kike nufi?"


Hanan tace"gsky yaya Rafeeq kacanza wani abun amma banda wannan maganar"



Ranshi qara baci yafara tari yana fadin tafi kibani wuri.


Da sauki Mami tashigo tana  fadin "subhanallahi Rafeeq lfy me ke faruwa?,tashi kasha maganin ka"tafara kokarin temaka mashi yatashi zaune.


Yatashi zaune yana hararar Hanan,Mami nalura da shi.


Bayan Mami tabashi magani tace"Hanan kiriqa kiyayewa kinga ba'aso ana 6ata mashi rae,ciwonshi zai iya zama sabo,kai kuma Rafeeq dan Allah kabar saurin bata ranka"


Hanan tace"insha Allah Mami zamu kiyaye"


Mami tafita tabarsu,yaya Rafeeq baiko sake kallon inda takeba.


Hanan tadawo inda yake tazauna tana kallonshi tace"yaya Rafeeq kayi haquri bazan sake aikata irin hakaba,kuma nayi maka alqawarin zan fadima su Abba gsky akan qazafin da nayima Zuhra,duk abinda kaga inayi *A DALILIN KANE*,ina sonka sosae kuma banason abinda zaesa ciwonka yatashi............







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*110-115*



Hanan tagoge hawayen da suka zubo mata taci gaba da cewa"yaya Rafeeq dan Allah yaushe ne zaka soni?yaya Rafeeq katemaka min,katina lokacin da nadauka ina dakon soyayyarka,amma ae........."



Mami ce tashiga tare da sallama,tare suka ansa..


Mami tace"Rafeeq taso dector yazo dubaka,tayuwa wurin Hanan tace kije kici abinci kinji,banason kina zama da yunwa wani ciwon sae yakama ki"


Hanan tayi murmushi tace,tou Mami"


Rafeeq yatashi yabi Mami.


Bayan yan gwaje2 da dector yyi yana samun sauki sosae,kuma yaqara jaddadama su Abba cewa ba'ason ranshi yana yawan 6aci,tare da yawan tinani,sannan yaqara bada magunguwa,yyi sallama da su Abba yatafi.



Yaya Rafeeq yatashi yatafi part dinshi sbd jiyake Hanan nayawan damunshi da surutu.


Abba da Mami suna zaune porlour Hanan tashigo tare da sallama,bayan sun ansa tayimasu sannu da hutawa.


Cikin jin dadi suka ansa kamar kullun dan jinta suke kamar yar su.


Mami tace"Hanan kindae ci abinci ko?"


Hanan tayi qasa da fuska tace"eh Mami naci"


Mami tace"kaga Alh. tinda Rafeeq yafara rashin lafiyar nan Hanan batacin abinci,gaba dayansu sunfita hayyacin su"


Abba yace"haba Hanan aeke yakamata kiriqa kwatanta mashi,bawae kutaru kuzama daya ba,kiyi haquri kinji insha Allah yayanki zai samu lfy sosae fiye da can baya"


Hanan tagoge hawayen da suka zubo mata tace"Allah yasa Abba"


Suka ansa da ameen ya rabbi.


Hanan tace"dama Abba wata magana ce nakeson fada maku"


Abba yyi murmushi yace"munajin ki yar Abba"


Hanan tace"dama maganar da nafada maku akan Zuhra ba gaskiya bane,amma dan Allah kuyafe min,wlhy son yaya Rafeeq ne yasani aikata hakan"


Taci gaba da kuka.


Abba yace"wacece Zuhra kuma?"


Hanan tace"itace wadda yaya Rafeeq yakeso"


Mami tace"Hanan kina nufin qazafi kika yima yarinyar mutane har aka koreta daga makaranta?"


Hanan tace"eh Mami,amma wlhy natuba Abba bazan sakeba"


Mami tayi salati tace"amma Hanan baki kyauta ba gsky"


Abba yace"ban fahinci abinda take nufi ba"


Mami tayima Abba bayanin duk abinda yafaru.


Abba yace"gsky Hanan baki kyauta ba,amma Alhmdllh da kika gane kuskurenki awannan lokacin"


Abba da Mami sukayi mata nasiha sosae sannan kuma zasuje suba iyayen Zuhra hakuri akan abinda aka aikata mata.


Bayan kwana biyu,Abba da Mami zaune a porlour suna cikin firarsu.


Abba yace"dama akwae maganar da nakeso muyi dake amma ina tinanin yiyuwar abin"


Mami tace"ina jinka Alh."


Abba yace"akan maganar yarinyar da Rafeeq yakeso ina tinanin munema mashi aurenta sae ayi bikin tare,amma kuma ina tinanin hada mashi mata biyu kada suje suriqa sakashi cikin damuwa,kinsa mata basason dama da kishiya"


Mami tace"Alhmdllh,dama maganar da nakeso kayimin kenan Alh.,ai idan kuma bai aureta ba kumafa bazai dena tinaninta ba,sbd itafa yashiga cikin wannan yanayin"


Abba yace"kumafa hakane,Maryam kinkawo shawara mai kyau,amma bari inkira wayarshi yazo yanzu"



Abba yakira layin Rafeeq yace mashi yana nemanshi yanzu.


Bayan 5mins yashigo tare da sallama,cikin jin dadin ganinshi kuka ansa.


Yagaishe da su cikin girmamawa,suka ansa tare da tambayarshi ya kkejin jikin naka yanzu.


Yaya Rafeeq yace"ina samun sauki sosae"


Abba yace"Alhmdllh,dama maganar yarinyar nan Zuhra,munyanke shawara zamuje munema maka aurenta tare da ba iyayenta haquri akan qazafin da akayimata"


Yaya Rafeeq da sauri yadago kyawawan idanuwanshi yana kallon Abba,ji yake kamar mafarki yake.


Mami tayi murmushi tace"kana mamaki ko Rafeeq?,tou ashirye muke da musakaka cikin farin ciki kamar yadda yake sakamu Rafeeq,muna alfahari da kae,kuma muna sonka sosae"


Yaya Rafeeq yace"hakika nayi dacen iyaye nagari,Allah nagode maka daka hadani da iyayena masuson farin cikina kuma suka bani tarbiya tare da kyakykyawar kulawa,Abba,Mami nagode sosae"


Abba yace"haba Rafeeq kaifa dammu ne,miye abin godia aciki,sbd kada 6ata mamu kashiga cikin wannan halin fa,dan haka bayan ansaka lokacin bikinku zamu tafi Egypt domin aqara duba lfyrka,idan muka dawo lfy sae ayi bikin,amma fa ina nufin zaka auresu su biyu"


Mami tace"sae ayita haquri kuma kayi masu adalci"


Yaya Rafeeq yyi godia sosae,amma shi haryanzu baijin son Hanan acikin zuciyarshi,saedae bbu yadda zaeyi dole ya aureta,amma yazai qare da Zuhra itada batace tana sonshi ba.


Koda Abba yasanar da daddy maganar zuwa wajen iyayen yarinya,daddy yyi farin ciki sosae.


Mami ce tasanar da Islam zuwansu Abba gidansu Zuhra,Islam tayi masu qwatancen gidan tare da unguwar.


Mami tasanar da Abba,washe gari wajen karfe 10am suka shirya suka tafi.


Azziqi na Allah,an qara gyara gidansu Zuhra har mota Baba yasaya kirar HONDA CIVIC amma 2 door ce,bake motar tayi kyau sosae,dahar Baba yafara maganar tafiyarta karatu a BUK.


Zuhra na zaune tagama break kenan Islam takirata,suka gaisa nan take fada mata su Abba yasuzo wajen Baba,Zuhra tayita fama da Islam tafada mata abinda ke faruwa amma taqiya haka sukayi sallama.


Zuhra tasanar da Mama zuwansu Abba amma batasan komi yasuyiba,Allah yasa lokacin Baba bae fitaba,Mama tasanar da shi,yyi mamakin zuwansu,haka yazauna bae fitaba,Mama tayi masu abinci tare da coconut juice wanda yaji madarar ruwa.


Koda su Abba sukazo Baba yyi masu tarba mai kyau sbd Baba mutunne mai kirki,sukaba Baba haquri akan abinda yafaru,Baba yace haka Allah yakawo,bbu komae.


Bayan sundan jima suka gabatar da buqatarsu taneman auren Zuhra,Baba yace ae Rafeeq bbu abinda zai nema yarasa agurinshi,dan haka yabashi,nan aka tsaida magana wata biyu suka bada sadaki 300k,Baba yace sunyi yawa amma sukaqi ragewa haka suka gama magana cikin jin dadi suka tafi.



Baba yashigo gida yyima Mama bayanin yadda akayi,taji dadi sosae sbd itadae tarbiyar yaron tayi mata,Baba yace gobe zaije kauye yasanar da qaninshi abinda ke faruwa tare da bashi haquri.


Koda Mama tasanar da Zuhra halin da ake ciki,Zuhra batace komaeba banda turo baki da tayi tatashi tanufi dakinta,Mama tabita da kallo tace tou Allah yasa kigane.


Rafeeq yaji dadin labarin da Abba yasanar da shi sosae,su Islam sunji dadi sosae sbd sudai sunason Zuhra.


Koda labari yajema Hanan akan subiyu Rafeeq zae aura tayi kuka kamar ranta zai fita bbu yadda ta iya dole tadangana,tare da lallashin Mummy.



Bayan sati hudu da saka ranar bikinsu,suka fara shirye2 tafiya Egypt tare da Mami da Abba za'a tafi saeshi uwar gayyar Dr. Rafeeq.



Ana gobe zasu tafi,yashirya tsaf cikin shigar manyan kaya yafadima Mami zaiye yyi sallama da su Baba,tace adawo lfy kagaishe min da su.


Motarshi qirar ANACONDA 2017 fara sul yashiga bbu inda yaci burki sae kofar gidansu Zuhra..................







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIA TION🤝*



*115-120*




Wani farin ciki yakeji wanda baya musaltuwa,yadan jima acikin motar kafin yashigo.


Yana fitowa yasamu yaro ya'aikashi cikin gidan yace kace Rafeeq ne yazo,yaron yashiga bayan mintina kadan yadawo yace ance kashigo,Dr. Rafeeq yabashi kyautar dari biyar sannan yatafi.



Shiga yyi cikin gidan sannan yashiga porlour tare da sallama,Mama ce kadai acikin gidan Baba bayanan Zuhra kuma tana islamiya.


Mama ta umarceshi da yazauna cikin kulawa,yaya Rafeeq yashiga gaishe da ita cikin girmamawa.


Mama ta'ansa cikin jin dadi,yaya Rafeeq sae wani jin kunya yakeyi irinna sirinkai.


Nafef ce tasauketa qofar gida sanye take cikin uniform ruwan toka,sunyi mata kyau sosae tasaka very long hijab dinta.


Tinda taga danqareriyar mota akofar gidansu zuciyarta keyi mata sake2,tana tambayar kanta kodai yaya Rafeeq ne yazo?,dasauri taba kanta ansa tace Allah yasa shine.


Cikin sallama tashiga porlour kamshin ni'imtaccen turarenshi yadokar mata zuciya daqer tasamu tayi sallama.


Mama da yaya Rafeeq suka ansa.


Kanta aqasa tagaishe da shi sannan tanufi room dinta.


Yaya Rafeeq yace"Mama dama zuwa nayi infada maku gobe ne zamu tafi,kuma nayi maku sallama"


Mama tace"ashe tafiyar tazo Rafeeq,tou Allah yasa ayi nasara,Allah yatemaka"


Yaya Rafeeq cikin jin dadin addu'ar ya'ansa da ameen.


Mama tace"saedai kuma Malam bayanan amma insha Allah zan sanar da shi zuwanka"


Yace"tou shikenan Mama nagode"


Mama tatashi tanufi room din Zuhra,Mama tatarar da Zuhra tana cire uniform da niyyar shiga wanka.


Mama tace"kije yana jiranki,kuma tinda sae nace kikai mashi ruwa tou nace yanzu sai kikai mashi,akwai fruit salad danayi yana cikin freedge sae kikai mashi tare da abinci"


Zuhra tace"tou Mama"bata tsaya wani bata lokaciba sbd tasan halin mama sarai.



Mama tana fita Zuhra taturo baki cikin zuciyarta tace wannan mutumin yadameni da yawa.



(Ni missj nace wai Zuhra me kike nufi ne🤔)



Tasaka wata doguwar riga sannan tazubula dogon hijab dinta tafita.


Cikin sallama tashiga porlour hannunta dauke da tray.


Yaya Rafeeq yadago kyakykyawar fuskarshi tare da ansa sallamarta,baisan lokacin da yyi murmushi ba,Zuhra tasukuyar da fuskarta tayi mashi sannu da zuwa.


Zuhra tatashi zata fita da niyyar dauko coolers din abinci.


Yaya Rafeeq yace"dawo ki zauna plz"


Zuhra tace"zanje nadauko abinci ne"


Yaya Rafeeq yyi murmushi yace"ae ganinki da nayi yaqosar dani Zuhra,na dade banganki ba"


Zuhra dae batace komae ba.


Yaya Rafeeq yace"kinbarni inata magana ni daya Zuhra"


Zuhra tace"tou ni me zance yaya Rafeeq?"


Yaya Rafeeq yadaure fuska yace"tambayana ma kike?,tou shikenan ni zantafi,amma idan bazaki damuba inaso kimin rakiya wurin motana"yatashi tsaye yafita.


Zuhra tabi bayanshi,harsuka fita waje,motarshi yabude yafiddo wata leda sannan yafito yamiqa mata.


Yace"akwai waya aciki nakine"


Zuhra duk sae bataji dadin maganar da tafadi mashiba tace"yaya Rafeeq naga kamar ranka yabaci?"


Yaya Rafeeq yace"ba dole raena yabaciba Zuhra,yaune ranar dana fara fita sbd ke,amma bakida abinda zaki fadamin"


Zuhra tamarairaice murya tace"dan Allah yaya Rafeeq kayi haquri"


Yyi murmushi yace"bbu komae Zuhra ni zantafi kiyimin addu'a"


Zuhra tace"Allah yabada sa'a,Allah yadawo mana da kae lfy"


Ya'ansa da ameen sannan yashiga mota tare da sae munyi waya.


Washe gari da safe jirginsu yatashi zuwa Egypt.


Bayan sati ukku da tafiyarsu aka gama binkice tare da shanye magungunan da aka qayyade mashi.


Abinciken da likitoci sukayi naqarshe sungano Rafeeq yasamu sauki sosae bbu wani abu dake damunshi.


Ana saura sati daya biki suka dawo gida Nigeria,sae shirye2 biki ake tare da murnar dawowar ango,agidansu suka tarar da Hanan tazo tarar angonta,su Islam da Iman sundawo gida.



Dukda takaicin dake damun Hanan na hadata da Dr. Rafeeq yyi da Zuhra bai hana Hanan yin events din bikinsu ba,tin ranar wednesday ake event har ranar walima,bbu event dinta da yahalarta sbd yace bbu abinda za'ayi wanda baza ayishi da Zuhra ba,ita kuma tace bazatayi da Zuhra ba.



Saedae wanda Fans dinshi suka hada da wanda family dinsu suka hada,sune yahalarta kuma suma hada Zuhra.


Ankashe kudi kamar ba'aso haka aka daura aure daurin auren da yahaqa manyan yan siyasa da yan boko tare da masu hannu da shuni.



Haka akai amare dakinsu gidane babba me dauke da 3 parts kowace da part dinta sae kuma na oga.


Duk hidimarnan da ake Islam da Iman suna kusada Zuhra,sune qawayen amarya.


Part din Zuhra yyi kyau sosae ankashe mata kudi abin mamaki dama hausawa sunce fadama mai zuciya biki ba me kudi,komae na part dinta coffee da milk yyi kyau sosae,mutane sae santin part dinta da abinda yake ciki suke.


Haka kowa yawatse part din Zuhra sae Islam da Iman.


Sune suka qara gyara mata ko ina,suka feshe part da  room freshner tare da na'urar dake zuba turarukan wuta.



Iman tace"Islam taso mutafi kada yaya Rafeeq yashigo yatarar da mu"


Islam tace"ae munanan sae munga shigowar ango"


Zuhra tamarairaice fuska tace"dan Allah ku kwana anan"


Islam taware ido tare da daukar jakarta tace"kinsama natashi tafiya yanxu,Iman taso mutafi"


Zuhra tayi saurin dauke mayafin Iman tace"ni kuma bazan bayarba,sae kun kwana agidan nan"


Iman tace"haba Aunty Zuhra ae saekin gaji da ganinmu agidannan amma dae yau gaki ga yaya"


Zuhra tace"hmm tou zo ki'anshi mayafinki"da niyyar idan Iman taxo tariqeta ae kuma da hanzaro suka fita sbd sungano logic dinta... ..........







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*120-125*




Suka fita suna zolayarta,Zuhra kamar zatayi kuka haka suka tafi suka barta ita daya.


A6angaren Hanan,zaune take gaban dressing mirror ansha make-up tayi kyau sosae,sae faman qara gyara fuska take,tadaura kallabi takwance,itadae babban gurinta tafaranta ma mijinta rae.


Gsky ankashema Hanan kudi kamar ba'aso part dinta yyi kyau matuqa,dakagani kasan muhallin yar gata kuma masu da shi.


Bayan taga nada kallabin tafeshe jikinta da turaruka masu dadin kamshi tare da humra,takoma bisa lafiyayyen bed dinta tazauna tana jiran angonta dan ita tamance da wata Zuhra da yahadasu ya'auro.



Har 11pm bbu ango bbu labarinsa ita Zuhra har tamance da tayi bacci,dama tadade batayi bacci ba.



Hanan tin tana zaune harta dan kishingida har tazo takwanta,amma duk tana jiranshi.



Baishigoba sae 11:30pm yyi parking din motarshi a harabar gidan sannan yafito dauke da ledoji ukku a hannunshi.



Cikin bacci taji alamar abude tama bedroom anshigo,daqer tasamu tabude idanuwanta batare da tayi motsiba sbd tsoro,cikin arashin sa'a tana bude idanuwanta taga duhu ankashe wutar room din.


Tini jibi yafara sauko mata,dama atsorace takwanta,addu'a kawae take ji take kamar tanutse cikin kasa.



Akazo bakin gadonta aka tsaya,ae tini tafara zubar da hawaye dan tana tinanin ko 6arayi ne.



Ae tini tafara kurma ihu sakamokon lalubarta da taji amfara.



Da sauri yace"Zuhra nine mijinki"


Amma dukda haka Zuhra batayi shiru ba,yatashi yakunna wuta tini dakin yagauraye da haske.



Can yahangota qarshe gado tamakure tabi ta qudundune,fuskarta tayi sharkaf da hawaye tsabar tsorata.


Baesan lokacin da dariya taqwace mashi ba,bai taba ganin mai tsoro kamar Zuhra ba.


Zuhra tabishi da kallon mamaki sbd bata ta6a tinanin ya'iya dariya kamar haka ba.



Ahankali yatako inda kusa bed din shima yahau bisa yazauna kusa da ita yana kallonta.


Murya qasa2 yace"kin kusa taramin jama'a,ashe haka kike da tsoro"


Zuhra cikin zuciyarta tace kakusa samin hawan jini amma afili sae tashagwa6e fuska taci gaba da kuka.


Tini yarude yafara tambayarta,Zuhra lfy?,me ke damunki ne?,nine ko toyi haquri.


Yafara qoqarin goge mata hawayenta,ji sukayi ambanko qofa da sauri,gaba dayansu hankalinsu yakoma gurinta.


Hanan ce,atsaye fuskarta bbu alamar fara'a sae cika take tana batsewa.


Yaya Rafeeq yasauko daga bisa gado yataka har inda take tsaye.


Yace"lfy dae kika shigo mana bbu ko sallama?"



Hanan tace"yaya Rafeeq me kike anan?"


Ranshine yaqara 6aci yayi mata tsawa yace"ina tambayarki kina tambayana?,tou wurin matata nazo ko kinmanta da ita matata ce?"


Hanan tini hawaye suka fara zubo mata tace"ni kuma awane matsayi nake awurinka kenan?"



Yace"wannan kuma ansar na wurinki"


Hanan tayi murmushin takaici tace"tou shikenan nagode"tajuya tafita.



Zuhra bataji dadin abinda yyi ba dukda itama tanada laifi miye nashigo mani bedroom bbu ko sallama bare neman izini.


Zuhra tasauko daga bisa gadon takoma porlour tazauna,batare da tayi mashi magana ba.


Yaya Rafeeq yabita porlour yazauna kusa da ita yana fuskantar fuskarta yace"me kuma yafaru ne?"


Zuhra sanyaya tace"yaya Rafeeq abinda kayi bai daceba,dole Aunty Hanan zataji bbu ddi, amma dan Allah kayi haquri idan ranka ya6aci"


Yaya Rafeeq yace"kamar ya kenan?"


Zuhra tace"bawae ina nufin wani abu ba,amma yaya Rafeeq yakamata itama kaje part dinta kaduba halin da take ciki"


Yaya Rafeeq yatsaya yana kallonta,yarinya qarama amma tasan abinda yadace.


Yyi murmushi yace"ina jinki my wife"


Zuhra tace"kuma kaga itace babba part dinta yakamata kaje yau,dan Allah kaje kaga halin da take ciki yanzu naga ranta a6ace yake"


Yaya Rafeeq yace"tou shikenan,insha Allahu zanje yanzu,kuma inaso ciki abinci"yamiqa mata daya daga cikin lodojin ya'ajiye bisa centre table.



Yasa hannu yasha fuskarta sannan yyi mata murmushi sukayi sallama da juna,Zuhra tabishi tarufe part dinta.



Koda yashiga part dinta bata porlour yanufi bedroom dinta kwance take bisa gado kamar meyin bacci.



Yashiga tare da sallama,amma bata ansa ba.


Hanan tatashi zaune ranta a6ace dajin muryarta tasha kuka tagaji bakinta har rawa yake.


Tace"mi yakawoka part dina?,kafita banason ganinka Dr. Rafeeq kakoma wurin wadda kafiso,sae yanzu nagane nayi babban kuskuren aurenka wlhy"


Mamaki yabayyana afuskarshi yace"Hanan ni kike fadima irin wa'annan maganganun?,tou wlhy bazan dauka ba kuma kinsan waye Rafeeq zan kamaki ahannuna Hanan,saekin raina kanki"


Hanan batace komae sbd tsabar takaici.


Yace"abincinki na porlour idan kinga dama sae kici"



Kamar jira take yagama magana tace"banaci kakai mata tahada"


Yace"kina iya zubarwa"yafita ranshi abace.



Part dinshi yatafi sbd bayason yahana Zuhra bacci yau yasan agajiye take,zuciyarshi cike da takaicin magamnganun da Hanan tafadi mashi,amma zataji kuka da idanuwanta akan wannan maganar.


Hanan itama takasa bacci tasan yau da ita yaya Rafeeq zai kwanta,Allah yasa dae kada nazamo sanadiyyar tashin ciwonshi.




Wayarta talalubo da niyyar kiran aminiyarta Khubra domin tabata shawara,sae wata zuciyar tace kiyi haqurin gari yawaye mana.



Bbu yadda ta'iya dole tahaqura amma fa batayi bacci ba sbd tinanin yaya Rafeeq tanason shi tana kaunarshi kuma batason bata mashi rae,amma zancen gsky bazata juri wulaqancin shiba.


Hanan bata iyacin abincin ba hasalima bata buda taga mike cikin ledarba.tasaka cikin freedge sannan tatafi daniyyar takwanta,amma takasa bacci tarasa mike damunta,toilet tashiga tadauro alwala tafara nafilfili har aka fara kiran sallar asalati.................






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*120-125*




Suka fita suna zolayarta,Zuhra kamar zatayi kuka haka suka tafi suka barta ita daya.


A6angaren Hanan,zaune take gaban dressing mirror ansha make-up tayi kyau sosae,sae faman qara gyara fuska take,tadaura kallabi takwance,itadae babban gurinta tafaranta ma mijinta rae.


Gsky ankashema Hanan kudi kamar ba'aso part dinta yyi kyau matuqa,dakagani kasan muhallin yar gata kuma masu da shi.


Bayan taga nada kallabin tafeshe jikinta da turaruka masu dadin kamshi tare da humra,takoma bisa lafiyayyen bed dinta tazauna tana jiran angonta dan ita tamance da wata Zuhra da yahadasu ya'auro.



Har 11pm bbu ango bbu labarinsa ita Zuhra har tamance da tayi bacci,dama tadade batayi bacci ba.



Hanan tin tana zaune harta dan kishingida har tazo takwanta,amma duk tana jiranshi.



Baishigoba sae 11:30pm yyi parking din motarshi a harabar gidan sannan yafito dauke da ledoji ukku a hannunshi.



Cikin bacci taji alamar abude tama bedroom anshigo,daqer tasamu tabude idanuwanta batare da tayi motsiba sbd tsoro,cikin arashin sa'a tana bude idanuwanta taga duhu ankashe wutar room din.


Tini jibi yafara sauko mata,dama atsorace takwanta,addu'a kawae take ji take kamar tanutse cikin kasa.



Akazo bakin gadonta aka tsaya,ae tini tafara zubar da hawaye dan tana tinanin ko 6arayi ne.



Ae tini tafara kurma ihu sakamokon lalubarta da taji amfara.



Da sauri yace"Zuhra nine mijinki"


Amma dukda haka Zuhra batayi shiru ba,yatashi yakunna wuta tini dakin yagauraye da haske.



Can yahangota qarshe gado tamakure tabi ta qudundune,fuskarta tayi sharkaf da hawaye tsabar tsorata.


Baesan lokacin da dariya taqwace mashi ba,bai taba ganin mai tsoro kamar Zuhra ba.


Zuhra tabishi da kallon mamaki sbd bata ta6a tinanin ya'iya dariya kamar haka ba.



Ahankali yatako inda kusa bed din shima yahau bisa yazauna kusa da ita yana kallonta.


Murya qasa2 yace"kin kusa taramin jama'a,ashe haka kike da tsoro"


Zuhra cikin zuciyarta tace kakusa samin hawan jini amma afili sae tashagwa6e fuska taci gaba da kuka.


Tini yarude yafara tambayarta,Zuhra lfy?,me ke damunki ne?,nine ko toyi haquri.


Yafara qoqarin goge mata hawayenta,ji sukayi ambanko qofa da sauri,gaba dayansu hankalinsu yakoma gurinta.


Hanan ce,atsaye fuskarta bbu alamar fara'a sae cika take tana batsewa.


Yaya Rafeeq yasauko daga bisa gado yataka har inda take tsaye.


Yace"lfy dae kika shigo mana bbu ko sallama?"



Hanan tace"yaya Rafeeq me kike anan?"


Ranshine yaqara 6aci yayi mata tsawa yace"ina tambayarki kina tambayana?,tou wurin matata nazo ko kinmanta da ita matata ce?"


Hanan tini hawaye suka fara zubo mata tace"ni kuma awane matsayi nake awurinka kenan?"



Yace"wannan kuma ansar na wurinki"


Hanan tayi murmushin takaici tace"tou shikenan nagode"tajuya tafita.



Zuhra bataji dadin abinda yyi ba dukda itama tanada laifi miye nashigo mani bedroom bbu ko sallama bare neman izini.


Zuhra tasauko daga bisa gadon takoma porlour tazauna,batare da tayi mashi magana ba.


Yaya Rafeeq yabita porlour yazauna kusa da ita yana fuskantar fuskarta yace"me kuma yafaru ne?"


Zuhra sanyaya tace"yaya Rafeeq abinda kayi bai daceba,dole Aunty Hanan zataji bbu ddi, amma dan Allah kayi haquri idan ranka ya6aci"


Yaya Rafeeq yace"kamar ya kenan?"


Zuhra tace"bawae ina nufin wani abu ba,amma yaya Rafeeq yakamata itama kaje part dinta kaduba halin da take ciki"


Yaya Rafeeq yatsaya yana kallonta,yarinya qarama amma tasan abinda yadace.


Yyi murmushi yace"ina jinki my wife"


Zuhra tace"kuma kaga itace babba part dinta yakamata kaje yau,dan Allah kaje kaga halin da take ciki yanzu naga ranta a6ace yake"


Yaya Rafeeq yace"tou shikenan,insha Allahu zanje yanzu,kuma inaso ciki abinci"yamiqa mata daya daga cikin lodojin ya'ajiye bisa centre table.



Yasa hannu yasha fuskarta sannan yyi mata murmushi sukayi sallama da juna,Zuhra tabishi tarufe part dinta.



Koda yashiga part dinta bata porlour yanufi bedroom dinta kwance take bisa gado kamar meyin bacci.



Yashiga tare da sallama,amma bata ansa ba.


Hanan tatashi zaune ranta a6ace dajin muryarta tasha kuka tagaji bakinta har rawa yake.


Tace"mi yakawoka part dina?,kafita banason ganinka Dr. Rafeeq kakoma wurin wadda kafiso,sae yanzu nagane nayi babban kuskuren aurenka wlhy"


Mamaki yabayyana afuskarshi yace"Hanan ni kike fadima irin wa'annan maganganun?,tou wlhy bazan dauka ba kuma kinsan waye Rafeeq zan kamaki ahannuna Hanan,saekin raina kanki"


Hanan batace komae sbd tsabar takaici.


Yace"abincinki na porlour idan kinga dama sae kici"



Kamar jira take yagama magana tace"banaci kakai mata tahada"


Yace"kina iya zubarwa"yafita ranshi abace.



Part dinshi yatafi sbd bayason yahana Zuhra bacci yau yasan agajiye take,zuciyarshi cike da takaicin magamnganun da Hanan tafadi mashi,amma zataji kuka da idanuwanta akan wannan maganar.


Hanan itama takasa bacci tasan yau da ita yaya Rafeeq zai kwanta,Allah yasa dae kada nazamo sanadiyyar tashin ciwonshi.




Wayarta talalubo da niyyar kiran aminiyarta Khubra domin tabata shawara,sae wata zuciyar tace kiyi haqurin gari yawaye mana.



Bbu yadda ta'iya dole tahaqura amma fa batayi bacci ba sbd tinanin yaya Rafeeq tanason shi tana kaunarshi kuma batason bata mashi rae,amma zancen gsky bazata juri wulaqancin shiba.


Hanan bata iyacin abincin ba hasalima bata buda taga mike cikin ledarba.tasaka cikin freedge sannan tatafi daniyyar takwanta,amma takasa bacci tarasa mike damunta,toilet tashiga tadauro alwala tafara nafilfili har aka fara kiran sallar asalati.................






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*





*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*125-130*




Haka gari yawaye zuciyar cike da tinanin laifin data aikata ma Dr. Rafeeq,dukda itama bae yi mata dai2 ba.



Da asuba yaya Rafeeq yashigo da niyyar yatada Zuhra,yayi switch on din light,kwance take bisa lafiyayyen gadonta baccinta take cikin kwanciyar hankali.





Ahankali yake tafiya harya'isa bakin gadon,yaje saitin fuskarta sannan yadurqusa,kalllon kyakykyawar fuskarta yakeyi tare da murmushi.



Cikin zuciyarshi yake fadin Zuhra banaso natakura maki,ina sonki sosae,kamar yarda yakeson kaina.


Hannunshi yadaura bisa kyakykyawar fuskarta mai santsi kamar fatar jariri,har yakai cikin gashin kanta mai tsawo da taushi ga kamshi yaji gyara.



Shafa gashin yake harya soma fita hayyacinshi.


Da sauri tabude idanuwanta fuskarta cike da tsoro,sbd al'amarin yafara bata tsoro.


Suna hada ido yyi murmushi yace"sarkin tsoro nine mijinki"


Zuhra tace"yaya Rafeeq harkatashi,ya Aunty Hanan?"


Yadan yamutsa fuska yace"eh nazo kuma natada ke,lokacin sallah yyi"


Yamiqe tsaye yana fadin kitashi fa kada nadawo natarar da ke kina bacci.



Tashi tayi tare da dauro alwala tafara gabatar da sallah tare da nafilfili.



9am Zuhra tagama shiri cikin wani tsadadden material pink colour tayi kyau sosae,make-up tayi wadda taqara fitar mata d madarar kyanta.


Zaune take porlour tana kallo komae neat sae kamshi ke tashi tako'ina.


Yaya Rafeeq ne yashigo cikin shigar qananan kaya,riga blue da jeans black fuskarshi dauke da fara'a sakamakon ganin kyakykyawar matarshi da yyi.



Gashin kanshi yaji qara yanata shining ga kuma qamshi,yaqara wani kyau mai daukar hankalin duk wata mace.


Yaqaraso har bisa kujerar da take zaune shima ya zauna,yana kallonta.


Kafin tayi magana yace"my wife kinyimin kyau sosae fa,gsky nayi dacen mata"


Zuhra tayi murmushi tace"yayana katashi lfy?"


Yadan nisa yace"lfy amma ba lau ba"


Zuhra taware ido tace"lfy dae yaya Rafeeq me ke faruwa?"



Yaya Rafeeq yace"tinaninki ne yahanani bacci da kamar nadawo sae nayi tinanin kada natakura maki"


Zuhra tace"tinanina kuwa yaya Rafeeq kana tare da Aunty hanan,kadae kawae kana zolayana"


Bayason sanar da ita abinda yafaru dole yacanja maganar.


Hannunta yariqe yahada da nashi yana kallon cikin idanuwanta yace"Zuhra da gaske ne,kwana nayi ina tinaninki"


Zuhra tayi murmushi tace"nima haka yaya Rafeeq"


Kallonta yake cikin mamaki yace"Zuhra da gaske kindamu da ni?"


Qarar qaraurawa sukaji,da alama sunada baqo.


Zuhra tace"bari naje  naga waye"tare da tashi tanufi bakin kofa.


Tana budewa taga wata mata hannunta dauke da basket tare da wata leda ahannunta,wacce bazata wuce shekara arba'in da wani abu ba,Zuhra tagaishe da ita tare da bata umarni tashigo. 



Yaya Rafeeq yana ganinta yasaki fuska,bayan sungaisa tace gashi inji Mami tace akawo maku.


Haka yaya Rafeeq yyi mata kyautar kudi yasallameta tayi masu addu'a tare da fatan zama lfy sannan tatafi.


Zuhra tace"wae yaya Rafeeq yaushe su Iman zasuzo ne wlhy nati tinanin sune shiyasa nayi saurin bude gida,jiya bbu yadda banyiba sukwana anan amma suka gudu"


Yaya Rafeeq yadan harareta cikin wasa yace"a ina zasu kwana?"


Zuhra tace"anan mana yayana"


Yace"mijinki na gidan zakice wasu suzo sukwana"


Zuhra tashagwabe fuska tace"abinda tafiya kayi kabarni kuma kasan inajin tsoro"


Yyi murmushi yace"tou yau zantayaki kwana tinda tsoro kikeji"


Zuhra taware ido tace"a'ah rufamin asiri,Aunty Hanan nagidan,yanzu kayima Aunty hanan magana sae muje part dinta muyi breakfast"


Yace"muje part dina sae tazo muhadu acan"



Yaya Rafeeq yadauki kwando daya Zuhra tadauki leda suka tafi part dinshi,saeda Zuhra jera masu komae bisa dinningtable sannan ya'umarceta da takira Hanan.


Bbu yadda ta'iya dukda tsoron da takeji haka tabi umarninsa tatafi gabanta nafaduwa.


Yyi alqawarin kozain qara zuwa part din Hanan sae idan laluri amma hakanan bazae shigaba.


Zuhra tashiga part din Hanan,bbu kowa aporlour sae plasma dake manne da bango da keta fatan aiki.


Zuhra tafara sallama cikin zazzaqar muryarta,bayan kamar 7mins Hanan ce tafito cikin shigar qananan kaya batako ansa sallamarba,fuskarta cike da bala'i...................







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*130-135*




Zuhra tasanyaya murya tace"Aunty hanan kintashi lfy?"


Hanan tawatsa mata harara tace"da bantashi ba zaki ganni ne?,me yakawo ki part dina munafika?"


Zuhra bata nuna mata ranta ya6aciba tace"yaya Rafeeq ne yace kizo muyi breakfast"


Hanan tace"bazan zoba,kinje kinyima Dr. Rafeeq asiri sae yadda kikayi da shi tou wlhy zaki gane kurenki"


Zuhra tafara zubar da hawaye tace"wlhy Aunty Hanan banyi ma kowa asiri"kafin tarufe baki tini Hanan tasharara mata mari.


Hanan tace"kuma wlhy sae kinbar Dr. Rafeeq kamar yadda kika baro cikin uwarki,fita kibarmin room dina tinkafin nasauya maki wannan aljanar fuskar naki"



Zuhra da gudu batar part din Aunty hanan tana kuka,part dinta takoma tafada bisa lafiyayyen bed dinta taci gaba da kuka mai bantausayi.


Ita tarasa abinda yake mata dadi.


Jitayi andafa bayanta,arazane tajuyo tare da kallon wanda yadafata yaya Rafeeq ne,fuskarshi kice da tambayoyi da dama.


Zuhra tadan juya tagoge hawayen dake fuskarta sannan tajuyo fuskarta dauke da murmushin karfin hali.



Yace"lfy?,me ke faruwa?"yaqagu da yaji ansar da zatabashi.


Zuhra tace"yaya Rafeeq kajini shiru ko,nazone natarar da ankirani awaya"


Yakada kae alamar bai yadda ba yace"me kikema kuka Zuhra?,fadamin gsky"


Zuhra tace"kaina ne yakemin ciwo"


Yace"me yasamu fuskarki?"tare da shafa fuskarta.


Marin da Hanan tayi matane har jini yakwanta awurin abu ga farar fata.


Zuhra bakinta na rawa tace"bigewa nayi yanzu"



Yace"kinje part din Hanan ne?"


Zuhra tace"eh naje tana zuwa"


Sae tacanja maganar tace"yayana yaushe su Islam zasuzo ne?"


Yyi murmushi yace"sae ranar da kika rinqa fadima mijinki gsky Zuhra"


Yajuya da niyyar yafita,sbd baiji dadiba.



Da sauri Zuhra tasha gabanshi tace"dan Allah yaya Rafeeq kada kayi fushi da ni"idanuwanta suna zubar da hawaye.


Yyi murmushi karo nabiyu sannan yasa yatsanshi yagoge mata hawaye yace"Zuhra bata tafan ranar da zanyi fushi da ke,kibar saurin zubarmin da hawayenki masu tsadar gaske"


Yyi kissing din goshinta tare da shafa gashin kanta sannan yace"muje muyi breakfast,inaso inje gida idan kungama"


Zuhra tace"kazomin da su Islam plz"



Yyi murmushin dake qara mashi kyau yace"yadda kikace my queen"


Zuhra tayi murmushi,yakama hannunta suka tafi part dinshi.



Hanan abin duniya yadameta yaya Rafeeq din data dade tana so da kauna gashi tin yanzu yafara fushi da ita.


Zaune take bisa bed dinta tayi tagumi tana tinanin meye mafita.


Wayarta tadauka tafara neman layin Khubra cikin sa'a bugu ukku tadauka.


Khubra tace"amaryar Dr. Rafeeq ae banyi tsammanin ganin kirankiba yanzu"


Hanan tace"sbd mi?"


Khubra tace"kina tare da mutumin naki,me ake damu kuma,ae naso ace inzama quda domin ganin wannan ranar"



Hanan tatabe baki tace"hmm,Khubra kenan"


Khubra tace"ban gane wani Khubra kenan ba"


Hanan tace"dakinsan bakin cikin daya cusa min dasaikin jajantamin har kimin kuka"


Khubra tagyara kwanciya tace"shaqamin mana aminiyata"


Hanan tana kuka takwashe komae tafada mata taba boye mata komae ba.


Khubra tayi tsoki tace"amma wlhy Hanan kinbani mamaki,dikda iliminki kike aikata wannan shashancin,kimmin faduwar toto aruwa"


Hanan tace"haba Khubra bisa gado fa nashiga nagansu shi da ita"


Khubra tace"tou me yakaiki part dinta?,banda dama kinaso kiganuma kanki,kuma wae har kika buda baki kika ce mashi kada yasake shigo maki room dinki,kinsan irin zuciyarshi yyi fushi da room dinki kenan"


Hanan tace"eh kuma hakane,yanzu yazanyi ne"


Khubra tayi murmushin da ita daya tasan mi take nufi tace"kinga inaso yau da daddare kije part dinshi kibashi haquri,kuma kada kisake kifito hakanan,aedae kingane,kuma kizanja zamanki da shi tare da Zuhra"


Hanan tace"sbd mi?"


Khubra tace"duk ranar da muka hadu zan sanar da ke"


Hanan tace"yaushe zaki shigo ne"


Khubra tace"yanzu dae muna Abuja ni da Alhaji,amma nextweek zamu dawo"


Hanan tace"hmm aminiyata kenan,dakin bani shawara sae nabi amma ke bakison shawarana"


Khubra tace"hmm ae bazaki ganeba ne,saedae munhadu"


Sukayi sallama da juna.


Shi yariqa bata abaki har taqoshi,Zuhra tana mamakin irin so da kulawar da yaya Rafeeq yake bata,Dr. Rafeeq din data sani wanda take jima tsoro kuma baya dariya,mutum mae tsadar gaske yau shine yake nuna mata so haka.


Gabantane yyi mumunan faduwa sakamokon tuno furucin Aunty hanan da tayi,itadae tasan tana dumuwa da damuwarshi kuma tanason ganinshi akusa da ita,tanason ganin kyakykyawar fuskarshi tare da murmushinsa mai tsadar gaske,wanda ba kowace mace bace take ganin irinshi.


Bayan sungama yyi wanka yashirya lokacin Zuhra tana part dinta.


Yafito cikin dakakkiyar shadda ruwan qasa tare da babbar riga yasaka hula ruwan kasa da takalma yadaura agogonshi na gold yaqara feshe jikinsa da turaruka designers,yyi kyau sosae na ban mamaki.


Part din Zuhra yashiga lokacin itama tashirya cikin wata gojuwar riga qirar bahrain,blueblack tasha ado,tayi mata kyau sosae,gashin kanta yaji qara sae qamshi yake fuskarta tadauki make-up.


Dasauri isa inda take tare da rungumeta yana fadin my queen zaki rudani fa.


Yace"kinyimin kyau kada kibari kowa yaga wannan kwalliyar sbd ni daya keda ita my queen"


Zuhra tace"nimafa da inada dama bazan bari kafita"


Yaware ido yace"sbd mi?"


Zuhra tashagwabe  tace"nasan mata zasuyita kallommin kai"


Yyi murmushi yace"lalle ana kishina sosae kuma nagode"



Saeda sukasha kauna sannan tarakashi harabar gidan wurinda aka tanada dan ajiye motoci suka tafi,itace tazaba masa motar da zai shiga sannan yatafi.


Koda yaje gida yyi sa'a Abba na gidan,bayan yagaishe da su,Abba yashiga yi mashi nasiha akan yyi adalci atsakanin amanar da aka damqa mashi tare da addu'ar sumun zama lfy.


Da jima sosae agidan,har bayan la'asar sannan yatafi gida,Islam da Iman basunan suna gidan Mummy ita taturo driver yadaukesu.


Haka yakoma gida batare dasu Islam ba,yana zuwa gida Zuhra tatambayeshi su Islam,yafada mata abinda Mami tace.


Zuhra tace"ina tarasu ne,amma duk ranar da sukazo sae sunyimin 1month agidannan"


Yace"suda zasu koma school,ana shire2 fara exams"


Zuhra tace"yawwa idan akayi hutu,sae suyishi anan"


Tadan tsaya alamar tinani,yatambayeta abinda takema tinani amma tace bbu komae.



Zuhra tafiddo masu abincin ranar da aka kawo masu sukaci,hankalinsu kwance.


Da dare yyi dole yyima Zuhra sallama sbd bayason tagane halinda suke ciki shiga Hanan,amma daga yau shikenan zai yanke hukunci.


Itama Zuhra batace dashi komae ba sbd ita tayi tinanin Aunty hanan a part dinshi take kwana,amma tanajin kishin mijinta.


Yazo yyi mata sallama sannan yatafi part dinshi.


Haka yakwanta zuciyarshi cike da mafarkin Zuhra tare da tinanin daga yau yabar kwana shi daya.


Ahaka bacci yadaukeshi,ahankali tabude kofar tashigo sanye take cikin waya yar qaramar riga wadda da kadan tazo cinyarta,rigar ruwan sararin samaniya batada nauyi,sae faman qamshi take,kanta bbu kallabi tabazo gashinta har gadon baya,tayi switch on din light tini haske yagauraye bedroom din,Hanan kenan.



Tinda aka bude kofar yatashi saedae bae nuna alamun yatashinba,saeda yaji ana qara tinkaro inda yake kwance sannan yatashi zaune yana kallonta cikin bacin rae..............






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*135-140*



   Hanan tana ganin haka tazo har bakin gadonshi sannan tadurkusa tafara kuka tare da bashi haquri.


Juya mata baya yyi sannan yakwanta kamar yanayin bacci.


Amma ba bacci yakeyiba ji yake kamar ana zuba mashi wani abu cikin brain dinshi,sbd shi mutum ne wanda bayason kuka ko kadan.



Tayi kamar 15mins tana kuka kafin yyi mata magana.


Cikin muryar kuka Hanan tace"dan Allah yaya Rafeeq kayi haquri,kayafemin wlhy bazan juri zama dakai kana fushi da niba"


Bbu yadda ya'iya dole yyi mata magana kodan tatafi tabarshi da abinda yake damunshi wato tinanin Zuhra.


Ba tare daya kalletaba yace"shikenan komae yawuce amma fa bazan sake shiga part dinkiba Hanan saedae kiyi haquri".


Tasan halinshi sarai,dama tasamu yyi mata magana,tanata tinanin yadda zata shawo kan mutumin nata.



Sae kawae wata zuciyar tace kici gaba da kuka,may be yasaurare ki.


Bata matsa inda take durkusheba taci gaba da kuka domin tajawo hankalinshi gareta.



Kukanta duk yabi yadaga mashi hankali zaune yatashi yana kallonta,takaici ya'isheshi,sae tausayinta yakamashi.



Yace"me kuma akayi ne Hanan?,kinfasan yanzu dare yyi amma kinzauna sae dagamin hankali kike"



Hanan dae tarasa tacewa,tashi kuma tanajin kunyar tasake cewa wani abu kada yaganota.



Yace"kinga Hanan dan Allah idan bazaki yimin shiruba kifita hakanan"tare da juya mata baya yyi kwanciyarshi.



Bayan kamar 5mins tana tinanin yyi bacci tatashi ahankali tahau bisa gadon tare da kwantawa abayanshi.



Duk abinda takeyi yana jinta,wani 6angare na zuciyarshi yace kada kawulaqanta Hanan sbd tanuna tana sonka tana qaunarka tin kafin tamallaki  hankalinta,kuma itama tanada hakki akanka kamar yadda Zuhra take da hakki,akwai ranar da Allah zae tambayeka.


Bbu yadda ya'iya Hanan matarshi ce,juyowa yyi yana kallonta tare da kashe beside drower lamp din dake kusa da kanshi.



Hannunshi yadaura bisa kanta yafara shafar gashin kanta,Hanan ji tayi kamar amafarki,saeda tata6a jikinshi sannan tasan ba mafarki takeyi ba.



Hanan tace"dan Allah yaya Rafeeq kayafemin bazan iya gafartama ma kainaba idan bana zaune da kae lfy"



Ahankali yake magana yace"zan yafe maki amma kitabbatar da bazaki sake aikata wani abu marar kyau akan kowaba,ina nufin Zuhra,Zuhra tanason ki dukda irin abinda kika aikata mata"


Hanan tace"i'll not repeat it again Insha Allah"


Yaya Rafeeq yace"Allah yasa da gaske kike Hanan"


Hanan tace"da gske ne mana yaya Rafeeq,ina sonka sosae"taqara shigemashi ajikinshi.


Yaya Rafeeq yace"nima ina sonki"


Dukda room din ba wani haske ke akwai sosaeba saeda Hanan tadago idanuwanta tana kallonshi bakinta har rawa yake tace"yaya Rafeeq da gaskene kana sona?"


Yaya Rafeeq yace"ina sonki mana amma abinda kike aikatawa ne banaso Hanan"


Hanan tace"nabari ae my husband"


Dr. Rafeeq yaba Hanan mamaki sosae duk yadda tadaukeshi yawuce nan 6angaren soyayya,wannan dare Hanan tasha wahala sosae,Dr. Rafeeq yyi sa'ar samun Hanan amatsayin virgin,yyi farin ciki sosae kuma wannan shiya nuna mashi tsantsar son da Hanan take yimashi tindaga Nursery school har zuwa masters dinta da tayi bata wulaqantar da kantaba ga wani tana riqe da mutuncinta har Allah yakawosu wannan lokacin.



Da asuba bayan yyi wanka yyi sallah,sannan yatasheta tare da temaka mata tayi wanka itama tayi sallah sannan suka koma suka kwanta.


Harya kwanta yatashi yafita,Hanan tajin lokacin da yatashi amma bacci yaci qarfinta sbd da dare bata samu wani baccin kirkiba taci gaba da baccinta.



Part din Zuhra yanufa hannunshi dauke da keys din part dinta,yabude yashiga,yana shiga yatarar da ita tana tana karatun al'qur'ani mai girma, yyi murmushi sanan yaqarasa kusada ita yazauna.


Tanakai aya tadago dara daren idanuwanta tana kallonshi fuskarta dauke da murmushi tace"yaya Rafeeq kuntashi lfy?,ya Aunty Hanan?"


Yyi murmushi tare da shafar fuskarta sannana yyi kissing din goshinta yace"tabani saqo nabaki"



Zuhra taware ido fuskarta cike da mamaki tace"Aunty hanan din?"


Yace"eh mana,ita my wife"


Zuhra tace"tou wane irin saqo ne my prince?"


Yyi murmushi yace"sae zuwa anjima zan baki"


Zuhra tayi murmushi tace"Allah yakaimu lfy"ita bata fahimci abinda yake nufiba.


Yace"ameen by wife,bari natafi kiqarasa karatunki,sae zuwa anjima"yamiqe tsaye yatafi,Zuhra tabi bayanshi da kallo tan murmushi,saeda yafita sannan taci gaba da karatunta.



Koda yakoma part dinshi yahau bisa gado tini Hanan tamance duniyar da take tayi nisa sosae wurin bacci,yakashe fitila tare da jawota jikinshi sukaci gaba da bacci cikin kwanciyar hankali.


Da gari yawaye,bayan yyi wanka yashirya lokacin ita bata tashi bacci ba,kananan kayane kijinshi yyi kyau sosae,sae tsadadden kamshinshi ke tashi.


Wajen 9:30am Mami ta'aiko masu breakfast dinsu kamar kullum, lokacin Zuhra tagama shiri cikin wani english wears pink nd white sunyi mata kyau sosae,kuma sunkama jikinta,gashin kanta yaji gyara tadaure da ribom pink yasaka yan kunne white tayi kyau sosae tafeshe jikinta da turaruka tare humra masu dadin qamshi.


Fuskarta tadauki make-up tayi kyau sosae,kayan breakfast din tadauka tanufi part din yaya Rafeeq da su.



Zaune yake porlour yana kallon tashar bbc london,yana ganinta yatashi yatarota,fuskarshi dauke da jin dadin ganinta.


Yanata yabon kyan da tayi,Zuhra taje tajera masu bisa dinningtable sannan tadawo tazaune dan nesa da shi.


Sunata firarsu cikin farin ciki,yace"gsky my queen kinyimin kyau sosae,kada ki'ida rudani da salon gayunki"



Zuhra tayi murmushi tace"yaya Rafeeq yamata ayima Aunty hanan magana tafito muyi break kada yyi sanyi"


Kafin yaya Rafeeq yyi magana Hanan tafito daga cikin bedroom dinshi,jikinta sanye yake cikin wannan qaramar rigar tajiya wadda da kadan tazo cinyarta kanta bbu ko kallabi,bbu inda tatsaya sae bisa jikin yaya Rafeeq,Zuhra tana ganin ikon Allah............







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*140-145*




   Kallo daya Zuhra tayi mata takauda fuskarta tadaure tace"Aunty Hanan kina lfy?"


Hanan batare da takalleta ba tace"lfy"dan kada yaya Rafeeq yyi tinanin wani abu shiyasa ta'ansa badan ranta yaso ba.



Zuhra tace"excuss me"tatashi tafi.


Yaya Rafeeq yabita da kallo,Hanan wani farin cikine yakamata tasan koba komae ta6atama Zuhra rae.



Part dinta takoma tashiga bedroom dinta bisa gado tazauna tarasa me ke mata dadi hawaye sae fatan zuba suke daga cikin dara daran idanuwanta wanda yanzu sunkoma jajaye sbd tsabar kukan da takeyi tare da kishi daya tirnike mata zuciya.



Ita bata ta6a tinanin tana kishin yaya Rafeeq kamar hakaba.


Ashe haka so yake?,gsky ina matukar son yaya Rafeeq dan bbu macen da tata6a son wani namiji kamar yadda nakeson shi ,haka Zuhra tafadi cikin zuciyarta.



Yaya Rafeeq yalura da irin yanayin da Zuhra tashiga hankalinshi yatashi sosae gashi kuma Hanan tazo tatsareshi da solon soyayyarta.


Yasamu yyi mata dibara yajanyeta daga jikinshi.


Yatashi tsaye zai fita,cikin kissa Hanan tace"my man ina zuwa kuma?"


Yaya Rafeeq yace"zanje part din Zuhra"sbd kowa yasan Rafeeq mutun ne wanda baida kwana kwana arayuwarshi kuma bayayin qarya arayuwarshi.


Batare da yaji abinda zata fadaba yafita yabarta nan zaune.


Yana fita Hanan tayi murmushi tace"hmm aidai nasan taji haushi,kuma wlhy takaicina shizai kasheki Zuhra"tare dayin tsoki mtssss.


Zuhra tanajin anshigo part dinta tatashi daga bisa gado tashiga bathroom tasan yaya Rafeeq ne amma yanzu batason ganinshi.


Yana ganin bata porlour yashiga bedroom dinta,yana pushing din kofar bathroom din yajita a datse.


Yasan tana ciki,dan haka yakoma gefen gadon yazauna yana jiranta,yyi 10mins azaune amma bbu ko motsinta aciki.



Ya'isa kusa da kofar yafara knocking,amma Zuhra tayi mashi shiru kamar batanan.


Wane gefen zuciyarta yace yanzu idan baki fitaba zaiyi tinanin wani abune qwara kawai kin fita.


Zuhra tawanke fuskarta sannan tabude kofar tafito yana tsaye bakin qofar tara6ashi tawuce,yaya Rafeeq yabita da kallon mamaki sbd yakaranci kome atare da ita.


Zuhra tayi tako biyar sannan tatsaya tare da juya mashi baya.


Yaya Rafeeq yasanyaya murya yace"lfy my queen?, me ke faruwa?"


Zuhra wani takaici yaqara cusa mata cikin zuciyarta wannan mutumin yaraina min hankali yana nufin baisan abinda yayimin ba?.


Ji tayi yarungumeta tabayanta,yanayi mata dariya,Zuhra tafara kokofar qwace kanta amma takasa.


Yakai bakinshi saitin kunnanta cikin siririyar murya yace"ashe ana kishina,lalle ni Rafeeq inada sa'a sosae"


Zuhra taraqa daure fuska tace"oh dariyama nabaka kenan?"


Da sauri yasaketa yakoma gabanta kneels dinshi aqasa yace"a'ah gimbiyata kuka nake"yafara qaqalo hawayen dole waishe adole kuka yake ba dariyaba.


Zuhra takoma bakin gado tazauna,kneels dinshi yaja har ya'isa inda take zauna yadaura tafikan hannayenshi bisa cinyarta sannan yada kai yana kallon kyakykyawar fuskarta.


Yace"ae tinda nayi kuka sae'a baryin fushi dani kada zuciyana yabuga"


Cikin mamaki Zuhra najuyowa tare da kallon fuskarshi kamar da wasa taga hawaye kyakykyawar  fuskarshi.


Zuhra taware ido tace"yayana wasafa nake maka,dan Allah kayi haquri"


Yaya Rafeeq yyi murmushi tare da kissing din lips dinta,yana mai kallon cikin idanuwanta yace"ina sonki Zuhra"


Rungumeta yyi sosae ajikinsa,sannan yace"saena fadima Mami sonki yana wahalar da ni Zuhra"



Zuhra taware ido tare da dagowa daga jikinshi fuskarta dauke da murmushi tace"kada kafadima Mami,zan yima sona warning da rabu da mijina yahuta"


Yyi murmushi yace"ae banaso yarabu da ni my queen"



Zuhra tamaida kanta bisa jikinshi tare da qara rungumeshi tace"ina sonka fiye da yadda nakeson kaina yaya Rafeeq"


Da sauri yadagota fuskarshi dauke da farin ciki yace"da gaske ina sona?"


Cikin wata murya mai kashe jiki wadda ita kanta batasan ta'iyataba tace"sosae ma my prince"


Ae tini yaya Rafeeq yafara zagaye bedroom din cikin farin ciki yana murna tare da fadin i'm lucky.


Zuhra mamaki yabata tare da dariya yaya Rafeeq yakoma mata tamkar wani yaro.


Dahaka yyita lallashinta tar tasaki ranta,sannan yakama hnnunta suka koma part dinshi,ahaka sukayi breakfast dinsu cikin jin dadi saedae Hanan idan tafakaici idon yaya Rafeeq taga baya kallonta saeta watsama Zuhra harara(ni Miss j nace"aikin banza daqquwa cikin babbar riga😜😏)................






*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*





```Wannan page din nakine qawata takaina,nagode da kulawarki agareni``` *NAFEESA SADA MASHI* ```.Allah yabar zuminci..```


  _Allah yakawo miji nagari musha biki💃🏻💃🏻💃🏻....._



*145-150*




    Hanan tana mamakin irin yadda Dr. Rafeeq yake nuna kulawarshi akan Zuhra,har take tambayar kanta,ashe yaya Rafeeq ya'iya kula da mace har haka?.


Mutumin da idan suka samu matsala saedae ita tabishi tabashi haquri,amma yau shike lallabar wata mace.


Bbu yadda ta'iya dole tayi haquri da irin rayuwar yaya Rafeeq,wane 6angare na zuciyarta yace gsky bazan iyaba.



Haka suka kamalla breakfast dinsu zuciyar Hanan cike da tinani daban2.



Misalin 9:30pm lokacin Zuhra tayi shirin kwanciya baccine cike da idanuwanta,tadade da fara bacci yaya Rafeeq yashigo bedroom dinta tare da shirin bacci.


Fuskarta da taji anata faman shafawa shine yatasheta daga baccin da take.


Ahankali tabude kyawawan idanuwanta,suna hada ido yyi mata sanyayayyen murmushi,itama murmushin tamaida mashi.


Ahankali take magana tace"yaya Rafeeq bakayi bacci ba?"


Yaya Rafeeq yyi murmushi yace"ae bacci nazoyi yanzu,taso muyi sallah"


Batayi mashi gardama ba tatashi tayi alwala sannan sukayi sallah.


Bayan yadafa kanta tare da yin addi'o'i sannan yafito masu da gasashshir kaza manya guda biyu tare da madara mai sanyi haka sukaci abinsu cikin kwanciyar hankali. 


Bayan sungama yadauketa yadaurata bisa gado.


Yyi switch off din light sannan yahau lafiyayyen bed dinsu yakwanta tare da jawo Zuhra jikinshi.


Kimanin 11:55pm lokacin basusan inda kansu yakeba,hasken da yagauraye bedroom din shiyaba Zuhra damar dawowa daga duniyar da take,Hanan ce tsaye abakin kofa tatsira masu idanuwa fuskar dauke da bakin ciki da tashin hankali.


Gaban Zuhra ne yyi mummunan faduwa ganin Hanan tayi saurin lullu6e jikinta da blanket sbd jikinta bbu komae.


Zuhra tace"subhanallahi,innalillahi wa'inna ilaihiraju'un"


Hanan tace"dole kifadi haka makira,munafuka"


Yaya Rafeeq dake kusa da ita yaqara jawuta jikinshi yana magana qasa2.


Zuhra tatasheshi daga bacci,daqer yasamu yabude idanuwanshi.


Zuhra tace"yaya Rafeeq ga Aunty hanan tazo"


Dasauri yabude idanuwanshi,koda yaga Hanan atsaye tsakiyar room din sae ya'ida wartsakewa.


Hanan tace"yaya Rafeeq inason yin magana da kai ne"


Yaya Rafeeq ranshi a6ace yace"wai ke wace irin wawiyace Hanan?"


Hanan tace"kamar ya dae?"


Yace"banda rashin tinani irin naki meye nazuwa nan ciki kamar yanzu?"


Hanan tace"ae shiyasa nace maka kafito porlour muyi magana"


Yace"ina tare da matana bazan fita nabartaba ko miye fadeshi anan"


Hanan tace"gsky yaya Rafeeq baka yimin adalci kafasan wannan kwanana ne amma kashigo nan,kuma sannan miyasa zaka biyota har part din kodan ni baka qaunata ne?"


Yaya Rafeeq ranshi yaqara baci yace"kinga yanzu banida lokacinki dan haka fita"


Zuhra na ganin ikon Allah,batasan dalilin da yasa Aunty hanan keson ganin tsiraicinta ba wannan ae rashin tinani ne.


Hanan taturo mashi baki tare da gyara tsayuwa alamar bazata tafiba.


Yaya Rafeeq yafara qoqarin saukowa dag bisa bed din,ai kafin kace mi,tini Hanan tabar part din Zuhra sbd tasan idan yakamata bazai mata saukiba.


Yyi tsaki yace"marar kunyar qarya aeda kintsaya yakashe wutar room din sannan yakoma yakwanta tare da jawo Zuhra jikinshi.


Yafara bata haquri tare da lallashinta kamar wata baby,Zuhra saeda tayima Aunty hanan Allah ya'isa data tashi yaya Rafeeq daga bacci sbd ba qaramar wahala taciba cikin daren nan.



4am yatashi yyi wanka baikoma bacci ba yaci gaba da nafilfili yanata yima Allah godia daya hadashi da Zuhra tare da saka mata albarka kuma Allah yabasu zama lfy.


Da lokacin sallar asuba yyi,shima yyi sallah sannan yafara kartun al'qur'ani mai girma.


Zuhra bata tashi bacciba sae 9am,dama yana zaune kusa da ita,shine yataimaka mata yakaita bathroom yyi mata wanka har tayi sallah sannan takoma takwanta.


Tausayinta ne yakamashi sosae,sbd yadda take tafiya gashi kuma batajin dadin jikinta.


Saeda yyi kwana biyu a room din Zuhra,yaya Rafeeq ne yatsara masu adadin kwanan da kowace zata riqayi tana aiki,kwana biyu biyu.


Hanan batayi musuba sbd taga fuskarshi bbu alamar wasa.


Aunty hanan ce tafara ansar girki,amma kowace zata dafa abinda takesu a kitchen dinta shiyasa aka samu saukin rigima.


Tarabu dajin hayanir Aunty hanan kwana biyu sbd duk abinda zai hadata da ita basonshi takeyiba,ba ciki zuwa part dinshi tayiba idan ba ita takeda aikiba saedai idan yaji shiru yazo part dinta.


Sati biyu da aurensu yaya Rafeeq yakaisu gidansu domin su gaishe da Mami da Abba,Mami taji ddin zuwansu domin acan suka wuni,Mami tayaba da tarbiyar Zuhra sosae sbd tana baka'in jin kunyar Mami harbata yarda su hada ido.


Ashe su Islam sunkoma school suna preparing din fara exams..


Da marece sukayima Mami da Abba sallama suka tafi,sunsamu kyautar kudi wurin Mami da Abba,sukayi godia sannan suka tafi.


Wani babban BAUQUE ne yabiya dasu,kowace tashiga taza6o tsadaddun englishwear masu kyau sosae............







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:22] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



_DEDICATED TO_ *MARYAM AYUBA MAI RUWA & HAJ. MARYAM DAN LADI KANAWA.....*


```Ina alfahari da ku,Allah yabar zuminci,yakawo miji nagari musha biki💃🏻💃🏻💃🏻...```

 

 *Ana tare🤝.....*




*150-155*




    Suka dawo gida lfy,ranar Aunty hanan ce keda girki,da dare yyi yaya Rafeeq yaje yyima Zuhra sallama sannan yatafi.



Hanan ce kwance bisa gado a part dinta taci ado tare da wata yar qaramar riga iyakar cinyar sae faman qamshi tare.


Hanan kenan,wai ita jiran Dr. Rafeeq yatake yazo yasameta a part dinta.


Har 11:30pm bbu Rafeeq bbu alamarshi ranta yyi mummunan 6aci,tashi tayi tanufi part dinshi ran 6ace.


Tana shiga cikin bedroom dinshi,har yyi switch off din light,Hanan tahangoshi bisa lafiyayyen bed dinshi yana bacci hankalinshi kwance.


Rantane yaqara bacci,cikin zuciyarta takefadin,inacan ina jiranka kai kuma kananan kana bacci kadaukeni jobless.


Kusa da kanshi ta'isa tana turo baki tatashe shi,bayan yyi addu'ar tashi daga bacci yatashi zaune yana harararta.


Yace"lfy zaki tasheni ina bacci na,aidayake kinsaba dama"


Hanan tace"gsky yaya Rafeeq abinda kikeyimin acikin gidannan yyi yawa,ya za'ayi inacan ina jiranka kai kuma kananan kana bacci"


Tsoki yyi mata sannan yace"be frank, fadi abinda zaki fada"


Hanan tace"yaya Rafeeq yanzu nasan baka qaunata,Zuhra gatanan duk ranar girkinta part dinta kke tarar da ita amma ni kwata2 bakason zuwa inda nake"


Yaya Rafeeq yace"kin banta abinda kika fadamin ne akan part dinki?,toni banmanta ba,kuma maganar zuwa part din Zuhra da nake bbu ruwanki aciki,dan haka kisan abinyi kuma kada kisake tashina daga bacci akan maganarki marar manufa"


Yajuya yakwanta,Hanan takoma part dinta ranta a6ace,daren nan taci kuka ahaka tayi bacci.


Bayan wata daya da bikinsu,yaya Rafeeq yakai kowace gidansu tawuni.


Mama tayima Zuhra nasiha sosae akan zaman aure tare da biyayya da zama lfy.


Hanan kuwa bbu irin kuka batayima Mummy ba tare da fada mata wai yaya Rafeeq yana wulaqantata akan Zuhra,Mummy bata nuna mata ranta ya6acib saedae tayimata fada,tace may be bakiyi mashi biyayya kamar Zuhra.


Mummy tace"Hanan dole saikin koyi haquri da ladabi,kuma duk abinda yakeso yazamto kema kinaso ahakane zaku zauna lfy"


Mummy tayima Hanan nasiha sosae,har bayan magrib sannan yadaukosu tare da gaisawa da sirikanshi.


Shoprite yabiya dasu kowace taza6i abinda takeso,sannan suka wuce gida.


Wani wulaqanci da Hanan taqaro shine idan ana biki ko suna acikin family dinsu yaya Rafeeq,zaibamu kudi kowace sayi abinda zatakai,amma Hanan sbd tanada kudi saeta linka abinda yabamu sau biyu cikin kudinta,takai kaya masu yawa kota qara da kudinta.


Wataranar sunday Khubra tazo gidansu Hanan,ba wani dadewa tayiba sbd akwai mutum dake jiranta a Zaria.



Hanan tafara ba Khubra lbrin halin da take ciki.


Khubra tace"yau zaki shiga school ne?,saemu yi planning din abinda zamuyi"


Hanan tace"nextweek zandawo aiki,zanshigo gidanki sae musan abinyi"


Hanan taraka Khubra har bakin mota nan suka tsaya sukaci gaba da zagin Zuhra,har yaya Rafeeq yazo inda zuke.



Yafahimci abinda suke nufi,koda suka juya suka ganshi sukayi tsuro2.


Yakallesu sosae sanan yace"Hanan kibita kutafi"


Khubra da Hanan suka zaro idanuwa suna kallonshi fuskarshi bbu alamar wasa,suka fara bashi haquri.


Tsoki yyi sannan yashiga cikin gida yaqyalesu atsaye.


Khubra tace"yanzu yadda za'ayi,kishiga gidan yyi haquri yarabu da ke"


Hanan tashiga cikin gidan jikinta har rawa yake,Khubra tatada motarta tashiga tatafi,tana qara nazarin yadda zasu billoma rayuwar Dr. Rafeeq.



Hanan kod tashiga part dinta bata sake fitowaba daman Zuhra keda aiki.



Shima baibi takanta dukda yana sane da ita amma yasan zata gama wasan 6uyar tazo inda yake idan buqarta tataso,zai bata mamaki fiye da baya.







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



_DEDICATED TO_*All members in Miss j🙋🏻😘hausnovels group...*


  ```I LUV U lodi lodi😘😘😘,Allah yabar zumunci🙏🏻...```



*155-160*



Bayan sati daya da faruwar kana.


Hanan tasamu yaya Rafeeq a part dinshi kimanin 10am.


Hanan takwantar da murya tare da bashi haquri akan abinda yafaru.


Yaya Rafeeq yadago kanshi daga bisa Laptop din dake amfani da ita.


Kallo daya yyi mata sannan yamaida kanshi bisa laptop sannan yace"bygon is bygon don't mind"


Hanan tayi murmushin jin dadi tace"thank you alot my man"


Yaci gaba da abinda yake,dama yaga alamar akwai abinda takeson fadi abakinta sedae yyi shiru baice da ita komae ba.


Hanan tace"dama yaya Rafeeq inaso muyi magana akan komawana aiki ne"


Yaya Rafeeq baice da ita komae ba,Hanan tasake cewa"inaso inkoma bakin aikina"


Yaya Rafeeq yace"Hanan,banyarda daki koma aikiba"


Hanan tatashi tsaye tace"me kke nufi Dr. Rafeeq?"


Yaya Rafeeq yace"ae tasan kinji abinda nafada idan bakijiba nace bazakiyi aikin ba Hanan"


Hanan tace"sbd mi,meye manufarka?"


Yaya Rafeeq yace"sbd inada ikon komae akanki"


Hanan taturo baki cike da tsiwa tace"ni gsky inason aikina"


Yaya Rafeeq yatashi tsaye yace"ke Hanan,kada kiyimin rashin kunya ina jina?,bbu abinda banyi maku kuma bbu abinda kuke nema agida,idan akwau kifadi"


Hanan tace"bbu,amma nidae inason aikina sbd dashi kaganni"


Yaya Rafeeq yace"tou kiza6a ko zaman aurenki ko aiki,dan ni bazan iya cigaba da zama dake kina aikiba"


Hawaye ne suka fara zuba daga cikin idanuwan Hanan tace"Dr. Rafeeq kana yimin abinda kaga dama kodan nice nakeson ka?"


Yaya Rafeeq yace"ni banyi maki wani maganar so ko rashin so ba Hanan,amma dae nace banason zuwanki aiki"


Hanan tagoge hawayen da suka zubi mata tace"yaya Rafeeq kodan Zuhra batayi karatuba ne?"


Yaya Rafeeq yace"Zuhra batayi karatuba,amma cikin wannan watan zata samu gurbin karatu a jami'ar bayaro"


Hanan tace"karatu kuma?"


Yace"eh karatu mana,tinda kin hanata zama a A.B.U,saeta dawo kusa da gida"


Hanan tace"ita tatafi school,ni kuma nazauna agida,wae me kadaukeni ne?"


Yakoma bisa kujera yazauna sannan yace"zaki iyaci gaba da aiki idan Hanan tagama karatu sae tayi aikin itama"


Hanan tace"sbd rashin adalci?"


Yaya Rafeeq yatashi tsaye yadaga hannunshi zai mareta sai kum yafasa,yanaya huci ranshi ya6aci sosae.



Yanuna da yatsa yace"Hanan bakinki yana son yimin rashin kunya kada kikuskura,kuma ke kika jama kanki sbd bakida adalci,duk ranar da hidima tatashi banda abinda nasiya maku saekinsa kudinki kin qara dukdan kinuna mata ke ma'aikaciya ce,shiyasa ita zatayi karatunta,amma kije kiyi shawara zaman aure ko aiki"



Haka Hanan tabar part dinshi tana kuka,Zuhra batasan wainar da ake toyawaba.


Aunty Hanan takira daddy awaya tafada mashi komae tana kuka,itadae Allah yasani tanson yaya Rafeeq batason abinda zae rabasu amma kuma tanason aikinta.


Daddy yabata haquri yace"tayi haquri shi yanzu baida iko da ita,kuma yasan idan yyima Rafeeq magana zaiyarda,saidai bayason yatakurama Rafeeq"


Yace"tayi haquri tazauna gidn mijinta tinda bata rasa komeba idan tanason wani abu tafada mashi"


Yaci gaba da lallabarta hrsukayi sallama,Hanan tayi kuka tagaji,koda takira wayar Mummy tafadi mata abinda yake faruwa itama haqurin tabata tare da lallashinta.


Tanemi layin Khubra bata samuba,haushi yakamata.


Tayi wurgi da wayar bisa gado takoma porlour tazauna zuciyarta cike da tinani.


Sati biyu kenan bata samun layin Khubra batasan dalili ba kuma bbu damar zuwa Zaria.


Dole tayi haquri tagaji da fushinta kuma suka shirya.


Bayan wata daya da faruwar haka,lokacin yaya Rafeeq yagama ma Zuhra komae na makaranta saedae yakawo mata admission din B.U.K ranar Zuhra tasha murna,tasanar da iyayenta awaya suma sunji dadi sosae.


Zuhra tafara zuwa school,driver ne yake kaita yadawo da ita kullun dayake yaya Rafeeq bayanan yakoma bakin aiki saedae kusan kullun sae yazo gida.


Bio/Chem ne take karantawa kamar yadda tafara a A.B.U,yaya Rafeeq yana samun kulawa sosae wurin matasansa,ba kamar Zuhra dan yanzu tasaba da mijinta sosae.



Hanan tanajin takaicin zuwan Zuhra school saedae bbu yadda ta'iya gashi bata samun layin aminiyarta,abin duniya yadameta.


Ranan aikin kowace yana qoqarin farantama ko wace acikinsu.


Bayan wata daya da fara zuwan Zuhra school,tadawo tatarar da Aunty Hanan kwance a mainporlour dinsu kwance ashe batada lfy yane.


Zuhra tana ganin yanayin da Hanan ke ciki duktabi tarude,takira wayar yaya Rafeeq tafada mashi,anyi sa'a yana hanya.


Yana dawowa suka tafi TWINS INTERNATIONAL HOSPITAL,asibitin Mami.


Bayan kwaje2 da likita yyi sakamon yanuna Hanan tana dauke da ciki 6weeks..


Murna wurin yaya Rafeeq da Zuhra ba'a magana haka suka dawo gida cikin farin ciki.


Hanan najin jiki sosae tausayi take basu sosae.


Saeda sukaga tasamu bacci sannan sukabar part dinta,part din yaya Rafeeq suka tafi.


Yaya Rafeeq yakamo hannun Zuhra tare da zaunarda ita bisa gado,kanshi yadaura bisa cinyarta kafin yadago fuskarshi yana kallon cikin idanuwanta,fuskar yashafa yana murmushi.


Yace"kema insha Allah nan bada jimawaba zaki samu"...............








*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




_DEDICATED TO_ *SARAH ADIYYA,*```Allah yabar zumunci🤝🤝🤝....```




*160-165*




    Zuhra tasa tafin hannunta tarufe fuskarta alamar taji kunya.


Yaya Rafeeq yyi murmushi yace"oh haryanzu anajin kunyana kenan"


Zuhra dae batace mashi komae ba.


Labarin cikin Aunty hanan yazagaye family dinsu gaba daya,murna ba'a magana wurin Mami da Mummy.


Bayan sati biyu yaya Rafeeq yyima kowace cikinsu kyautar motar qirar ANACONDER,driver kekai Zuhra school kafin ta'iya,kuma duk ranar weekend yaya Rafeeq ne yake koya mata driven.


Hanan bata cika fitaba yaya Rafeeq yahanata yahanata fita sbd rainon ciki.


Duk yadda yaya Rafeeq yakeqin akawo mashi masu aiki agida,saedai Mami taturo masu Asabe mai aiki,sbd Zuhra tana zuwa school yaya Rafeeq kuma yana zuwa wajen aikinsa,dole akawo wadda zatayi masu aikace2.


Zuhra datariga tasan halinshi narashin son abincin masu aiki saedae tana dawowa daga school tadaura mashi abinci kafin yadawo.



Hanan tanata rainon cikinta har cikin yatsufa,Mami tana zuwa dubata sosae.



Gsky Zuhra tayi dacen iyayen miji da dangin miji basu nuna mata banbanci tsakaninta da Hanan ko kadan kodan sunsan halin Dr. Rafeeq oho,hadama bai bada fuskaba.



Tin lokacin da Aunty Hanan tasamu ciki yaya Rafeeq yana kula da ita sosae,Zuhra najin dadin hakan sbd itama matarshi ce.


Akullum addu'arshi Allah yabashi zuri'a tagari,Allah yaba Zuhra itama.


Haka itama Zuhra duk kulawar da tadace yanabata sosae,fiye da canbaya dan yakwantar mata da hankali.



Ana cikin haka su Zuhra suka fara exams karatu take sosae kuma yaya Rafeeq yana qara yimata explain din inda bata ganeba.



Wata ranar monday lokacin Zuhra tatafi school yaya Rafeeq kuma yaje zaria,Hanan ce zaune porlour bisa kujera tana kallon cikinta ya'isa haihuwa.


Ringing din wayarta tajiyo cikin bedroom dinta,takwada ma Asabe kira,da sauri ta'iso tana Aunty gani tare da durkusawa agabanta.


Hanan takalleta sama da qasa cikin masifa tace"sae yanzu kikaga damar zuwa kenan"


Asabe tasanyaya murya tare da kwantar da kai tace"kiyi haquri Aunty wlhy banjiba ne"


Hanan da daka mata tsawa tace"shut ur mouth up,wawiya phone dina zaki daukomin bisa side drower dina"


Asabe tatashi jikina rawa tare da bata haquri tatafi takawo mata wayar sannan takoma kitchen.


Hanan tana dubu missed calls taga sunan Mummy,fara'a tabayyana afuskarta tareda dialing call dinta.



Bugu ukku Mummy tadauka,Hanan tashagwabe fuskar kamar tana ganinta tafara yimata shagwaba.


Mummy tace"ya kikejin jikin naki?"


Hanan tace"Mummy lfy qlau,saedai wani lokacin inajin motsi aciki,amma yaya Rafeeq yacemin bbu komae"


Mummy tace"eh bbu matsala,Allah yaraba lfy,dama jiya ni da Alh.muke magana nace mashi zaki dawo gida kihaihu yace sae kinyarda da hakan"

  


Hanan tace"ni dae Mummy nafiso nazauna tare da mijina gsky"


Mummy tace"tou ae shikenan,ya Rafeeq din da Zuhra?"



Hanan tashagwabe tace"nifa Mummy banason kina tambayana wannan yarinya,nafison idan kika tambayeni mijina shikenan"


Mummy tace"Hanan ni kike fadima haka?,lalle kinkyauta sae anjima"



Mummy takashe wayarta.


Hanan ko kuka tashiga yi kamar qaramar yarinya har yaya Rafeeq yadawo.


Saeda yashiga part Zuhra yagama abinda yake sannan yatafi part din Hanan domin duba lafiyarta.


Haka yatar da ita cikin kuka,hankalinshi yatashi da sauri yaqaraso inda take zaune.



Hannunshi yadaura bisa cikinta yafara shafawa yace"lfy Hanan ko baby nane yake wahalar da ke?"



Hanan takada kai alamar a'ah.


Yace"kinga Hanan banason irin wannan kuka,kinji abinda Mami tafada maki data dubaki,ba'aso kuna shiga cikin damuwa"



Hanan tace"Mummy ce tayi fushi da ni yaya Rafeeq"


Yace"aikuwa baki kyautaba,tinda kikaga Mummy tayi fushi wani babban laifi kika aikata mata..................








*Miss j🙋🏻😘*

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



```Wannan page din sadaukarwa ne gareku all members in``` *🌈KANUWA WRITERS ASSOCIATION🤝,*```Allah qara baseera tare da zaqin hannu...```


_Allah yabar zuminci ameen thumma ameen🙏🏻🙏🏻🙏🏻....._




*165-170*




   Hanan tashare hawayenta tace"yayana kakirata da layinka plz saeka bata haquri"


Yaya Rafeeq yace"mai laifi daban mai bada haquri daban,kedai ki kiarata da kanki mana"


Hanan tashagwabe fuska tace"haba yayana kada kayimin haka mana"


Yaya Rafeeq yace"kinga wasa nake maki,let me try to call her"



Yafara qoqarin neman layin Mummy,bugu ukku tadauka tare da sallama.


Yaya Rafeeq ne yagaisheta cikin girmamawa,Mummy ta'ansa cikin jin dadi.


Yaya Rafeeq yace"Mummy dama Hanan ce keson yin magana dake"



Mummy tace"hmm,Hanan manyan gari kenan"



Yaya Rafeeq yace"Mummy kiyi haquri plz,tagane kuskurenta ae"


Mammy tace"a'ah bbu komae Rafeeq yariga da yawuce insha Allah"


Yaya Rafeeq yace"muna godia Mummy,Allah yaqara yawan rae,ga Hanan din"tare da miqama Hanan wayar.


Hanan ta'anshi wayar tagaishe da Mummy sannan taqara bata haquri,Mummy tasaki rae sosae sukayi fira da Mummy,sannan Mummy ke fada mata nextweek zatayi tafiya zuwa Germany,one week zasuyi sudawo,tare da yimata fatan sauka lfy.


Sukasha firarsu har sukayi sallama takashe wayar.


Fuskarta dauke da jin dadi take kallon kyakykyawar fuskarsa tace"yayana nagode sosae"


Yaya Rafeeq yace"idan kika sake aikatama Mummyna laifi,bazan sake shiga cikiba"


Hanan tayi murmushi tare da rungumeshi tace"i'll not repeat it again"


Wata ranar sunday lokacin Zuhra sungama exams da kwana biyu,cikin dare Hanan tatashi da ciwon nakuda bbu wanda yasani acikinsu,sbd yaya Rafeeq apart dinta yakwana.


Ita daya adaki taita faman ihunta bbu wanda yasani acikinsu.


Saeda ciwon marar yadan lafa sannan tasamu tanemi layin yaya Rafeeq acikin rashin sa'a wayar akashe take gashi kuma batada number din Zuhra.


Tana cikin wannan tinanin ciwon yadawo sabo,Hanan batasan lokacin da tayi wurgi da wayar hannunta ba,taci gaba da ihu.


Hana cikin wannan yanayin har asuba tayi lokacin Hanan tagalabaita sosae.



Yaya Rafeeq ne bayan sunyi sallah yazo part dinta da niyyar yatasheta daga bacci,hankalin yatashi sosae tare da ruduwa ganin halin da Hanan take ciki tariga data galabaita.


Da sauri yadauketa yafita da ita harabar gidan wurin da aka tanada domin ajiye motoci,sae yanzu yatina da bbu key ahannunshi.


Hankalinshi atashe yasamu ya'iya part din Zuhra,tana ganinshi dauke da Hanan,tasan bbu lfy itama hankalin nata yatashi.



Yyi qarfin hali yace"dauko mani key din mota"sannan yanufi hanyar fita,Zuhra tasaka hibinta na sallah tare da daukar key din mota dinta tabishi abaya.


Yashigar da ita back sit Zuhra matashiga sannan yashiga yatada motar suka fita da guje.


Suna zuwa asibiti,emergency aka ansheta,har gari yafara wayewa bbu haihuwa.


Cikinsu bbu wanda hankalinshi yakwanta gashi basuzo da wayarsu ba bare akira su Mami.


Saeda Nurse tafito tace su'ajiye kayan baby akusa dasu sannan suka tina d basuzo da komae ba.


Yaya Rafeeq yace"Zuhra natafi nadauko kayan kuma zankira su Mami nasarda dasu"


Zuhra tace"tou yaya Allah yatsare hanya"


Yace"ameen,akwai abinda zantaho maki da shi ne?"


Cikin muryar tausayawa Zuhra tace"bbu komae yaya,amma kadawo da sauri,ina fatan tahaihu kafin kadawo"


Yace"Allah yasa my dear"tare da yimata murmushi sannan yatafi.


Bayan 15mins saega Mami da Islam da Iman tare da Aunty jamila sunzo,Zuhra tagaishe dasu cikin kulawa kamar yadda tasaba,suka ansa cikin jin dadi,tare da tambayar mai jiki,Zuhra ta'ansa da da sauki Mami.



Bayan 10mins da zuwansu Mami,yaya Rafeeq yadawo hannunshi dauke da tani qaramin jaka,kayan baby ne aciki sae kuma kayan Hanan kala biyu.


Yana cikin gaishe da Mami tareda Aunty jamila,Nurse tafito tace akawo kayan baby tare da gaisheda Mami.


Mami tace"Nurse me muka samu?"


Nurse tace"ranki yadade baby boy ne"


Kowa bakinshi bude dan murna hada Zuhra baiwar Allah.


Bayan anshirya baby Nurse takawo masushi,Mami ce tafara daukarshi tace"masha Allah lalle nayi miji"



Mami tamiqama Rafeeq baby,yanaganinshi wani dadi da son yaron baby yashigar mashi rae.


Yana gama mashi addu'a yamiqama Zuhra baby.


Zuhra fuskarta dauke da jin dadi,baby yana kama sosae da mahaifinsa wato yaya Rafeeq,Zuhra tayi murmushi tace"masha Allah,Allah yaraya mana shi"


Suka ansa da Ameen.


Bayan angama shirya mai jego,sannan suka shiga cikin room din.


Kowa yyi mata ya jiki,Hanan ta'ansa tana kallon fuskar yaya Rafeeq tana murmushi.


Basu wani dade a asibitinba aka sallamesu kasan cewar Hanan tahaihu lfy.


Mami ce tasanar da Mummy haihuwar Hanan da abinda aka samu,taji ddi sosae ji take kamar tayi tsuntsuwa tajita agida Nigeria.


Mami taba Hanan wayar suka gaisa tare da yimata sannu,sannan tasanar da ita ranar wednesday zasu dawo.


Su Hanan sunkoma gida lfy,tin amita baby yake hannun Zuhra harsuka iso gida.


Ahaka dare yyi Zuhra ji take dama abarmata baby takwana da shi.


Mami da Iman suka tafi gida akabar Islam takwana a part din Hanan.


Bayan 11pm Zuhra hartakwanta yaya Rafeeq yashigo hannunshi dauke da baby,Zuhra tana ganinshi da sauri tatashi ta'isa inda yake.


Yaya Rafeeq yamiqa matashi yace"dama zuwa yyi yaimaki saed safe"


Zuhra tayi murmushi tace"amma nagode maka"


Takoma bakin gado tazauna fuskarta na kallon baby tana murmushi.


Yaya Rafeeq ne yazauna kusa da ita,kissing din kumstunta yyi sannan yyi kissing din goshin baby.


Yace"Zuhra ina sonki kamar yadda nakeson raina,zaki zauna dani har abada?"


Zuhra tadago dara daren idanuwanta tana kallonshi tace"wannan wane irin magana ne,bana fatar abinda zairabani da kai har abada mijina,kuma ina godia da soyayyarka gareni"


Yyi murmushi yace"i'm so glad my wife"baby ya'ansa yadaura bisa bed dinta,fuskarta yatallabo yafara tsotsar lips dinta.


Kukan baby ne yadawo da ita cikin duniyar da suka lula,da sauri Zuhra tadaukeshi tana lallabashi.


Amma baby yaqi yyi shiru,Zuhra tace"yayana ina tinanin yunwa yakeji fa"


Yaya Rafeeq yace"taso mutafi mukaishi sae muyi masu sallama mudawo mukwanta"tare da kashe mata ido daya...........









*Miss j🙋🏻😘*

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




    ```Ina mai bada haquri akan jina shiru da kukayi kwana biyu,amma insha Allah nesa tazo kusa,nagode da nuna kulawarku gareni🙏🏻...```




*170-175*




   Zuhra tayi murmushi tare da tashi tsaye,hijabi ce tasaka ajiinta sbd rigar dake jikinta,ziciyarta cike da tinani tare da fargabar zuwa muhallin Aunty hanan sbd talura tin cikin mota take harararta.


Tin lokacin da Dr. Rafeeq yafita da baby,Hanan taketa faman zazzaga ruwan bala'i dan tasan part din Zuhra zaikai mata baby,Islam tanajinta saedae batace mata komae ba.


Haka yaya Rafeeq da Zuhra suka tarar da Hanan tanata faman bambami kamar wadda tasha wani abu.



Tanajin sallamarsu tayi shiru taqara daure fuska kamar wadda taga wani abu.


Ko sallamarsu bata ansaba saedae Islam dake zaune gefen gado ta'ansa.



Yaya Rafeeq ya'isa inda Hanan take yace"yunwa yakeji muka maidoshi"


Islam da Zuhra suna ganin ikon Allah,shi uwar gayyarma bai lura da halin da Hanan take ciki ba.


Hanan tasa hannu ta'anshi baby tana qunquni,baiji abinda tafadiba.



Yaya Rafeeq yakalleta adaqile yace"lfy kikeyin wani surutai kamar marar hankali?"


Hanan taqara fusata tace"nace banason aqara kaimin baby wancan baqin part din nata"


Yaya Rafeeq yadaure fuska yace"kee,wa kike fadima wannan maganar cike da raini?"


Hanan tace"yaya Rafeeq gsky kana shiga haqina,nidai banaso ana kaimin yaro can"


Yaya Rafeeq yagyara tsayuwa yace"shut up nonsense,ke kin'isa kusamin doka Hanan,ko kinmanta koni waye agurinki?"


Hanan tace"Dr. Rafeeq abinda kikeyimin yyi yawa,kuma nace banaso ana kaimin babyna part din Zuhra,idan taji haishi gobe inga nata mana"


Yaya Rafeeq yadaka mata tsawa saeda baby yafashe da sabon kuka,Islam ko jikinta yafara rawa kamar mazari,hatta Zuhra saida tarazana,ita kanta Hanan saeda tashiga taitayinta.



Cikin bacin rai yake magana yace"kifadamin baby nan idan yanada wani uba bayan ni Hanan"


Hanan bakinta na rawa tace"kaine mahaifinsa"sbd taga tana niyyar 6allo august,kuma tasan halinshi sarai.


Yaci gaba da cewa kuma da kike maganar idan taji haushi itama gobe kiga nata,ae kema ba dan Allah yafi sonki bane yabaki,kuma itama insha Allah zata samu,kuma baby tin lokacin da aka haifeshi nayi mashi huduba da Umar Farouq(sunan mahaifin Zuhra)kuma duk lokacin da Zuhra tazo daukar shi kika hanata abakin aurenki"


Jin kalaman yaya Rafeeq ba Hanan ba hatta Zuhra da Islam saeda hankalinsu yatashi.


Islam cikin zuciyarta tace ai shine daidai ke.


Hanan ko fashewa tayi da kuka tana fadin yaya Rafeeq katsaneni kafison Zuhra akaina.



Afusace yafice yabar bedroom din ranshi a jagule idanuwanshi sunyi jajir.


Zuhra tamara mashi baya zuciyarta ciki da tashin hankali sbd wannan bala'i ita yaya Rafeeq yajawo mawa.



Baby wanda yanzu yaci sunan Umar Farouq sae kuka yake qwalawa amma Hanan batabi takanshiba sae Islam ce tadaukeshi tafara lallashinshi yyi shiru sannan takoma wurin Aunty hanan tafara bata haquri,daqer tasamu Hanan ta'anshi Farouq.


Hanan tadade batayi bacci ba sbd tsabar takaici,sannan tasamu bacci yadauketa.



Suna shigowa parlour yaya Rafeeq yazauna bisa daya daga cikin kujerun parlour ranshi bbu dadi.


Zuhra tafita kitchen tadauko coconut juice wanda yaji madarar peak data hada bayan magrib yyi sanyi takawo mashi.


Da hannunta tabashi abaki yadan sha bbu laifi sannan ta'ajiye glass cup din.


Zuhra tazauna abisan carpet kusa da kafafunshi fuskarta cike da damuwa.


Yaya Rafeeq yasauko bisa carpet din shima yazauna,yahada hannayenta da nashi yana kallon cikin idanuwanta.


Yaya Rafeeq yasanyaya murya yace"Zuhra kiyi haquri akan maganar Hanan,bbu abinda yake damunta sae mugun kishi,insha Allah kema Allah zai baki".


Zuhra tayi sanyayyar ajiyar zuciya tace"yaya Rafeeq,maganar Aunty hanan bata 6atamin rai ba,amma kamar hukuncin daka yanke akanta yyi girma"


Yaya Rafeeq yace"Zuhra idan ba wannan hukuncin nayanke mataba,bazata bar yimiki wulaqanci akan babyn ba"


Zuhra tace"yaya Rafeeq ina sonka fiye da yadda nakeson kaina,banason ganina cikin farin ciki"


Yaya Rafeeq yace"Zuhra kinada hankali kuma kinsan abinda yakamata,ina sonki fiye da komae"


Zuhra tayi murmushi tace"yayana ina roqonka wani alfarma"


Yyi murmushi yace"ina sauraronki my only"


Zuhra tace"yayana dan Allah inaso kuzauna lfy tsakaninka da Aunty hanan,amma idan na6ata maka kayafemin"



Yaya Rafeeq yace"Zuhra,Hanan batason zaman lfy,amma zanyi qoqarin yin hakan insha Allah"


Zuhra tace"nagode sosae yayana"



Yace"bbu komae"yakama hannunta yace taso muje bacci nakeji sosae,tare da kashe mata ido guda.



Washe gari tinda safe Hanan,tashiga hada kayanta wai ita gida zata tafi.


Bayan tagama hada kayan tashiga kiran layin Mummy,cikin sa'a bugu ukku tadauka.


Hanan tafashe da sabon kuka tace"Mummy kiyima driver waya yazo yadaukeni"


Mummy tasaka salati tace"lfy dae Hanan?,mike faruwa?,me zakiyi agida?"


Hanan tace"Mummy,yaya Rafeeq ne yatsane ni nida baby na,wai kuma zai sakeni sbd matarshi Zuhra"


Mummy tace"subhanallahi,Hana banda rashin mutuncin da kike aikatamashi yanzu kuma had sharri"



Hanan tafashe da sabon kuka tace"wlhy Mummy da gaske nake ba sharri bane"


Mummy tace"insha Allah yau zamu dawo,zamuzo gidan amma kada kisa damuwa aranki kinga yanzu bakida lfy sosae"



Dahaka Mummy tayita lallashinta har tasamu tahaqura da zuwa gidan,Islam batasan abinda akeyiba bare kuma Zuhra da yaya Rafeeq.............







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*175-180*



 

   Bayan Hanan tagama waya da Mummy saitaji ana knocking,da kamar kada taje tabude dan tayi tinanin yaya Rafeeq ne.



Badan ranta yasoba tanufi porlour,tana bude kofar taga wata mata wadda bazata wuce 28yrs ba kuma kamar tasan fuskar matar.


Hanan tabude mata suka zauna porlour,suka gaisa tare da tambayar Hanan ya qarfin jiki?.


Hanan tadan yamutsa fuska tace"jiki da sauki"

 

Matar tayi murmushi tace"ni sunana Aysha Muhd,tare da ni ne aka anshi haihuwarki a Twins International Hospital,(asibitin Mami)Haj.(Mami) ce ta'umarce ni da nariqa zuwa inayima baby wanka safe da yamma"   


Sae yanzu Hanan tatina da inda tasan fuskar matar.


Hanan tace"ok nagane"


Suna cikin magana da 6ter Aysha,Islam tafito daga room din da take kwana,jikinta sanye cikin riga da wando na bacci,da alama yanzu tatashi daga bacci.


 Islam tana ganin 6ter Aysha taganeta,cikin fara'a tagaishe da su.


Islam tace"Aunty Aysha ya aiki?"


6ter Aysha tayi murmushi tace"lfy Alhmdllh"


Hanan tadan yamutsa fuska tace"Islam kaita bedroom dina zatayima baby wanka"


Islam tace"tou,Aunty Aysha taso mutafi"


Islam takaita har inda baby yake,sannan tafiddo duk abinda yake buqata wajen wankan baby,sannan tatsaya suna labari har aka fara yin wankan,ana farawa baby yafara tsala kuka,dama Hanan kamar jira take taji kukanshi cikin hanzari tashigo cikin bedroom din.


Islam da 6ter Aysha basusan Hanan tashigo ba,saedai sukaji tace"kinga malama kada kisamishi soap acikin ido mata"


Islam tayi murmushi tamayarda abin wasa tace"Aunty hanan,itada aikinta ne"


6ter Aysha tace"hmm,baza'a samu matsalaba insha Allah"


Hanan dae batace dasu komae ba banda tsoki da tayi sannan tafita.


Islam takalli 6ter,tace"dan Allah Aunty kiyi haquri da abinda yafaru"


Aunty Aysha tayi murmushi tace"bbu komae Islam,bbu abinda Haj.maryam zata nema agurina tarasa,tayimin komae tinda tadaukeni aiki a asibitinta,tanemi alfarmar da nariqa zuwa inayima baby wanka har kwana bakwai dukda ba aikina bane,amma sbd mutuncin da take dashi agaremu bama ni daya ba,shiyasa nazo,kuma wannan baby ai nima nawane"


Islam tayi murmushin jindadin kalamanta tace"so muna godia"


Saida tashirya ma baby sannan tayi masu sallama tatafi.


Hanan tana zaune porlour ko breakfast da mai aiki tayimata magana akan yana bisa dinning table,haryanzu bata ciba kawae tana jiran zuwan Mummy.


Bayan Islam tayi wanka tashirya yaya Rafeeq yakira awaya yace takawo mashi baby yana part dinshi.


Islam ta'ansa mashi da tana zuwa.


Islam tashiga bedroom din Aunty hanan tare da sallama.


Aunty hanan ta'ansa dauke take da baby tana kallon kyakykyawar fuskarshi tare da shafa gashin kanshi mai taushi.


Hanan tana ganin Islam tayi murmushi tace"har kinshirya"


Islam taqaraso inda take zaune tare da zama gefen gadon tace"eh nashirya Aunty hanan sannu da hutawa"


Hanan tace"ywwa Islam,ya kke"


Islam tayi murmushi zuciyarta cike da tinanin ya zasu kwashe da Aunty hanan idan tace yayane ya'aikota?.


Islam tace"lfy qlau,ya baby?"


Aunty hanan tamiqa mata baby tare da cewa "lfy qlau"


Islam tace"zuwa anjima Iman zata shigo tare da su Aunty jamila"


Aunty hanan tayi murmushi tace"Allah yakaimu lfy Islam"


Islam tace"Aunty,dama yaya Rafeeq ne yace nakai mashi baby"


Tini Hanan tatsuke fuska kamar ba ita bace take murmushi yanzu,bacin rae yabayyana afuskarta,hawaye suka fara zubowa daga cikin idanuwanta.


Islam hankalinta yatashi tafaraba Aunty hanan haquri.


Hanan tashare hawayen fuskarta tare da masu qoqarin zuwa tace"haba Islam,wulaqancin da yaya Rafeeq yake yimin yyi yawa,yanzu har bai'iya zuwa yaga yanakwana ni da wannan baby saidai yace akai mashi shi,nimafa iyayena suna sona"


Islam tace"kiyi haquri kinsan yanayin yaya Rafeeq"


Aunty hanan tace"6acin ranshi kawae yasani,kuma shine zai sakamin sunan mahaifin wata yar iska,tou ni sunan mahaifina nasakama baby"



Wayar Islam dake hannunta tashiga ruri,da sauri tadauka bakinta na rawa tace"hlo yaya Rafee...."



Tin kafin ta'ida fadin abinda take fadi yakatseta yace"uban me kike jira ne?"


Yadda taji yana maganar tasan ranshi a6ace yake,batasan lokacin data tashi tsaye ba,kafin tayi magana har yakashe wayarshi.


Islam tasa hannu zata anshi baby,amma Hanan tadaukeshi,tace"baza'a kaimin baby part din wancan munafukarba fa"



Islam tazaro ido tace"dan Allah Aunty hanan kirufamin asiri wlhy part dinshi yace nakai masa shi"



Hanan bata yardaba saeda takai Islam har bakin qofar part dinshi taga Islam tashiga sannan tadawo cikin part dinta tazauna parlour zuciyarta cike da takaici.............







*Miss j*🙋🏻😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*


.

*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSICIATION🤝*



 ```Gaisuwa ta musamman tare da fatan alkairi,``` *Badiya Sada Mashi*```Allah ya'ida nufi tare da angon naki💃...```



*180-185*




  Babban burin shine Mummy tazo gidan domin asan yadda za'ayi,dan itadae bazata yadda ba amanna ma baby dinta sunan uban wata shegiya.


Jikinta har 6ari yake sabon tsabar tsoro tashiga parlour dinshi tare da sallama amma da alama bbu kowa aciki.


Tayi sallama har sau ukku bbu wanda ya'ansa,cikin zuciyarta tace yauni nashiga tara ni Islam kardae ace yaya Rafeeq har yafusata akan dan jimawar da nayi bankawo baby ba.


Jikinta bbu qwari tajuya tafito,kamar almara taga Aunty Hanan abakin qofa kamar wata mai gadi.


Tin kafin tayi magana Hanan tace"yawwa haryama ganin baby ko?"


Islam fuskarta cike da damuwa sbd tasan akwai rigima wurin Hanan idan tafada mata yaya Rafeeq baya cikin part dinshi.


Hanan takawo hannu zata anshi Farouq,Islam tadan ja dabaya tace"Aunty hanan dan Allah kiyi haquri wlhy baya cikin part dinshi".


Hanan tayamutsa fuska tace"kamar ya baya part dinshi,ni miye hadina da shine?"


Islam tace"nasan yana nufin nakai mashi baby a part din Zuhra"


Hanan cikin qanqanan lokaci ta6ata fuska tace"wlhy Dr. Rafeeq bai isaba,sbd wannan baby nawane kuma bazaki kai manishi baqin part din can ba"


Ae take Islam tafara zubar da hawaye sbd batasan irin bala'in da Aunty hanan zata jawo mataba wurin yaya Rafeeq.


Aunty hanan tace"Islam lfy?,me akayi maki?"


Islam bata'iya yimata magana ba saedae tashiga cikin bedroom din da aka ware mata.


Hanan tabi bayanta zuciyarta cike da tinani tare da son sanin dalilin dayasa Islam kuka cikin qaramin lokaci.


Bisa lafiyayyen bed dinta tafada taci gaba da kuka.


Hanan bayan takwantar da baby agefe tamatso kusada Islam tafara lalla6arta tare da tambayar abinda takeyima kuka.


Cikin muryar kuka Islam tace"Aunty hanan,kinfi kowa sanin halin yaya Rafeeq yanzu yana zuwa zaifara zagina akan rashin kai mashi baby da nayi,ni gsky gida zan koma bazan iya zama agidannan ba Aunty"


Hanan tace"haba Islam,yanzu wannan kikeyima kuka,aidae nasan bazai dakekiba"


Islam juyawa tayi taci gaba da kuka,tare da qudirin itadae yau da Mami tazo zata bita sutafi saedae idan Iman tazauna,amma idan tana gidannan jininta zai iya hawa sbd ganin tashin hankali.


Yaya Rafeeq yanacan yaqule sbd takaicin Islam wae tayi jin kirin kawo mashi baby dinsa.


Banda Zuhra da taketa faman lallabarshi da tini yabiyo har part din Hanan ya'isketa.


Ita Zuhra tafahimci cewar Auny hanan ita tahana Islam kawo baby part dinta amma batason yaya Rafeeq yagane hakan sbd akwai matsala sosae.


Zuhra tace"yayana kayi haquri yanzu zakaga tazo indae Islam ce"


Rafeeq yace"banda raini mezai hanata zuwa tindazu da nakirata awaya,kuma gashi nakira wayar bata daukaba"


Cikin kissa Zuhra takauda zancen tare da cewa"yawwa yayana,Mama zatazo barka yau"


Yaya Rafeeq yyi murmushi tare da kallon kyakykyawar fuskarta yace"amma naji dadi sosae,Allah yakawota lfy"



Zuhra tayi murmushi tace"ameen ya rabbi"


Bayan kamar minti goma yaya Rafeeq yatashi tsaye zaifita daga cikin room din.


Da sauri Zuhra tasha gabanshi tace"yaya Rafeeq lfy?,ina kuma zaka tafi yanzu?"


Yaya Rafeeq yace"zantafi part din waccen yarinyar zanji idan itace tahana Islam kawomin yarona a'inda nake,idan kuma Islam dince bataga damaba zangani"


Zuhra kwantar da murya tace"yaya Rafeeq bai kamata kayi tinanin haba,may be anayima baby wanka ne,naga wadda takeyi mashi wanka tazo"


Yaya Rafeeq yasaukar da ajiyar zuciya yace"har kinsa nacanza tinanina sbd kalamanki masu sanyi da dadi"


Zuhra tayi murmushi tace"godia nake ranka shi dade"


Yaya Rafeeq yace"kin wuce hakan my wife,well bari inje nayi wanka kafin Mama tazo,lokacin da zangama shiryawa anshiryama baby,wae wane suna ne za'a riqa kiranshi da shi ne my wife?"


Zuhra tayi murmushi tace"yayana ae Aunty hanan ne zata fada mana"


Yace"ae kema naki ne my beloved wife,tinda bazaki fadana ba,saimu riqa kiranshi da SULTAN"



Zuhra taji ddi sosae,saeda tayu baquwa sannan yatafi part dinshi yarabu da ita.



Zuhra tayi ajiyar zuciya bayan fitar shi tare da godema Allah,sbd da batace anayima Sultan wanka ba da yau Hanan tabani itada Islam.


Wata course mate dinta ce a B.U.K tazo barka da yake unguwarsu daya da ita,Zuhra taji dadi amma tana tinanin yadda zata kai Khairat part din Hanan tayi barka............







*Miss j*🙋😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*185-190*




  *B*ayan sungama gaisawa da Khairat,suka dan ta6a labarin skul,suna cikin labarin ne,saiga Mummy tashigo part din Zuhra tare da sallama,fuskarta dauke da fara'a,cikin jin dadi Zuhra suka ansa tare da yimata sannu da zuwa.


Mummy kenan mahaifiyar Hanan albasa batayi halin ruwa ba,mutuniyar kirki da son mutane.


Cikin girmamawa Zuhra tagaishe da Mummy,Mummy ta'ansa tare da tambayar mai jego da baby,Zuhra tace"suna lfy Mummy"


Mummy tace"nima ban jima da dawowa qasar ba,nashigo ganin ku"


Haka sukadan ta6a fira kafin sutafi part din Hanan.


Hanan tana ganin Mummy tafara murna tare da shagwa6a,amma koda talura da Zuhra sae tadaure fuska kamar bata ta6a dariya ba,haka Khairat tayi mata barka daqer ta'iya ansawa sannan suka fita tare da Zuhra.


Fitarsu keda wuya Mummy tahau yima Hanan fada akan irin yadda takeyima Zuhra da baquwa.


Hanan tafara kuka wae ita ba'a qaunarta kowa Zuhra yakeso ba'a qaunarta,Islam na ganin haka tatashi tafita tatafi part din Zuhra dama tanason zuwa suyi labarin yaushe gamo.



Mummy tace"yawwa yanzu inaso kifadamin dalilin ki nayin yaji"


Hanan tana kuka takwashe labarin abinda yahadata da yaya Rafeeq tafada ma Mummy hada sunan mahaifin Zuhra dayasama baby dinta


Hanan tana gama fadima Mummy,Mummy tayi tsoki tace"ashe ke haryanxu bakida hankali Hanan?,anfadi maki anayima mutum gorin haihuwa,kuma idan yasama baby sunan da yaga dama ae nashine,dan haka ni banason yawo rigima kingani nan banason tashin hankali,yanzu ina Rafeeq din yake?"


Hanan cikin muryar kuka tace"bansan inda yakeba Mummy,duk yau baizo yaga yamuka kwana ba fa"


Mummy tace"ya za'ai yazo,tinda kina 6ata masa rae,kuma kina niyyar mayar da shi sae yadda kikeso,kinsan Rafeeq tin yana yaro man of policy ne yanada tsatstsauran ra'ayi"


Hanan taci gaba da kukan takaici tana ladamar sanar da Mummy halin da take ciki dama Daddy ne tafadimawa.


Sultan take hannun Mummy tafara kuka,Mummy tace"kinga bashi yasha,yafara jin yunwa"


Hanan cikin muryar kuka tace"ni fa wlhy Mummy baby dinnan yacika yawan jin yunwa wlhy madara zan riqa bashi yanasha"


Afusace Mummy take magana tace"ahir dinki kada nasake jin wannan maganar mar hankali yaron da kika haifa shine zaki qi shayarwa kiriqa bashi madara"


Hanan da taji Mummy bbu sauki batasan lokacin dana anshi Sultan tafara bashi nono yanasha ba amma cikin zuciyarta badan ranta yaso ba,sbd Khubra ta ta6a fadamata cewa breast feeding shikesa mace tana saurin tsufa ko kuma mijinta yafara neman aura ita kuma yarainata tare da wulaqanta ta.


Mummy taci gaba da yimata fada saida Sultan yasha yaqoshi yyi bacci sannan Mummy ta'ansheshi tare da umartar ta da taje takirawo mata Rafeeq.


Badan ranta yaso ba tanufi part dinshi fuskarta dagani kasan tasha kuka tayi jajir abu ga farar fata.


Bbu ko sallama tashiga part dinshi har cikin bedroom tatarar da shi lokacin yyi wanka yana saka kaya,yyi kyau sosae yau kadai da bata ganshi ba.


Yana kallonta tacikin dressing mirror shiyasa bai juyo yakalleta ba,ita kuma yar ikon batayi mashi magana sbd haushinshi takeji.


Bayan yagama saka kaya yafeshe jikinshi da tsadaddun turaruka masu kamshin daukar hankali,shadda ce dakakkiya ajikinshi ruwan sararin samaniya yyi kyau sosae sae shinning take kamar wani jinin barabawa.


Bayan yagama shirin nashi yazo zaifita kamar baisan Allah ya'ajiyeta agurinba,miskili kenan.


Kwarjinin da yyi mata shine yahanata yimashi tsiwa.


Hanan jikinta yyi sanyi tace"yaya Rafeeq wurinka fa nazo kuma zaka fita"


Ba tare daya juyo yakalleta ba yace"ae nayi tinanin wani kike jira"


Hanan tayi murmushi irin wanda yafi kuka ciwo sbd jin irin rainin wayo irin na yaya Rafeeq sannan tatako har gabanshi tana tako mai jan hankalin duk wani da namiji har taqaraso gabanshi,amma gogan naka bai kalli inda take ba.


Saedae yace"ke nake jira inada abinyi yanzu"


Hanan takalleshi yaqara tsoke fuska tasan rashin sallamarta tare da gaisuwa shine yasa yaketa wannan daure fuska.


Tayi murmushi tace"dama Mummy ce tazo takeson ganinka tana part dina"


Sai yanzu yakalleta cikin kwana daya tarame kamar ba itaba,sae tausayinta yakamashi amma bai nuna mataba,haqiqa yasan Hanan tana sonshi amma xafin kishinta yyi yawa.


Yace"shine kuma tinda kikazo bakiyi min magana ba"


Yajuya yafita Hanan tamara masa baya,tafiyarshi kawae take kallo sonshi qara shigarta yake kamar tafasa ihu,cikin zuciyarta tace so kana cutata kana sani cikin qunci,Allah ya'isa Zuhra da kika shigo rayuwarmu ni da mijina da yanzu ina zaune lfy da abinso na,Allah yayi mamu sakayya.


Ahaka har suka shiga part dinta yatarar da Mummy a porlour,bayan yagaishe da ita cikin girmama sukadan ta6a fira sanan Mummy tabashi haquri akan abinda Hanan ta'akaita mashi,sannan tayi masu nasiha tare dasa masu albarka,ta'umarce Hanan da taba mijinta haquri tare da neman yafiyarsa.


Dr. Rafeeq yace"Mummy komae yawuce"



Mummy ta'umarci Hanan da takira Zuhra,dan dae batada yadda zatayi dole taje part dinta takirata,Mummy tayi masu nasiha sosae sannan tasaka masu albarka.


Takira driver dinta awaya aka fara shigo da tsaraba,Zuhra da Hanan akwatina takwas kowace hudu kuma komae naciki iri daya ne,baby akwati biyar yaya Rafeeq ma da nashi.


Bbu jimawa Mama tazo,driver ne yakawo ta suna yanzu alhmdllh suna cikin rufin asiri ba'akiransu da talakawa dan suncaza gida babba kuma namasu kudi.


Mama tayima baby akwati ukku na kaya tare da maijego da kuma Zuhra tare da 30k inji Baba aba mai jego,Hanan bata nuna ma Mama komae ba sbd Mummy na nan amma bata saki fuska suka gaisa sosae ba.



Zuhra tanuna ma Mama kayan da Mummy takawo mata tasu kyau,ba wani dadewa Mama tayiba tatafi,Zuhra taji dadin irin yadda Mummy da yaya Rafeeq suka anshi Mama cikin girmamawa da martabawa.


Da marece gida yacika da yan uwanta da kuma danginshi,Zuhra bata da matsalada danginshi sbd sunsan halin dan uwansu bbu wasa amma wasu daga cikin dangin Hanan harararta kawae suke hada masu yi mata habaici,Zuhra batako kalli inda sukeba ita da Islam suka koma part dinta sukaci gaba da hirarsu da yake yaya Rafeeq yafita.


Da haka akayi suna yaro yaci sunan Umar Farouq amma ana kiranshi da Sultan,Hanan kamar tayi bindiga itadae tace sunan baby dinta Lawal sunan Daddy dinta tana kiranshi da Areef,anyi bikin suna wanda ya'ansa sunanshi ankashe naira kamar ba'asan zafintaba.


Taro yatashi lfy,cikin jin dadi kowa yanason Sultan yaro mai farin jini kenan.


Washe gari Islam tahada kayanta tace tafiya gifa zatayi sbd tasan rigima bata qareba uwa da uba kowa da irin sunan da yaradama baby.............






*Miss j*🙋😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*



*185-190*




  *B*ayan sungama gaisawa da Khairat,suka dan ta6a labarin skul,suna cikin labarin ne,saiga Mummy tashigo part din Zuhra tare da sallama,fuskarta dauke da fara'a,cikin jin dadi Zuhra suka ansa tare da yimata sannu da zuwa.


Mummy kenan mahaifiyar Hanan albasa batayi halin ruwa ba,mutuniyar kirki da son mutane.


Cikin girmamawa Zuhra tagaishe da Mummy,Mummy ta'ansa tare da tambayar mai jego da baby,Zuhra tace"suna lfy Mummy"


Mummy tace"nima ban jima da dawowa qasar ba,nashigo ganin ku"


Haka sukadan ta6a fira kafin sutafi part din Hanan.


Hanan tana ganin Mummy tafara murna tare da shagwa6a,amma koda talura da Zuhra sae tadaure fuska kamar bata ta6a dariya ba,haka Khairat tayi mata barka daqer ta'iya ansawa sannan suka fita tare da Zuhra.


Fitarsu keda wuya Mummy tahau yima Hanan fada akan irin yadda takeyima Zuhra da baquwa.


Hanan tafara kuka wae ita ba'a qaunarta kowa Zuhra yakeso ba'a qaunarta,Islam na ganin haka tatashi tafita tatafi part din Zuhra dama tanason zuwa suyi labarin yaushe gamo.



Mummy tace"yawwa yanzu inaso kifadamin dalilin ki nayin yaji"


Hanan tana kuka takwashe labarin abinda yahadata da yaya Rafeeq tafada ma Mummy hada sunan mahaifin Zuhra dayasama baby dinta


Hanan tana gama fadima Mummy,Mummy tayi tsoki tace"ashe ke haryanxu bakida hankali Hanan?,anfadi maki anayima mutum gorin haihuwa,kuma idan yasama baby sunan da yaga dama ae nashine,dan haka ni banason yawo rigima kingani nan banason tashin hankali,yanzu ina Rafeeq din yake?"


Hanan cikin muryar kuka tace"bansan inda yakeba Mummy,duk yau baizo yaga yamuka kwana ba fa"


Mummy tace"ya za'ai yazo,tinda kina 6ata masa rae,kuma kina niyyar mayar da shi sae yadda kikeso,kinsan Rafeeq tin yana yaro man of policy ne yanada tsatstsauran ra'ayi"


Hanan taci gaba da kukan takaici tana ladamar sanar da Mummy halin da take ciki dama Daddy ne tafadimawa.


Sultan take hannun Mummy tafara kuka,Mummy tace"kinga bashi yasha,yafara jin yunwa"


Hanan cikin muryar kuka tace"ni fa wlhy Mummy baby dinnan yacika yawan jin yunwa wlhy madara zan riqa bashi yanasha"


Afusace Mummy take magana tace"ahir dinki kada nasake jin wannan maganar mar hankali yaron da kika haifa shine zaki qi shayarwa kiriqa bashi madara"


Hanan da taji Mummy bbu sauki batasan lokacin dana anshi Sultan tafara bashi nono yanasha ba amma cikin zuciyarta badan ranta yaso ba,sbd Khubra ta ta6a fadamata cewa breast feeding shikesa mace tana saurin tsufa ko kuma mijinta yafara neman aura ita kuma yarainata tare da wulaqanta ta.


Mummy taci gaba da yimata fada saida Sultan yasha yaqoshi yyi bacci sannan Mummy ta'ansheshi tare da umartar ta da taje takirawo mata Rafeeq.


Badan ranta yaso ba tanufi part dinshi fuskarta dagani kasan tasha kuka tayi jajir abu ga farar fata.


Bbu ko sallama tashiga part dinshi har cikin bedroom tatarar da shi lokacin yyi wanka yana saka kaya,yyi kyau sosae yau kadai da bata ganshi ba.


Yana kallonta tacikin dressing mirror shiyasa bai juyo yakalleta ba,ita kuma yar ikon batayi mashi magana sbd haushinshi takeji.


Bayan yagama saka kaya yafeshe jikinshi da tsadaddun turaruka masu kamshin daukar hankali,shadda ce dakakkiya ajikinshi ruwan sararin samaniya yyi kyau sosae sae shinning take kamar wani jinin barabawa.


Bayan yagama shirin nashi yazo zaifita kamar baisan Allah ya'ajiyeta agurinba,miskili kenan.


Kwarjinin da yyi mata shine yahanata yimashi tsiwa.


Hanan jikinta yyi sanyi tace"yaya Rafeeq wurinka fa nazo kuma zaka fita"


Ba tare daya juyo yakalleta ba yace"ae nayi tinanin wani kike jira"


Hanan tayi murmushi irin wanda yafi kuka ciwo sbd jin irin rainin wayo irin na yaya Rafeeq sannan tatako har gabanshi tana tako mai jan hankalin duk wani da namiji har taqaraso gabanshi,amma gogan naka bai kalli inda take ba.


Saedae yace"ke nake jira inada abinyi yanzu"


Hanan takalleshi yaqara tsoke fuska tasan rashin sallamarta tare da gaisuwa shine yasa yaketa wannan daure fuska.


Tayi murmushi tace"dama Mummy ce tazo takeson ganinka tana part dina"


Sai yanzu yakalleta cikin kwana daya tarame kamar ba itaba,sae tausayinta yakamashi amma bai nuna mataba,haqiqa yasan Hanan tana sonshi amma xafin kishinta yyi yawa.


Yace"shine kuma tinda kikazo bakiyi min magana ba"


Yajuya yafita Hanan tamara masa baya,tafiyarshi kawae take kallo sonshi qara shigarta yake kamar tafasa ihu,cikin zuciyarta tace so kana cutata kana sani cikin qunci,Allah ya'isa Zuhra da kika shigo rayuwarmu ni da mijina da yanzu ina zaune lfy da abinso na,Allah yayi mamu sakayya.


Ahaka har suka shiga part dinta yatarar da Mummy a porlour,bayan yagaishe da ita cikin girmama sukadan ta6a fira sanan Mummy tabashi haquri akan abinda Hanan ta'akaita mashi,sannan tayi masu nasiha tare dasa masu albarka,ta'umarce Hanan da taba mijinta haquri tare da neman yafiyarsa.


Dr. Rafeeq yace"Mummy komae yawuce"



Mummy ta'umarci Hanan da takira Zuhra,dan dae batada yadda zatayi dole taje part dinta takirata,Mummy tayi masu nasiha sosae sannan tasaka masu albarka.


Takira driver dinta awaya aka fara shigo da tsaraba,Zuhra da Hanan akwatina takwas kowace hudu kuma komae naciki iri daya ne,baby akwati biyar yaya Rafeeq ma da nashi.


Bbu jimawa Mama tazo,driver ne yakawo ta suna yanzu alhmdllh suna cikin rufin asiri ba'akiransu da talakawa dan suncaza gida babba kuma namasu kudi.


Mama tayima baby akwati ukku na kaya tare da maijego da kuma Zuhra tare da 30k inji Baba aba mai jego,Hanan bata nuna ma Mama komae ba sbd Mummy na nan amma bata saki fuska suka gaisa sosae ba.



Zuhra tanuna ma Mama kayan da Mummy takawo mata tasu kyau,ba wani dadewa Mama tayiba tatafi,Zuhra taji dadin irin yadda Mummy da yaya Rafeeq suka anshi Mama cikin girmamawa da martabawa.


Da marece gida yacika da yan uwanta da kuma danginshi,Zuhra bata da matsalada danginshi sbd sunsan halin dan uwansu bbu wasa amma wasu daga cikin dangin Hanan harararta kawae suke hada masu yi mata habaici,Zuhra batako kalli inda sukeba ita da Islam suka koma part dinta sukaci gaba da hirarsu da yake yaya Rafeeq yafita.


Da haka akayi suna yaro yaci sunan Umar Farouq amma ana kiranshi da Sultan,Hanan kamar tayi bindiga itadae tace sunan baby dinta Lawal sunan Daddy dinta tana kiranshi da Areef,anyi bikin suna wanda ya'ansa sunanshi ankashe naira kamar ba'asan zafintaba.


Taro yatashi lfy,cikin jin dadi kowa yanason Sultan yaro mai farin jini kenan.


Washe gari Islam tahada kayanta tace tafiya gifa zatayi sbd tasan rigima bata qareba uwa da uba kowa da irin sunan da yaradama baby.............






*Miss j*🙋😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*190-195*




  *B*abu irin lalla6ar da Aunty hanan batayi mata ba akan tayi haquri tazauna amma tace itadae saedae Iman tazo taci gaba da zama.


Dole tarabu da ita,Islam ko sallama batayima yaya Rafeeq ba sbd kada yahanata tafiya.


Tayi sallama da Zuhra,Aunty hanan tasa driver yakaita gida daban ranta yaso ba.



Yaya Rafeeq yana dawowa bayan yaci abinci yayi wanka yacema Zuhra tashirya ita da Islam zasuje shopping da marece.


Zuhra tarasa yadda zata cema yaya Rafeeq akan Islam.


Islam tana zuwa gida bayan anshigar mata da travelling bag dinta acikin gida,ta tarar da Iman a parlour tana kallon bollywood ana wani film mai suna DILWALE,Iman tana ganin Islam tatashi cikin murna tatare tana ga sis ga sis dina.


Islam tayi murmushi jin dadi tare da rungume yar uwarta sannan suka zauna.


Iman tace"ya naganki kindawo tin yanzu sis?"


Islam tace"hmm,ae ke zaki chanje ni sis"


Iman tayamutsa fuska tace"kamar ya?,ban ganeba"


Islam tace"zaki gane idan kika samu kanki cikin gidan yaya Rafeeq"


Iman taware ido tace"wa?,ni, rufamin asiri immutu a daki,wazai kaini wannan gidan inzauna,ae tinda kika kasa zama da yaya Rafeeq to nima bazan iyaba,ke da kukafi shiri da shi"


Islam tace"kinga malama kada kicikani da surutu ko lemu bakisa aka kawomin ba bare abinci"


Iman tace"baki da matsala sis,amma fa kijanye maganar zuwana gidan yaya Rafeeq dan baxan iyaba"


Islam tace"nidai yanzu ina Mami da Abba?"


Iman tace"kinsan Mami tana wurin aiki,Abba kuma yyi tafiya"


Islam tace"wato ni anwareni sbd bana gidan har Abba yyi tafiya amma bansani ba"



Iman tace"i'm sorry sis,shimafa tafiyan ne yazo mashi cikin sauri,ina Sultan?"


Islam tace"yana lfy"


Bayan sunci abincinsu sunyi wanka suka shiga firarar ta yan'uwa.


Yaya Rafeeq ne yafito cikin shigar qananan kaya riga red da jeans blue yyi kyau sosae.



Yana zaune part dinshi shida Zuhra suna firar cikin kwanciyar hankali adone Zuhra tayi kamar zataje gidan biki amma sbd mijinta kawae kuma kwalliya tabiya kudin sabulu tinda ya yaba.


Hanan ce tashigo tare da sallama  cikin shigar jeans da white top sunkama jikinta sosae kuma tayi kyau kanta bbu ko kallabi tabaje gashinta agadon bayanta hannunta dauke da Sultan.


Sai faman karairaya take tana tako mae daukar hankali.


Ta'isa wurin yaya Rafeeq tana kallonshi fuskarta dauke da murmushin kissa dan yanzu sunfara dai2tawa ita da shi.



Shima murmushin yyi mata,bayan sun'ansa sallama.



Tamiqa mashi Sultan shima dama yakawo hannu zai ansheshi.


Muryarta mai jan hankali tace"dialing ga Baby,wanka nakeson yi gashi bbu kowa"


Yyi kissing din dimple din Sultan yace"ina Islam din,yanzu nake maganar muje shopping saeki rubuta abinda kike buqata dana Sultan"


Hanan tace"nima fa ina iya zuwa yaya Rafeeq kana najima bamfita ba fa"


Yaya Rafeeq yace"gsky bazaki fita yanzu ba sai kinyi at least 2months baki fitaba,kiba Islam itama zatayi maki komae"


Hanan tace"yayana Islam din da tatafi gida tin da rana"


Yadaure fuska yace"ubanwa ye yabata damar tafiya gidan,wa tafadi mawa?"


Zuhra tace"my only kayi haquri,taje zata dauko wasu kayanta ne"


Hanan tace"eh yaya Rafeeq zata dawo yanxu"



Yaya Rafeeq yace"zata fita daga gidannan amma bazata sanar da ni ba?"


Zuhra tace"tayi kuskure amma ayi haquri"


Hanan tafita da niyya takira Islam awaya tayi sauri tadawo gida.


Zuhra takoma kusa da shi tazauna takwantar da murya yace"haba my only nafasanka da haquri dan Allah kada kayimata fada wlhy Islam tana qoqari sosae"taqara shagwabe fuska,baisan lokacin da yyi ajiyar zuciya ba,Zuhra tasa hannu tadauki Sultan taci gaba da yimatashi wasa.



Yakalleta yyi murmushi tare da addu'ar Allah yaba Zuhra yara nagari,shidae komae na Zuhra yana birgeshi gana da haquri da sanin yakamata.


Yasa hannu yashafi fuskarta yace"bazan gaji da fadi maki ina sonki ba Zuhra,Allah yatemake ni daya bani ke"


Zuhra takalleshi tayi murmushi maijan hankali tace"ae nice nakeda godia mijina,da bansameka ba da nayi asara da sai anyimin jaje,gsky ni mace ce mai sa'a rayuwa"



Hanan tana fadima Islam cewa yaya Rafeeq yana nemanta tin gida tafara kuka sbd tasan halin yayan nata gashi Mami bata dawo gida ba.


Bbu ko shiri Iman tarakata harabar gida tasamu driver yakaita gidan yaya Rafeeq.



Bayan kamar awa daya Sultan yafara kuka,yaya Rafeeq ya'ansheshi tatafi part din Hanan yakai mata shi.




Zaune take bisa dressing mirror towel ne qarami jikinta tana shafa mai,tana ganinshi tatashi tsaye tafara rangwada har ta'isa wurinshi.


Yaya Rafeeq yace"kinga har yafara kuka inajin kunya yakeji"



Ta'ansheshi tazauna bakin gado,tana kallon yaya Rafeeq,tafara breast feeding din Sultan.



Cikin muryar shagwaba take magana ta"wlhy yayana baby yacika yawan jin yunwa"



Yaya Rafeeq yace"haquri zakiyi ae"


Hanan tace"nidae zanfara bashi madara sbd insamu sauki"


Yaya Rafeeq yadaure fuska yace"kada kikuskura kiba d'ana madara Hanan,banaso"



Hanan tace"wlhy yayana bakaji yadda nakejin zafiba"



Yace"nayadda kije asibiti akan zafin da kikeji amma bazan ta6a yadda kiba d'ana madara ba"


Hanan tafara kuka tace"waini meyasa kakemin haka"



Yace"kindaiji abinda nafada maki,idan kikayimin haka bazamu kwashe dake lfy ba,nafada maki"sannan yajuya yafita.



Hanan tashare hawayenta tace"kuma wlhy saena bada madarar,dama nayi tinanin idan nace maka zafi nakeji zaka tausayamin shiyasa nayi maka qarya dayake ba jikinka ake tsotsa ba".................







*Miss j*🙋😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*195-200*




*Ban manta da ku ba masoyan littafina,kuma ina maibada hakuri akan jina shiru da kukayi kwana biyu,insha Allah yanzu komae yazama nrml,nagode....*


   *Allah yabar zumunci🤝🤝🤝...*



  Bayan 35mins saiga Islam tadawo,driver ne yashigo mata da travelling bag dinta cikin main porlour dinsu,addu'a take Allah yarufema yaya Rafeeq bakin yimata fada.


Haka tashiga part din Aunty Hanan,tatarar da ita tana rubutu akan paper bayan sun gama jajanta ma juna.


Aunty Hanan tace"shopping zaku tafi yanzu,kije kisanar da Dr. Rafeeq kindawo,nasan yanzu ke suke jira"


Islam tace"bari insameshi part dinshi yanzu"saeda tashafi kan Sultan sannan tafita.


Cikin sallama tashiga porlour dinshi bakinta na rawa.


Daga cikin bedroom ya'ansa sallamar bayan 15mins yafito cikin shigar manyan kaya shadda ce tsadaddiya wacce ta'ansa sunanta fara sul da ita tare da hudu da takalma baqaqe sae fatan qamshi yake,yyi kyau sosae.


Kallon yanayinta kawae yyi yasan tana cikin fargabar haduwa da shi.

 

Bakinta na rawa tagaishe da shi.



Yasamu wuri yazauna sannan ya'ansa tare da yimata nuni da kujerar da ke kusa da shi tare da umarnin ta zauna.


Islam tazauna tana  mai cigaba da addu'a.


Kallon daya yyi mata yace"me kikayima kuka?"


Gabanta yyi mummunan faduwa cikin zuciyarta tace ashe haryanzu kananan da halinka na bin qoqwanto,afili tace"bbu komae idonane kemin ciwo"


Yyi murmushi yace"hmm yaushe kika fara qarya Islam?"



Tasan halinshi sarai shiyasa nayi niyyar fadin gsky,Aunty hanan ce tashiga tana dauke da Sultan.


Tazauna kusa da mijinta tanason gano abinda ake ciki,Islam takawo hannu zata anshi Sultan,yaya Rafeeq yyi mata tsawa yace"badake nake magana bane?"


Tini hawaye sunci gaba gaba daga cikin idanuwanta.


Aunty hanan tace"haba yaya Rafeeq wannan ai saika ida tsoratar da ita wlhy,kasan Islam da tsoro wlhy duk abinda tasan xa'ayi mata fada batayinshi"


Yaya Rafeeq yace"dake nake magana ne?"


Aunty hanan tahusata ranta ya6aci sbd taga take taken mutumin nan yanason disgreace dinta agaban kowa.



Aunty hanan tace"bakayi magana da ita amma ai tinda tanuna taji tsoro saeka rabu da ita hakanan,shiyasa basason zuwa gidannan sbd takura wlhy"


Fuuu tatashi tafita tare da Sultan.


Yaya Rafeeq yabita da kallon mamaki yaishe yarinyar nan tarainani ina fada tana fada.


Ranshi yaqara baci,yace"tashi kije kishirya i've been waiting for u since,don't waste my tym plz"



Islam tatashi tafita,yaci gaba da tinanin Hanan amma zaiyi lokacinta nan bada jimawaba.


Zuhra ce tashigo cikin shirinta na boyel lace red mai flower blank yyi kyau sosae,simple make-up tayi sbd tasan fita zasuji,tasakagyale black da shoes nd bag tayi kyau sosae,Zuhra kenan.



Bayan 15mins Islam tashigo tare da sallama,bayan sungaisa da Zuhra bbu 6ata lokaci suka tafi.


Cikin mota yaya Rafeeq yyima Islam nasiha sosae sbd yasan tanada hankali kuma tasan abinda takeyi.



Ahaka suka isa shoprite duk abinda suke buqata shi suka dauka,baiyi mgnar Hanan ba sbd yasan fushi tayi.


Haka suka da dawo gida hankalinsu kwance.



Bayan 2months hutu yaqare Islam da Iman suka koma skul Zuhra ma haka.



Wata ranar monday yaya Rafeeq tana Zaria,Zuhra tana skul,Hanan takira Asabe ta'aiketa shoprite tayi mata shopping din baby food tare da gargadin Asabe akan kada tabari kowa yasani,da yake Asabe ba wani isasshen boko tayiba sae Hanan tarubuta mata abinda takeso.


Hanan tasa driver yakaita.


Bbu 6ata lokaci abinki ga aikin kudi aka dawo mata da abinda tabuqata.


Hanan tabuda wardrop tasa,watan Sultan ukku tafara bashi madara hankalince batako bashi nono baifi tabashi sau daya ba.



Hanan kenan sarkin kafiya,gashi dama bawani jituwa take sosae da mijin nata ba yau shiri gobe fada idan kuma yashareta abin duniya yadameta taje tana bashi haquri har Zuhra tagane mata saedae bbu ruwanta da lamarinta.



Bayan Zuhra tadawo daga skul tayi wanka tashirya ranar itace take da aiki,zaune take porlour din yaya Rafeeq tana kallo,Aunty hanan ce tashigo da Sultan cikin keken baby.



Bbu ko sallam tashigo ganin yaya Rafeeq baya porlour.



Zuhra tana ganinsu tayi murmushi tana ga Sultan ga Sultan.



Fuska ayatsine Hanan tajuyo tana kallonta cikin rainin wayau tace"dalla tufemin baki ubanwa yafada maki sunanshi Sultan munafuka?"


Wato ke munafuka ance ansa sunan mai dattin hula shine kikejin ddi to sunan mahaifina nasakama baby na amma zaki iya kiranshi da Areef idan kinga dama"tayi tsoki tafita tare da jan keken baby.


Abin duniya yadamu Zuhra shin tarasa me zatayi kuka da ihu?.


Batasan lokacin da taji hawaye suna zuba afuskarta ba,dan kada yaya Rafeeq yasan halinda take ciki tatashi tanufi part dinta.



Saidae aikin gama yagama yaya Rafeeq yagama jin komae sbd yafito wanka yana shiryawa.



Part Hanan yanufa da niyyar yyi mata rashin mutunci bude qofar bedroom dinta keda wuya yyi ido hudu da Hanan tanaba Sultan madara a feeder................







*Miss j🙋😘*

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*





*200-205*




*K*allon tuhuma yake mata cike da 6acin rae,fuskarshi bbu annuri kamar bai ta6a yin murmushi ba.


Tini hankalin Hanan yatashi tsoro da fargaba suka bayyana afuskarta,hakika tanajin shakkar yaya Rafeeq especially yanzu daya kamata tana aikata laifi,wanda yamaida babban laifi agurinsa.



Hmm,Hanan kenan,amma irin qarfin zuciya nata sai tanuna kamar bbu abinda yake faruwa.



Murmushi tayi sannan ta'ajiye feeder tare da kwantar da Sultan bisa gado,tasowa tayi tana tafiya mai janhankali ta'isa har inda yake tsaye.


Hanan tace"lfy kayi tsaye anan yaya Rafeeq?,kazo muzauna mana kaga Sultan sae kallonka yake yaga daddy dinsa"



Haushi yaqara kamashi waishi Hanan zata rainama hankali,tana neman mayar da shi shashasha kamar yadda yadauketa?.



Hanan tace"munje part dinka bakanan ni da Sultan,yanzu kadawo ne?"



Yaya Rafeeq yace"me kikeba Sultan?"tambayar da jehomata kenan.



Hanan tace"madara ne"



Yace"wa yabaki izinin ba yarona madara?"



Hanan tace"kaga yaya Rafeeq,kafa dameni da tambaya,daga naba yarona madara kamar nabashi poison"



Baisan lokacin daya sharara mata mari ba yace"ni kike fadima wannan maganar cike da rashin sanin abinda zaifito daga bakinki?"



Ji tayi wutar nepa dinta yadauke,numfashinta yadauke na'yan dakiku tare da ganin  walqiya ta wuccin gadi,hannunta tasa tadafe kuncinta tana mai zubar da hawaye.


Tace"ni kamara Dr. Rafeeq?"



Yace"ammare ki wawiya dake,sai insaka doka kikarya min ina matsayin mai gidannan"



Hanan ranta ya6aci tace"dokokin Allah nawa aka karya bare kuma taka?"



Ranyi yyi mummunan 6aci yace"kije gida nasake ki saki daya,kuma inaso kisani idan yarona yasamu matsala akan madarar da kika bashi wlhy sai nayi shari'a dake jahila"


Hanan cikin mamaki tace"kasake ni kace?"


Yace"bana buqatar sakeyin wani magana mai tsawo dan haka kita kibarmin gidana"



Hanan tace"zantafi amma kasani bazan tafi da yaronka ba sbd badashi nazoba"



Yace"idan kinga dama kina iya barinshi gidan mahaifinsa sbd mahaifinsa baice bazai iya kula da yaronshi ba"yana gama fadin haka yafita yabar mata part dinta.




Tinda yafita take kuka ahaka tasa wasu abubuwan da zata buqata cikin wata travelling bag medium batabi takan Sultan ba tadauki key din motarta wanda daddy akawo mata tare da travelling bag dinta tafita.



Driving take nafitar hankali ahaka tafita gate din gidan,mai gadi da masu aikin gidan sai faman kallonta suke hankalinsu tashe.



Akan titi ma Allah dae yatsare ta ta'isa gida lfy.



Tinda mai gadi yabude mata gate tashiga take kuka ko parking din motar batayi ba hakanan tafito tashiga cikin gidan.



Bbu kowa a porlour sae plasma daketa fatan aiki ita daya,batayi tinanin Mummy tana gida ba dan haka takwanta bisa doguwar kujera taci gaba da kuka dataga bayi tanufi room dinta wannan take zaune lokacin tana gida.



Cikin room dintama kuka take wiwi bbu kama hannun yaro.



Larai ce mai aiki daga zuwan Hanan da halin da take ciki tanufi room din Mummy domin tasanar da ita.


Zaune take gaban Laptop dinta tana faman dubawa,knocking din da tayi anayi mata shine yadakatar da ita,tare da bada umarnin shigowa,Larai ce tashigo tare da sallama,bayan Mummy ta'ansa cikin sakin fuska kamar yadda tasaba,sannan tasanar da ita zuwan Aunty hanan,cikin mamaki Mummy tanufi room din Hanan.



Ganin halin da 'yarta take ciki,hankalinta yatashi sosae,cikin rashin kuzari take tafiya harta'isa bakin gadon dan ko Hanan bataji tafiyarta ba saedae taji andafa mata kafada.



Hanan tana juyowa taga Mummy tarungumeta taci gaba da kuka mai cinrai,Mummy taqara rudewa tace"Hanan lfy?,me ke faruwa?"



Cikin dishashshiyar murya tace"Mummy nashiga ukku yaya Rafeeq baya sona,yasakeni Mummy"



Innalillahi wa'inna'ilaihi raju'un abinda yafito daga bakin Mummy kenan sannan tace"me yafaru ne Hanan?,wannan wane irin tashin hankaline?"



Hanan tace"Mummy mutuwa zanyi idan yaya Rafeeq baya sona"



Mummy tace"bazaki mutuba kuma mijinki yana sonki Hanan,yanzu ina Sultan?"



Hanan tace"yanacan gidanshi yarabani da yarona Mummy"




Mummy taci gaba da lallashinta amma Hanan kamar ana qara tinzirata,zuciyar Mummy cike da tinanin abinda yahadasu amma tasan halin Hanan sarai sannan tasan halin Rafeeq,tarasa ta'ina zata fara.




************



Yana komawa part dinshi bisa gado yafada zuciyarshi cike da tinanin abinda ya'aikata batare da shawarar iyayenshi ba,yanzu baisan abinda zai biyo bayaba dole ran iyayenshi ya6aci shikuma yana tsoron hakan.



Zuhra ce tashigo bedroom din tare da sallama sannan tazauna gefen gadon tana kallonshi.



Mamakine yakamata ganin irin yanayin da yake ciki wanda bata ta6a ganin hakan ba.


Ahankali tasan hannunta tafara shafar sajen fuskarshi cikin murya mai kama da rad'a take tambayarshi me ke damunshi?.



Yadaura hannunshi bisa nata dake kan fuskarshi yace"Zuhra nayi babban laifi wanda sae yanzu nake tinanin irin 6acin ran da su Abba zasu shiga idan suka sani"


Zuhra tace"subhanallah,mijina wane laifine ka'aikata haka?,me ke faruwa?,kuma dazan shigo naji kukan Sultan inaji Aunty hanan tana wanka dan Allah kaje kadaukomin shi"


Baitsaya 6ata lokaci ba yanufi part din Hanan kwance yake bisa gado shi daya yaci kukanshi har yagaji,wani tsanarta yaqaraji cikin zuciyarsa sbd kukan da yaron yyi ina laifin takaimashi yaronshi inyaso saeta tafi tabashi gida.


Haka yadawo dauke da Sultan ahannunsa,Zuhra ta'anshe shi taci gaba da lalla6arshi cikin sa'a bayan minti goma yyi bacci.



Zuhra takwantar da shi,tace"yayana kasanar da ni plz"


Yace"Zuhra nasaki Hanan"


Zuhra tayi salati hawaye suka fara qoqarin zubo mata.



Yace"nasaki Hanan batare da sanin iyayena ba"..........................






*Miss j*🙋😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*

_{United we stand nd successed}_




*210-215*





   *Z*uhra tace"ya salam,yaya Rafeeq kaje kadawo da ita kafin su sani,sai kaje kabasu haquri"



Yaya Rafeeq yace"Zuhra banajin zan iya zama da Hanan cikin wannan lokacin gsky"


Zuhra tace"haba yayana nafasan kai mai tausayine da haquri,dan Allah kaci gaba da haquri damu,itama zata gyara insha Allah"



Kukan Sultan ne yadakatar da ita akan maganar da take,da sauri tashiga bedroom din shi.



Tare da Sultan tashigo yanata faman kuka bbu ko tsagaitawa.



Zuhra taci gaba da lallashinsa amma kamar tana qara tinzirashi,yaya Rafeeq ya'anshe shi shima yashiga lallabarshi amma abanza.



Gaba dayansu hankalinsu yatashi,sun kasa ko zama sai faman zagaye porlour suke.



Sunkai 1hr ahaka amma bbu sauki,abin duniya yadamesu.



Yaya Rafeeq yace"bari kawae nakaishi gida wurin Mami daganan nafada masu abinda yafaru kuma nabasu haquri".



Zuhra tace"toh yayana Allah yatsare hanya"


Itace tarakashi har harabar gidan,yashiga mota,saeda taga fitarshi sannan tadawo cikin gida.



Part dinshi tashiga domin tagyara amma abin duniya yadameta jikinta bbu qwari.


************


Daqer tasamu tayi wanka dukda Mummy tanata faman lallabarta ko abincin kirki bataciba shima dan taga Mummy tatashi hankalinta shiyasa taci.



Zaune take porlour tayi tagumi abin duniya yadameta,Mummy ce tafito porlour tana ganin yanayin da Hanan take ciki jikinta yyi sanyi,ahankali taqaraso kusa da ita tazauna tare da dafata.



Da sauri tajuyo sakamokon jinda tayi andafata,tana ganin Mummy wasu sabbin hawaye suka zubo mata.



Mummy tasanyaya murya tace"Hanan,dan Allah kirage wannan damuwar"


Hanan taci gaba da kuka bata iya cewa komae ba.


Mummy tace"oh Hanan cigaba kikayi da kukan?"


Hanan tace"Mummy idan banyi kuka ba me zanyi arayuwana,yarabani da yarona,Mummy inason yaya Rafeeq amma shi bayasona bansan me yasaba"



Mummy tace"kiyi haquri Hanan,kuma maganar Sultan yanzu zanje innemi alfarmar abamushi,amma inaso kikwantar da hankalinki,kinji 'yata"


Hanan tace"toh Mummy"


Mummy tashiga cikin bedroom dinta tashirya cikin wani tsadadden lace milk tayi kyau sosae,sannan tadauki mayafinta tafito porlour bayan talalla6i Hanan sannan tayi mata sallama tafita.



Bisa hannun kujera takifa kanta taci gaba da kukanta daga qarshe takoma cikin bedroom dinta.



Da kanta take driving zuciyarta cike da tinani kala2,batasan yadda zata billoma Alhaji ba da wannan zancen gashi dama baya qasar.



Ahaka ta'isa gidan,bayan tayi parking din motarta aharabar gidan,cikin sallama tashiga main porlour dinsu.



Zuhra ce zaune aporlour tayi tagumi,bataji sallamar Mummy ba sbd tayi nisa cikin tinani.


Saida Mummy tayi sallama sau ukku sannan ta'ansa.



Zuhra taqaqaro murmushi tare da yimata sannu da zuwa.


Cikin fara'a Mummy ta'ansa,tare da samun wuri tazauna.


Zuhra tafita tadawo da ruwan roba da lemun kwali tare da glass cup guda biyu zubama Mummy.



Zuhra tagaishe da ita cikin girmamawa,Mummy ta'ansa sannan tadan kurbi ruwan dan kada Zuhra taga ko wani abu ne.



Mummy tace"Rafeeq yana nan ko?"


Zuhra tace"bayanan Mummy"


Mummy tace"toh shikenan bari intafi sae anjima"


Zuhra tace"toh Mummy kigaida gida"


Mummy tashiga mota da niyya tafiya gida amma tana jin komawa gida batare da Sultan ba irin halin da Hanan zata shiga.



Sae wani sashe na zuciyarta yace tatafi gidansu Rafeeq,haka kau akayi takarkata hancin motarta zuwa unguwarsu Haj. Maryam.



*************



Yaya Rafeeq yana shiga gidan zuciyarshi cike da fargaba,cikin sa'a lokacin Mami bata dade da dawowa daga wurin aiki ba.

 

Bayan yagaishe da Mami,Mami tana yima Sultan wasa tace"toh anfara yawo da shi ne shi daya"


Yaya Rafeeq yace"aah Mami"



Mami tadubeshi tace"ina Hanan din?"


Rafeeq yaduqar da kanshi qasa yace"Mami tana gidansu"



Mami tace"kamar ya tana gidansu Rafeeq?"



Rafeeq yace"Mami munsamu matsala da ita ne"


Mami tace"Rafeeq wane irin matsalane wanda agida bazaku iya shiryawaba har yakaiga tatafi gidansu?"


Rafeeq yace"Mami kugafarce ni amma nasaki Hanan"


Mami tace"subhanallah,Rafeeq kasan abinda kake fada kuwa?"



Abba ne yashigo da alama daga masallaci yake,suna ganinshi sukayi cirko2 suna kallonshi.


Bayan sunyi mashi sannu da zuwa,yazauna,yaya Rafeeq yagaishe da shi.



Abba ya'anshi Sultan yanayi mashi wasa yace"lfy Rafeeq naganka hankalinka tashe?"


Yaya Rafeeq bakinshi yana rawa yace"lfy la......"


Mami tace"inafa lfy Alhaji,wani tashin hankali da yaron nan yazomin da shi"


Abba yace"me ke faruwa ne?"



Mami tayi shiru,Abba yyima Rafeeq tsawa kai bakaji nane?"



Rafeeq yasadda kanshi qasa yace"Abba dan Allah kugafarce ni,nayi wani babban kuskure batare da shawarar ku ba,nasaki Hanan dazu"


Abba yyi salati yace"abinda kayimin kenan Rafeeq,amanar da aka bamuce kayima haka?"


Mummy ke tashigo porlour tare da sallama,fuskarta dauke da fara'a kamar yadda tasaba zuwa gida.


Mami da Abba suka ansa,ji yyi kamar yanutse cikin qasa sbd baisan yanajin kunyar Mummy ba sae yanzu,kasa dago kai yyi yakalleta.


Duk wanda yake kusa da Mummy yasan tanason Rafeeq sosae kamar yarta data haifa,kuma ko wurin aikinsu kowa yasani,shiyasa yakejin kunyarta sosae...............







*Miss j*🙋😘

[1/9, 22:23] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀A DALILIN KANE🎀*



*STORY & WRITING BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*

_{United we stand nd success}_



*215-220*




  Ganin Mummy yatasa hankalin Abba da Mami tashi bare uwa uba Rafeeq.


Mummy kenan,kamar yadda tasaba shigowa gidan cikin fara'a yauma haka tashigo,cikin rashin nuna damuwarta haka suka gaisa da su Abba..



Mami tace"Haj. Aysha bamuji ddin abinda yafaruba amma dan Allah ayi haquri,halin yaran yau sai addu'a"


Abba yarasa tacewa tinda suka gaisa da Mummy baiyi magana ba.


Mummy tace"haba Haj. Maryam ai nasan halin Rafeeq nasan kuma halin Hanan,nasan wani babban laifi zata aikata mashi,ai naji labarin irin zaman da suke,ko kadan Hanan bata da biyayya"



Rafeeq tinda yagaishe da Mummy kanshi aqasa yake har yanzu ko motsin kirki yakasa yi.



Mami tace"ae Haj. Aysha ba haka yakamata yyi ba ko kadan bai kyauta ba,shima baza'a rasa nashi laifin ba"



Mummy tace"ai qara yyi mata hankali may be tagyara halinta bataga yadda abokiyar zamanta take ba yarinya qarama amma da halin manya,amma dan Allah alfarmar da nake nema abamu Sultan mutafi da shi"



Abba yace"ni abin yadaure min kai,Rafeeq ne zaiyi irin wannan babban hukuncin batare da shawara na ba,ina jin kunyarku sosae Aysha,da wane ido zan dubi Alh. Lawal?"



Mummy tace"dan Allah ina roqon ku kada kutadama Rafeeq hankali sbd kunsan yanada heart attack already"



Mami tamiqama Mummy Sultan haryayi bacci,bata wani jima sosae ba tatashi tatafi gida.



Mummy nafita Abba yatashi ya shiga part dinshi,Mami tabi bayanshi sbd taga ranshi yabaci sosae,akabar Rafeeq zaune tsakiyar porlour yanata faman zubar da hawaye.


Zaune suke cikin wani madaidaicin porlour wanda yaji kayan more rayuwa da tsadaddun kujeru na zamani.



Mami tace"Alhaji, lalle Rafeeq ya aikata babban kuskure amma ayi haquri maganar haj Aysha abin dubawa ce yakamata mubinciki abinda yahadasu tare da yima Rafeeq uzuri sakamokon lalurar da yake da ita kada muxamo sanadiyyar tayar damashi da ciwon shi"



Abba yace"ya kikeso nayi da mahaifin yarinyar nan yadauki amanar yarsa yabamu,yarinyar na tana matuqar son yaronnan amma shi har yanzu bayasonta,narasa dalili why!!!?"


Mami tace"Rafeeq yanason Hanan tinda har tahaihu da shi Alhaji,babban matsalar shi,kasan yadda Rafeeq yatashi bayason raini,ita kuma Hanan batada ladabi batason zaman lfy,Islam tabani labarin komae kamar yadda sukaba Haj. Aysha"



Abba yakalli Mami yace"kinga Maryam ni yanxu inada abinyi plz"yatashi yabata wuri.



Bbu yadda Mami ta'iya dole tatashi tafita sbd tasan halin Abba man of policy ne baya sauya magana.



Jikinta bbu qwari tafito,tana fito taga Rafeeq cikin porlour kamar yadda tabarshi.


Hankalinta yaqara tashi,da sauri ta'isa wurinshi tana  kallon cikin idanuwanshi sunqara ja kamar jini yakwanta..


Mami takama hannunshi suka shiga bedroom dinta da shi,Mami tazauna bakin gado yaya Rafeeq yazauna bisa carpet.



Mami tace"Rafeeq mahaifinka yyi fushi,nasara tayadda zan 6ullo mashi,nima kaina banji ddin abinda ka'aikata ba"


Rafeeq bakinshi na rawa yace"Mami nima nasan abinda na'aikata ba dai2 bane,amma rainane ya6aci kuyafemin dan Allah"


Mami tace"Rafeeq nariga nayafe maka amma kada kasake aikata irin wannan bbu kyau"



Rafeeq yace"yanzu ya zaniyi da Abba?"



Mami tadafa kanshi tace"insha Allah zanyi qoqarin nashawo kanshi,amma kada kasama kanka damuwa banaso ciwonka yatashi,kuma kakiyaye banaso irin haka tasake faruwa"


Rafeeq yace"insha Allah Mami"


Bayan wani lokaci yatafi gida.


*********


Tinda Mummy takoma gida da Sultan,Hanan tabude sabon shafin kuka,Mummy tarasa yadda zatayi da ita dukda irin rarrashinta da takeyi.


Gashi haryanzu takasa fadima mahaifin Hanan halin da ake ciki.


Mummy tace"Hanan idan ganin yaron ne bakiso zan maidashi wurin mahaifinshi,nayi tinanin idan nakawo maki yaon nan hankalinki zai kwanta"


Hanan tace"Mummy wlhy narasa yadda zanyi,inaso incire yaya Rafeeq cikin rayuwata amma nakasayin hakan"


Mummy tace"addu'a zakici gaba dayi Hanan kuma nima inayi maku addu'a"


Mummy tasa Larai tayima Sultan wanka aka shirya mashi sae bacci yadauke shi.



Bayan sallar isha'i,Daddy yakira Mummy awaya anan ne take fada mashi abinda yafaru tsakanin Hanan da Rafeeq.


Daddy baiji dadin abinda yafuba amma bbu yadda ya'iya,Mummy tayi mashi bayanin irin zaman da sukeyi Hanan batason zama lfy da shi da kuma abiyar zamanta,sannan yafahimta.



Bayan wata daya ds faruwar hakan,ba Rafeeq bbu labarinsa kullum Hanan tanata sa idon ganinshi amma shiru.


Ahaka Daddy yadawo daga thailand shima yyi mata fada sosae,kuma sannan ba wani shiga harkarta yakeba sbd tayi hankali.


Zaman gidan ba wani yima Hanan ddi yakeba,sbd bbu wanda yake sakar mata fuska cikin iyayenta har qara Mummy,amma Daddy daga gaisuwarta da yake ansawa,bbu abinda yake mata amma yana daukar Sultan yyita yimashi wasa.


Koda Abba yazo wurin Daddy bashi haquri,daddy bainuna komae ba,yace ai yyi dai2 dayayi mata haka,zanyi tayi hankali.


Rafeeq kullum sae yaje wurin Abba yabashi yahaquri amma bayako kallonshi,haka Mami da tayi mashi maganar Rafeeq saiya tashi yabata wuri.



Saida Mami tafadima Alh. Lawal halin da ake ciki sannan fa Daddy yasamu Abba yyi mashi magana sannan yyi haquri.



Yanzu hankalin Rafeeq yakwanta sosae bbu wani abu dayake damun Rafeeq yashi zamansu lfy shi da Zuhra dinshi.


Kusan kullum sai ankawo mashi Sultan har gida yagani.


Hanan dai taga abin bayi,wataranar monday Hanan tashirya wai itama zatabi Mummy zaria,sbd Mummy tacema daddy 1week zatayi a skul sbd sunada wani meeting da zasuyi.



Hakanan dai daddy ya yadda suka tafi,Hanan ko dadi takeji zataga yaya Rafeeq...............



*Ina sauraron comment dinku followers din wannan buk,nasan zakuce wane irin so ne Hanan takeyima Dr.Rareeq??...*


*Miss j*🙋😘

*🎀ADALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITTEN BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*EDIT BY*

*MARYAM AHMAD PAKI*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*





*230-235*






  Bayan sun fito, Zuhra tace "su taso suje suci abunci".



Islam kunya ta Kama ta sosae, ji take kamar tace ta k'oshi, to tasan halin 'yan kayansu, tana cewa ta k'oshi zai fara hararar ta.



Iman ko ajiki nta, ai dama so take yaji, cikin zuciyar ta take fad'in hakanan a matsa ma mutum yayi ta karatu, dan kuma ka fad'i abinda yake ranka sai aji haushinka.




Suka isa dinning area, kowa yasamu kujera yazauna, Zuhra ce tayi serving dinsu sannan ta zuba nata ta zauna kusa da mijinta.




Islam ta kasa cin abinci, ko motsin kirki ba tason yi, saboda kunya.



Iman ko babu ruwanta abincin ta take ci hankalin ta kwance.



Bayan sun gama cin abinci, suka koma parlour suka zauna suna firarsu, jefu jefi yaya Rafeeq yana d'an saka baki idan t akama dole yayi magana.




Iman dai tayi tagumi tana jiran yace su tashi ya kaisu gida dan ita ji take kamar saman k'aya take.



Tunda ta zauna babu abinda tace sai Islam da Zuhra ke firarsu dama basu wani saba da hira da yaya Rafeeq ba.



Yaya Rafeeq  ya tashi yanufi part dinshi yabar su a porlour.



Yana fita Iman kamar jira take ta turo baki tace "ni fa wlhy na gaji, so nake naje gida, haka kawai an kawo mutun wuri kuma sai faman d'aure mashi fuska ake".

 



Islam tace "haba Iman, wai me yasa baki da haquri ne, yana fa sane da mu fa".



Zuhra tace "au ba zaku yi min weekend din ba?".



Iman ta ware ido tare da bud'a baki tace "a ina zamu yi weekend din?, ki bari duk ranar da wannan mijin naki ya tafi unguwa to ni da kaina zanzo yi maki hutu bama weekend ba".



Islam tace "ni fa kunyar shi na keji wlhy duk bana jin dadi".




Zuhra tayi murmushi tace "ai sak'o na nan zan bashi".



Islam tace "dan Allah abar sak'on nan wlhy wasa nake yi".



Iman tace "wane wasa, ni fa da gaske nake, amma dai kada a fada mashi".



Gaba dayansu sukasa dariya.




Da marece yaya Rafeeq ya kaisu gida, bayan ya gaishe da Mami da Abba sukayi fira sosae sannan ya dawo gida cike da k'aunar matarshi.




Ranar saturday Islam da Iman sukaje GRA gidan su Aunty Hanan suka d'auko Sultan, sai bayan sallar isha'i sannan driver  ya maida shi gida tare da tsaraba mai tarin yawa, dan tin a school duk abinda suka gani na yara sai sunsaima Sultan, ga kuma Mami tasa driver yayima Sultan shopping aka hadashi dasu aka mai dashi gida.




Sultan yaro qarami tare da tarin masoya da farin jini, daga dang n uwa harna uba, yanzu yana da wata goma sha daya haqoranshi hudu biyu sama biyu qasa, kuma yadan fara tafiya kadan, yanayi taku daya biyu saiya zauna.




Kayan wasa wurin Sultan  da kayan sawa ba'a magana, Mami ta saya, Mummy, daddy, Abba, Aunty Hanan, yaya Rafeeq da kuma Zuhra, har iyayen Zuhra idan taje gida suna ba dawa akawoma Sultan, amma Hanan bata sani ba saboda da ta sani baza ta ta6a sakama yaronta bayan Zuhra ba.




Ranar Sunday Mummy tasa driver yakai Sultan gidansu,yaya Rafeeq na kwance shida Zuhra sukaji door bell, ya saka jallabiya yafita, yana ganin Sultan dadi ya kamashi dan dama tunaninshi yake.



Shima Sultan yana ganin mahaifinshi ya bude haqoranshi guda hudu yana dariya,yaya Rafeeq ya'anshi Sultan tare da yima driver hasahi kamar yadda yasaba, driver yayi ta godiya yana wangale baki, yayi mashi sallama yatafi.




Tinda yaya Rafeeq yashiga da Sultan, Zuhra ta'anshe shi tanatajin dadi,ta nayi mashi wasa,ta saka shi cikin keken yara tana turashi, Sultan sai dariya yake.



Yaya Rafeeq ya tsaya kusa da ita tare da kwanciya bisa gadon bayanta,yace "kin mance da ni ko?".



Zuhra tayi murmushi tare da juyowa tace "kaima zoka shiga ciki in turaka".




Gaba daya sukasa dariya hada Sultan da bai san abinda aka ce ba.



Yaya Rafeeq yayi kissing din goshinta yace "saidai ki shiga in turaki".



Ya koma bisa kujera ya zauna yanata kallonsu, sai Zuhra ta bashi tausayi cikin zuciyarshi yace "ya Allah ka nunamin 'ya'yan Zuhra, Allah yashirya mani su da sauran yan uwa musulmai".



Zuhra tadauko Sultan tadawo tazauna kusa da Rafeeq tare da rugume Sultan bisa jikinta tana wasa da yatsun hannunshi.



Zuhra tayi murmushi tace "yayana komai na Sultan irin nakane fa, gaskiya kayi ma Aunty Hanan wayau".



yayi murmushi tare da kallon cikin idanuwan ta cike da qaunarta yace "kema ai wayau zanyi maki".



Zuhra takalleshi tayi murmushi cikin zuciyarta tace "ai da naji dadi wlhy".



Yaya Rafeeq yamatso kusa da ita yace "tunanin me kike kuma?".



Zuhra tace"babu komae".




Ya d'aura hannunshi bisa cikinta yace "Allah yasa ina da ajiya cikin cikin nan".



Zuhra tayi murmushi tare da boye fuskarta bayan Sultan.




yaya Rafeeq yayi murmushi yace "ni fa kullun addu'ata Allah ya nuna min yaran ki mata na Zuhra beauty".



Zuhra tace"Allah yakawo nagari toh my only".



Yace"ameeen my wife".




Yace "kinga dama ina so yau muje mu gaishe da su Mama".



Tuni fara'a ta cika fuskar Zuhra tace "kai amma naji dadi wlhy, dama abinda nakeso na tambaya kenan".



Yaya Rafeeq yace "kinga daganan sai muje ki gaishe da Mummy ko?".




Fuskarta tayi gwanin tausayi tace "wlhy yaya Rafeeq ina tsoron Aunty Hanan".



Ya kama hannunta ya hada da nashi ya rintse ya fara lallashinta cikin kulawa yace "babu abinda zata yi maki Zuhra, ki kwantar da hankalinki".



Zuhra tafara shiri, bayan taqara yima Sultan wanka ta saka mashi kaya, yayi bacci itama taje tayi wanka ta shirya cikin wani swiss boyel lace pick mai zanen flower black tayi kyau sosae.



Bayan tagama shiri tana fesa turaruka masu qamshi yaya Rafeeq yashigo cikin shirin tasa shadda galila ruwan sararin samaniya hada hula yayi kyau sosai, kamar wani balarabe.




yana ganin Zuhra dasauri ya rungumeta tabaya yace "kinyi kyau sosae,inama zama zamuyi agida inta kallon wannan kwalliyar taki".



Zuhra tayi murmushi tace "k'amshinka shine ya tababbatar min da kaine mijina na haqiqa da ban sameka ba da sai an ta yimin jaje, amma nagode ma Allah daya bani kai mijina mai qaunata tsakani da Allah, ina sonka sosae,bani fatan abinda zai rabani da kai".




ya lunshe ido biya bayanta kafin yasaketa, suna yin ido hudu, Zuhra tace "masha Allah, gaskiya har kishi ya kamani".



Yaya Rafeeq yace "nami fa?".




Zuhra tace "na matan da zasu ganka mana".



Yayi murmushi yace "ki kwantar da hankalinki, Rafeeq naki ne ke daya".



Zuhra tace "idan kan ya faru zanji dadi, amma yaya Rafeeq kasan Aunty Hanan tana sonka sosae, kuma idan nabar Sultan a haka iyayenshi na rabe ban yima kaina adalci ba.......".



Badan ta so ba dan dole tayi shiru sakamakon d'aga mata hannu da yayi, ya daure fuska yace "idan kin gama shirin ina jiranki a house premeses" yafita ba tare da yaqara cewa komai ba.





Mayafinta ta dauka tare da jaka, sannan ta sa'bi Sultan a kafad'arta ta fita, ranta babu dadi.



Koda ta'isa house premeses, zaune yake cikin mota Anaconda 2018 ruwan sararin samaniya, ta bude motar tare da sallama tashiga, sallamar kawai ya'ansa amma bai kalli inda take ba.




A haka suka yita tafiya babu wanda yayi magana, har suka tsaya wani supermarket tayi parking ya fita, yakawo abinda zai sawo masu aiki suka saka mashi akin boot sannan ya sallamesu ya shigo mota suka tafi.





Zuciyar Zuhra cike da tunanin yaya Rafeeq daga fad'in gaskiya sai fushi, ita ta rasa inda zata saka kanta.



Fuskar Sultan take kallo wanda yake ta faman baccinsa, tausayinshi ya kamata, bata san lokacin da hawaye suka zubo bisa fuskar Sultan ba daga cikin idanuwanta.



Tasan tabbas idan Aunty Hanan ta dawo, itace za tasha wahala, amma duk da haka, tana son tazo tariqe yaron ta, saboda cikin abubuwan da suke ma Zuhra tausayi, su tada mata hankali harda taga yaro baya tare da mahaifiyarsa gashi yaya Rafeeq yace da an yaye shi zai anshi abin shi.



Zuhra tasa hannu tagoge hawayen da suka qara zuboya mata,sannu hawayenta,tada Sultan daga bacci.



Yaya Rafeeq ya samu wuri yayi parking din motarshi a bakin titi.




Bayan yayi parking ya busar da wani iska mai zafi daga cikin bakinshi sannan yabige sitiyari, ya juyo yana kallon Zuhra ranshi babu dadi.



A hankali yake magana yace "amma kin san babu abinda na tsana irin zubar hawayenki ko?".



Zuhra ba taace mashi komai ba, ta fara qoqari tsaida hawayenta amma ina, dama gata sarkin kuka ga tausayi.




yace"kinga idan bakibar wannan kukanba wlhy zani juya motar inbaidake gida sannan ni intare ingaishe da su".



Tasamu hawayen suka tsaya,sannan yatada mota yatafi.




Suka isa unguwarsu Zuhra, mai gadi ya bud'e masu gate suka shiga, Alhmdllh gidansu Zuhra yyi kyau babu laifi dan in ba wanda ya sani ba, ba wanda zaice su Zuhra sun ta'ba talauci a duniya.




ya samu wuri yayi parking, sannan suka shiga, Mama ce suka tarar a porlour tana kallon tashar Africa tv 3.







Murna cike da fuskarta ta'anshi Sultan, suka zauna cikin jin dadi.



yaya Rafeeq ya zauna qasa tare da gaishe da Mama cikin girmamawa, Mama ta'ansa tare da saka masu albarka.





suka dan taba hira, Mama tace "gashi kun yi rashin sa'a Baban naku baya nan".



Rafeeq yace "ai zan dawo daukarsu zuwa anjima insha Allah".




Mama tace "Zuhra tashi kawo mashi abinci da lemu".



Rafeeq yace "Alhmdllh Mama nagode".




Zuhra tace "idan yadawo zamuci Mama".



Mama tace "toh Allah ya dawo da shi lafiya".



Bayan yayi masu sallama yafita, yayi ma mai gadi magana, ya fara shigo da kayan da ya sawo masu, kayan lashe lashe da tande tande da ruwan roba da sauransu.





Mama tai ta saka mashi albarka, tare da godia.




suka shiga firar su irinta tsakanin uwa da diyarta, nan mama ke fad'a mata duk ranar juma'a sai Rafeeq yazo gaishe da su tare da kud'i masu yawa.




Zuhra taji dadi sosae ko babu komae yaya Rafeeq ya damu da iyayenta kuma bai ta'ba fad'a mata cewa yana zuwa gaishe da su ba.



Mama tace "Zuhra, ya naga idanuwan ki kamar kinyi kuka?".




Zuhra tace "wlhy Mama yanzu da zamu taho daga nayi ma yaya Rafeeq maganar dawowar Aunty Hanan,shikenan yayi fushi".




Mama tace "banda wannan kuma fa?, akwai abinda yake yi maki?".




Zuhra tace "wlhy Mama idan nace ga abinya yaya Rafeeq yayi min marar kyau nayi qarya, wannan dai maganar ce kuma itama yaune mukayi ta da shi".




Mama ta tausasa murya tace "Zuhra tunda baya son wannan maganar, kibar yi mashi ita, ke dai ciki gaba da addu'a Allah ya tabbatar maku da alkairi, kuma idan Allah ya qaddara Hanan zata dawo to babu makawa zata dawo, idan kuma babu rabon dawowarta to ba zata dawo ba, kedai ciki gaba da addu'a".




Zuhra tace "toh Mama, insha Allah zan ci gaba da addu'a".




Mama tace "Allah yayi maku albarka, kema kuma Allah yabaki zuri'a tagari".




Zuhra tace "ameen Mama".



Zuhra ce ta dafa masu abincin dare, tuwon shinkafa da miyar agusi tare da farfesu yan ciki da kan rago, sai lemun kwakwa wanda yaji madarar gwangwani da ruwa da lemun ayaba wanda yaji youghout.





Haka su ka sha yinin su sannan sukayi wanka, ita da Sultan dama tasaka mashi kayanshi da pampers cikin jaka.




Bayan sallar magrib sai ga yaya Rafeeq ya dawo daukarsu, dama su sunci abincinsu yaya Rafeeq yaci nashi har ya gama Baba bai dawo ba.





Bayan yaya Rafeeq ya gama, saiga Baba yadawo cikin motarshi 406 baqa, suka gaishe sosae cikin jin dadi, sannan Mama ta fada ma Baba abin da kawo masu.




Baba yace "yo kai Rafeeq baka gajiya da hidima da mu?".



yaya Rafeeq yace "wlhy Baba babu komae, idan banyi maku ba wazai yi maku".




Baba yayi ta saka masu albarka sannu sukayi sallama suka tafi.






Saida suka fara zuwa gida wajen Mami, Zuhra ta gaishe da Mami cikin girmamawa Mami ta'ansa tare da jin dadin ganinta, ta d'auki Sultan.



Islam da Iman suka ja Zuhra dakinsu suka dan fara hira, Mami da Rafeeq suna porlour, Sultan ne yafara rigima, Mami ta kira Islam.



Mami tace "zoki dauki abinku".




Islam tayi dariya tace "kaji abinda matarka tafadi wai in dauki abinmu ko?"



Sultan kamar yana jinta sai yafara qoqarin zuwa wurin yaya Rafeeq, wai wajenshi zaije.




Islam tace "iyeh kaga masu uba, to tafi".



Tare da miqashi tana fadin kaqara zuwa gidan kasameni ai.



Mami tace "ai ni da mai gidana bamu rabewa har yaqi Aunty saboda ni".




Islam tayi dariya tace "Mami saboda daddy din dai".





Mami tace "gobe da safe Katsina zani je dan haka da mijina zanje".




Mami tace"yawwa kaga sai ka biyo ka tafi da su school ko, gashi Iman ta matsa abamu mota sutafi da ita".




yaya Rafeeq yace "Mami kema kin goyi bayan a basu mota?".




Mami tace "ai Abban ku yace sai anji ta bakin ka".




Yaya Rafeeq yace "wa zai ba wa'annan yaran mota, yaran da basu san ciwon kansu ba".



yaya Rafeeq yaqi ba da goyon bayan a basu mota.




Bayan sallar isha'i Abba yadawo lokacin yaya Rafeeq yadawo daga masallaci, bayan sun gaisa Abba ya dauki Sultan,sun dan dad'e a gidan sannan sukayi sallama suka tafi.





Babu inda suka tsaya sai gidansu Hanan, duk da dama Hanan tana ta zaman jiran dawowar Sultan amma ranta bai ba ta harda Zuhra za'azoba.




koda sukayi parking harabar gidan, suka shiga cikin parlour, babu kowa sai Asabe mai aiki ta dake ta fatan gyaran porlour.




Bayan ta gaishe da su, tayi ma Mummy magana.



Babu 'bata lokaci Mummy ta fito fuskarta d'auke da fara'a tare da murnar ganin Zuhra a gidansu.



Mummy ta samu kujera ta zauna tare da cewa ''ku dawo bisa kujera ku zauna mana kamar wasu baqi.



suka zauna bisa kujera sannan suka gaishe da Mummy, Mummy ta'ansa cikin jin dadi.



Bayan sun dan taba fira, Mummy ta'aika akira mata Hanan.






Bata jima sosae ba sai gata ta fito, cikin shigar riga da wando na bacci dan ita har tayi shirin kwanciya.




Sultan yana ganin Hanan yafara qoqarin kwace kanshi daga hannun Mummy yanason zuwa wajenta.



Hanan tana ganin d'anta tafara murmushi tace "babyna tun d'azu kai nake jira muyi bacci" tasa hannu ta'anshi Sultan dan ita bata lura da wasu mutane ba.




Mummy tace "Hanan baki ga yayanki ba da kuma Zuhra?".



Da sauri Hanan takalle su tace "sannunku da zuwa".




Zuhra ce ta'ansa tace "yawwa, Aunty Hanan kin wuni lfy?".




Hanan tace "lfy ya karatu?".



Zuhra tace "Alhmdllh"



Hanan ta kalli Rafeeq tace "yaya Rafeeq ina wuni".



Yace"lfy".



Yace "Mummy mu zamu koma gida".



Mummy tace "ko ruwa baku sha ba, Hanan a kawo masu ruwa mana".





Yaya Rafeeq yace "Alhmdllh Mummy daga gidansu Mami muke".



 Zuhra ta fiddo turaruka guda biyar masu tsada ta bada aba Sultan.




saida Mummy tayi da gaske sannan suka sha lemu da ruwa suka tafi.



Bayan sun koma gida sunyi wanka sukayi shirin kwanciya dama sunci abinci gidan Mama, suka d'an taba fira sannan suka kwanta.




Da asuba Mummy ta kira wayar yaya Rafeeq, ta fada mashi suna asibiti Sultan babu lafiya.




Hankalinshi ya tashi sosae, dama yayi sallah, ya fadi ma Zuhra sannan ya tafi, Zuhra tayi yunqurin bin shi, amma yace tabari idan ya dawo sai su tafi idan ba'a sallamesu ba.



Zuhra harda kukanta, tausayi Sultan take ji sosae.




Yaya Rafeeq yana zuwa asibitin su Mami da Islam da Iman suna isowa.



Idanuwan Hanan sunyi luhu luhu sunyi jajir abin tausayi, Islam da Iman suna ganin Aunty Hanan suka fara kuka.




Mami ta fara yi masu fad'a, su da za suyi addu'a kuma su kwantar ma da Hanan hankali shine zasu qara saka mata damuwa.




yaya Rafeeq ya rude, hankalinshi ya tashi da yake yasan likitan dake kula da yara kuma asibitin Mami ne, ya bi bayan Mami suka shiga cikin office din likitan.




Suka tambaya zasu iya shiga su ga Sultan?.



likitan yace "eh amma banda hayaniya plz".




yayi masu jagora suka shiga dakin, likitoci biyu ne kan shi, amma ba hausawa ba, lokacin da suka shiga sun gama gwaje gwajensu,suka fito su Mami suka shiga.




TUni d'akin ya cika ciki da dangi da abokan arziqi, duk wanda yaga Sultan sai ya zubar da hawaye irin yadda cikin dare daya Sultan yakoma.





Hanan ko saida aka riK'eta saboda juwa take ta gani.



likita yace "yana son ganin iyayen Sultan".




Rafeeq da Hanan suka bishi office, likita ya dafa Rafeeq yace "Rafeeq kayi haquri sakamokon chlora  da taci qarfinshi sai dai kuyi haquri Allah ya anshi abin shi".




Ai Hanan tuni ta zube qasa a sume, yaya Rafeeq jingina yayi da bango dan shima yanada niyyar fad'uwa, sai dai likita ya zaunar da shi bisa kujera.





likita ya danna wata qararrawa saiga Nurse guda biyu suka kama Hanan suka d'aurata  gado sannan suka nufi wani daki da ita da sauri likita yana biye da su.




Dakin da Sultan yake kwance babu wanda yayi tunanin Sultan babu rai har Mami bata gane saboda bata kawo mashi mutuwa ba ko daya.




Saida wata Nurse tashigo tana basu haquri tasa farin kyalle ta lullube gawar Sultan.















*Real Miss J*🙋😘*🎀ADALILIN KANE🎀*


[5/11, 22:04] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀ADALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITTEN BY JAMILA SAMAILA YUSUF*



*EDIT BY*

*MARYAM AHMAD PAKI*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*





*230-235*






  Bayan sun fito, Zuhra tace "su taso suje suci abunci".



Islam kunya ta Kama ta sosae, ji take kamar tace ta k'oshi, to tasan halin 'yan kayansu, tana cewa ta k'oshi zai fara hararar ta.



Iman ko ajiki nta, ai dama so take yaji, cikin zuciyar ta take fad'in hakanan a matsa ma mutum yayi ta karatu, dan kuma ka fad'i abinda yake ranka sai aji haushinka.




Suka isa dinning area, kowa yasamu kujera yazauna, Zuhra ce tayi serving dinsu sannan ta zuba nata ta zauna kusa da mijinta.




Islam ta kasa cin abinci, ko motsin kirki ba tason yi, saboda kunya.



Iman ko babu ruwanta abincin ta take ci hankalin ta kwance.



Bayan sun gama cin abinci, suka koma parlour suka zauna suna firarsu, jefu jefi yaya Rafeeq yana d'an saka baki idan t akama dole yayi magana.




Iman dai tayi tagumi tana jiran yace su tashi ya kaisu gida dan ita ji take kamar saman k'aya take.



Tunda ta zauna babu abinda tace sai Islam da Zuhra ke firarsu dama basu wani saba da hira da yaya Rafeeq ba.



Yaya Rafeeq  ya tashi yanufi part dinshi yabar su a porlour.



Yana fita Iman kamar jira take ta turo baki tace "ni fa wlhy na gaji, so nake naje gida, haka kawai an kawo mutun wuri kuma sai faman d'aure mashi fuska ake".

 



Islam tace "haba Iman, wai me yasa baki da haquri ne, yana fa sane da mu fa".



Zuhra tace "au ba zaku yi min weekend din ba?".



Iman ta ware ido tare da bud'a baki tace "a ina zamu yi weekend din?, ki bari duk ranar da wannan mijin naki ya tafi unguwa to ni da kaina zanzo yi maki hutu bama weekend ba".



Islam tace "ni fa kunyar shi na keji wlhy duk bana jin dadi".




Zuhra tayi murmushi tace "ai sak'o na nan zan bashi".



Islam tace "dan Allah abar sak'on nan wlhy wasa nake yi".



Iman tace "wane wasa, ni fa da gaske nake, amma dai kada a fada mashi".



Gaba dayansu sukasa dariya.




Da marece yaya Rafeeq ya kaisu gida, bayan ya gaishe da Mami da Abba sukayi fira sosae sannan ya dawo gida cike da k'aunar matarshi.




Ranar saturday Islam da Iman sukaje GRA gidan su Aunty Hanan suka d'auko Sultan, sai bayan sallar isha'i sannan driver  ya maida shi gida tare da tsaraba mai tarin yawa, dan tin a school duk abinda suka gani na yara sai sunsaima Sultan, ga kuma Mami tasa driver yayima Sultan shopping aka hadashi dasu aka mai dashi gida.




Sultan yaro qarami tare da tarin masoya da farin jini, daga dang n uwa harna uba, yanzu yana da wata goma sha daya haqoranshi hudu biyu sama biyu qasa, kuma yadan fara tafiya kadan, yanayi taku daya biyu saiya zauna.




Kayan wasa wurin Sultan  da kayan sawa ba'a magana, Mami ta saya, Mummy, daddy, Abba, Aunty Hanan, yaya Rafeeq da kuma Zuhra, har iyayen Zuhra idan taje gida suna ba dawa akawoma Sultan, amma Hanan bata sani ba saboda da ta sani baza ta ta6a sakama yaronta bayan Zuhra ba.




Ranar Sunday Mummy tasa driver yakai Sultan gidansu,yaya Rafeeq na kwance shida Zuhra sukaji door bell, ya saka jallabiya yafita, yana ganin Sultan dadi ya kamashi dan dama tunaninshi yake.



Shima Sultan yana ganin mahaifinshi ya bude haqoranshi guda hudu yana dariya,yaya Rafeeq ya'anshi Sultan tare da yima driver hasahi kamar yadda yasaba, driver yayi ta godiya yana wangale baki, yayi mashi sallama yatafi.




Tinda yaya Rafeeq yashiga da Sultan, Zuhra ta'anshe shi tanatajin dadi,ta nayi mashi wasa,ta saka shi cikin keken yara tana turashi, Sultan sai dariya yake.



Yaya Rafeeq ya tsaya kusa da ita tare da kwanciya bisa gadon bayanta,yace "kin mance da ni ko?".



Zuhra tayi murmushi tare da juyowa tace "kaima zoka shiga ciki in turaka".




Gaba daya sukasa dariya hada Sultan da bai san abinda aka ce ba.



Yaya Rafeeq yayi kissing din goshinta yace "saidai ki shiga in turaki".



Ya koma bisa kujera ya zauna yanata kallonsu, sai Zuhra ta bashi tausayi cikin zuciyarshi yace "ya Allah ka nunamin 'ya'yan Zuhra, Allah yashirya mani su da sauran yan uwa musulmai".



Zuhra tadauko Sultan tadawo tazauna kusa da Rafeeq tare da rugume Sultan bisa jikinta tana wasa da yatsun hannunshi.



Zuhra tayi murmushi tace "yayana komai na Sultan irin nakane fa, gaskiya kayi ma Aunty Hanan wayau".



yayi murmushi tare da kallon cikin idanuwan ta cike da qaunarta yace "kema ai wayau zanyi maki".



Zuhra takalleshi tayi murmushi cikin zuciyarta tace "ai da naji dadi wlhy".



Yaya Rafeeq yamatso kusa da ita yace "tunanin me kike kuma?".



Zuhra tace"babu komae".




Ya d'aura hannunshi bisa cikinta yace "Allah yasa ina da ajiya cikin cikin nan".



Zuhra tayi murmushi tare da boye fuskarta bayan Sultan.




yaya Rafeeq yayi murmushi yace "ni fa kullun addu'ata Allah ya nuna min yaran ki mata na Zuhra beauty".



Zuhra tace"Allah yakawo nagari toh my only".



Yace"ameeen my wife".




Yace "kinga dama ina so yau muje mu gaishe da su Mama".



Tuni fara'a ta cika fuskar Zuhra tace "kai amma naji dadi wlhy, dama abinda nakeso na tambaya kenan".



Yaya Rafeeq yace "kinga daganan sai muje ki gaishe da Mummy ko?".




Fuskarta tayi gwanin tausayi tace "wlhy yaya Rafeeq ina tsoron Aunty Hanan".



Ya kama hannunta ya hada da nashi ya rintse ya fara lallashinta cikin kulawa yace "babu abinda zata yi maki Zuhra, ki kwantar da hankalinki".



Zuhra tafara shiri, bayan taqara yima Sultan wanka ta saka mashi kaya, yayi bacci itama taje tayi wanka ta shirya cikin wani swiss boyel lace pick mai zanen flower black tayi kyau sosae.



Bayan tagama shiri tana fesa turaruka masu qamshi yaya Rafeeq yashigo cikin shirin tasa shadda galila ruwan sararin samaniya hada hula yayi kyau sosai, kamar wani balarabe.




yana ganin Zuhra dasauri ya rungumeta tabaya yace "kinyi kyau sosae,inama zama zamuyi agida inta kallon wannan kwalliyar taki".



Zuhra tayi murmushi tace "k'amshinka shine ya tababbatar min da kaine mijina na haqiqa da ban sameka ba da sai an ta yimin jaje, amma nagode ma Allah daya bani kai mijina mai qaunata tsakani da Allah, ina sonka sosae,bani fatan abinda zai rabani da kai".




ya lunshe ido biya bayanta kafin yasaketa, suna yin ido hudu, Zuhra tace "masha Allah, gaskiya har kishi ya kamani".



Yaya Rafeeq yace "nami fa?".




Zuhra tace "na matan da zasu ganka mana".



Yayi murmushi yace "ki kwantar da hankalinki, Rafeeq naki ne ke daya".



Zuhra tace "idan kan ya faru zanji dadi, amma yaya Rafeeq kasan Aunty Hanan tana sonka sosae, kuma idan nabar Sultan a haka iyayenshi na rabe ban yima kaina adalci ba.......".



Badan ta so ba dan dole tayi shiru sakamakon d'aga mata hannu da yayi, ya daure fuska yace "idan kin gama shirin ina jiranki a house premeses" yafita ba tare da yaqara cewa komai ba.





Mayafinta ta dauka tare da jaka, sannan ta sa'bi Sultan a kafad'arta ta fita, ranta babu dadi.



Koda ta'isa house premeses, zaune yake cikin mota Anaconda 2018 ruwan sararin samaniya, ta bude motar tare da sallama tashiga, sallamar kawai ya'ansa amma bai kalli inda take ba.




A haka suka yita tafiya babu wanda yayi magana, har suka tsaya wani supermarket tayi parking ya fita, yakawo abinda zai sawo masu aiki suka saka mashi akin boot sannan ya sallamesu ya shigo mota suka tafi.





Zuciyar Zuhra cike da tunanin yaya Rafeeq daga fad'in gaskiya sai fushi, ita ta rasa inda zata saka kanta.



Fuskar Sultan take kallo wanda yake ta faman baccinsa, tausayinshi ya kamata, bata san lokacin da hawaye suka zubo bisa fuskar Sultan ba daga cikin idanuwanta.



Tasan tabbas idan Aunty Hanan ta dawo, itace za tasha wahala, amma duk da haka, tana son tazo tariqe yaron ta, saboda cikin abubuwan da suke ma Zuhra tausayi, su tada mata hankali harda taga yaro baya tare da mahaifiyarsa gashi yaya Rafeeq yace da an yaye shi zai anshi abin shi.



Zuhra tasa hannu tagoge hawayen da suka qara zuboya mata,sannu hawayenta,tada Sultan daga bacci.



Yaya Rafeeq ya samu wuri yayi parking din motarshi a bakin titi.




Bayan yayi parking ya busar da wani iska mai zafi daga cikin bakinshi sannan yabige sitiyari, ya juyo yana kallon Zuhra ranshi babu dadi.



A hankali yake magana yace "amma kin san babu abinda na tsana irin zubar hawayenki ko?".



Zuhra ba taace mashi komai ba, ta fara qoqari tsaida hawayenta amma ina, dama gata sarkin kuka ga tausayi.




yace"kinga idan bakibar wannan kukanba wlhy zani juya motar inbaidake gida sannan ni intare ingaishe da su".



Tasamu hawayen suka tsaya,sannan yatada mota yatafi.




Suka isa unguwarsu Zuhra, mai gadi ya bud'e masu gate suka shiga, Alhmdllh gidansu Zuhra yyi kyau babu laifi dan in ba wanda ya sani ba, ba wanda zaice su Zuhra sun ta'ba talauci a duniya.




ya samu wuri yayi parking, sannan suka shiga, Mama ce suka tarar a porlour tana kallon tashar Africa tv 3.







Murna cike da fuskarta ta'anshi Sultan, suka zauna cikin jin dadi.



yaya Rafeeq ya zauna qasa tare da gaishe da Mama cikin girmamawa, Mama ta'ansa tare da saka masu albarka.





suka dan taba hira, Mama tace "gashi kun yi rashin sa'a Baban naku baya nan".



Rafeeq yace "ai zan dawo daukarsu zuwa anjima insha Allah".




Mama tace "Zuhra tashi kawo mashi abinci da lemu".



Rafeeq yace "Alhmdllh Mama nagode".




Zuhra tace "idan yadawo zamuci Mama".



Mama tace "toh Allah ya dawo da shi lafiya".



Bayan yayi masu sallama yafita, yayi ma mai gadi magana, ya fara shigo da kayan da ya sawo masu, kayan lashe lashe da tande tande da ruwan roba da sauransu.





Mama tai ta saka mashi albarka, tare da godia.




suka shiga firar su irinta tsakanin uwa da diyarta, nan mama ke fad'a mata duk ranar juma'a sai Rafeeq yazo gaishe da su tare da kud'i masu yawa.




Zuhra taji dadi sosae ko babu komae yaya Rafeeq ya damu da iyayenta kuma bai ta'ba fad'a mata cewa yana zuwa gaishe da su ba.



Mama tace "Zuhra, ya naga idanuwan ki kamar kinyi kuka?".




Zuhra tace "wlhy Mama yanzu da zamu taho daga nayi ma yaya Rafeeq maganar dawowar Aunty Hanan,shikenan yayi fushi".




Mama tace "banda wannan kuma fa?, akwai abinda yake yi maki?".




Zuhra tace "wlhy Mama idan nace ga abinya yaya Rafeeq yayi min marar kyau nayi qarya, wannan dai maganar ce kuma itama yaune mukayi ta da shi".




Mama ta tausasa murya tace "Zuhra tunda baya son wannan maganar, kibar yi mashi ita, ke dai ciki gaba da addu'a Allah ya tabbatar maku da alkairi, kuma idan Allah ya qaddara Hanan zata dawo to babu makawa zata dawo, idan kuma babu rabon dawowarta to ba zata dawo ba, kedai ciki gaba da addu'a".




Zuhra tace "toh Mama, insha Allah zan ci gaba da addu'a".




Mama tace "Allah yayi maku albarka, kema kuma Allah yabaki zuri'a tagari".




Zuhra tace "ameen Mama".



Zuhra ce ta dafa masu abincin dare, tuwon shinkafa da miyar agusi tare da farfesu yan ciki da kan rago, sai lemun kwakwa wanda yaji madarar gwangwani da ruwa da lemun ayaba wanda yaji youghout.





Haka su ka sha yinin su sannan sukayi wanka, ita da Sultan dama tasaka mashi kayanshi da pampers cikin jaka.




Bayan sallar magrib sai ga yaya Rafeeq ya dawo daukarsu, dama su sunci abincinsu yaya Rafeeq yaci nashi har ya gama Baba bai dawo ba.





Bayan yaya Rafeeq ya gama, saiga Baba yadawo cikin motarshi 406 baqa, suka gaishe sosae cikin jin dadi, sannan Mama ta fada ma Baba abin da kawo masu.




Baba yace "yo kai Rafeeq baka gajiya da hidima da mu?".



yaya Rafeeq yace "wlhy Baba babu komae, idan banyi maku ba wazai yi maku".




Baba yayi ta saka masu albarka sannu sukayi sallama suka tafi.






Saida suka fara zuwa gida wajen Mami, Zuhra ta gaishe da Mami cikin girmamawa Mami ta'ansa tare da jin dadin ganinta, ta d'auki Sultan.



Islam da Iman suka ja Zuhra dakinsu suka dan fara hira, Mami da Rafeeq suna porlour, Sultan ne yafara rigima, Mami ta kira Islam.



Mami tace "zoki dauki abinku".




Islam tayi dariya tace "kaji abinda matarka tafadi wai in dauki abinmu ko?"



Sultan kamar yana jinta sai yafara qoqarin zuwa wurin yaya Rafeeq, wai wajenshi zaije.




Islam tace "iyeh kaga masu uba, to tafi".



Tare da miqashi tana fadin kaqara zuwa gidan kasameni ai.



Mami tace "ai ni da mai gidana bamu rabewa har yaqi Aunty saboda ni".




Islam tayi dariya tace "Mami saboda daddy din dai".





Mami tace "gobe da safe Katsina zani je dan haka da mijina zanje".




Mami tace"yawwa kaga sai ka biyo ka tafi da su school ko, gashi Iman ta matsa abamu mota sutafi da ita".




yaya Rafeeq yace "Mami kema kin goyi bayan a basu mota?".




Mami tace "ai Abban ku yace sai anji ta bakin ka".




Yaya Rafeeq yace "wa zai ba wa'annan yaran mota, yaran da basu san ciwon kansu ba".



yaya Rafeeq yaqi ba da goyon bayan a basu mota.




Bayan sallar isha'i Abba yadawo lokacin yaya Rafeeq yadawo daga masallaci, bayan sun gaisa Abba ya dauki Sultan,sun dan dad'e a gidan sannan sukayi sallama suka tafi.





Babu inda suka tsaya sai gidansu Hanan, duk da dama Hanan tana ta zaman jiran dawowar Sultan amma ranta bai ba ta harda Zuhra za'azoba.




koda sukayi parking harabar gidan, suka shiga cikin parlour, babu kowa sai Asabe mai aiki ta dake ta fatan gyaran porlour.




Bayan ta gaishe da su, tayi ma Mummy magana.



Babu 'bata lokaci Mummy ta fito fuskarta d'auke da fara'a tare da murnar ganin Zuhra a gidansu.



Mummy ta samu kujera ta zauna tare da cewa ''ku dawo bisa kujera ku zauna mana kamar wasu baqi.



suka zauna bisa kujera sannan suka gaishe da Mummy, Mummy ta'ansa cikin jin dadi.



Bayan sun dan taba fira, Mummy ta'aika akira mata Hanan.






Bata jima sosae ba sai gata ta fito, cikin shigar riga da wando na bacci dan ita har tayi shirin kwanciya.




Sultan yana ganin Hanan yafara qoqarin kwace kanshi daga hannun Mummy yanason zuwa wajenta.



Hanan tana ganin d'anta tafara murmushi tace "babyna tun d'azu kai nake jira muyi bacci" tasa hannu ta'anshi Sultan dan ita bata lura da wasu mutane ba.




Mummy tace "Hanan baki ga yayanki ba da kuma Zuhra?".



Da sauri Hanan takalle su tace "sannunku da zuwa".




Zuhra ce ta'ansa tace "yawwa, Aunty Hanan kin wuni lfy?".




Hanan tace "lfy ya karatu?".



Zuhra tace "Alhmdllh"



Hanan ta kalli Rafeeq tace "yaya Rafeeq ina wuni".



Yace"lfy".



Yace "Mummy mu zamu koma gida".



Mummy tace "ko ruwa baku sha ba, Hanan a kawo masu ruwa mana".





Yaya Rafeeq yace "Alhmdllh Mummy daga gidansu Mami muke".



 Zuhra ta fiddo turaruka guda biyar masu tsada ta bada aba Sultan.




saida Mummy tayi da gaske sannan suka sha lemu da ruwa suka tafi.



Bayan sun koma gida sunyi wanka sukayi shirin kwanciya dama sunci abinci gidan Mama, suka d'an taba fira sannan suka kwanta.




Da asuba Mummy ta kira wayar yaya Rafeeq, ta fada mashi suna asibiti Sultan babu lafiya.




Hankalinshi ya tashi sosae, dama yayi sallah, ya fadi ma Zuhra sannan ya tafi, Zuhra tayi yunqurin bin shi, amma yace tabari idan ya dawo sai su tafi idan ba'a sallamesu ba.



Zuhra harda kukanta, tausayi Sultan take ji sosae.




Yaya Rafeeq yana zuwa asibitin su Mami da Islam da Iman suna isowa.



Idanuwan Hanan sunyi luhu luhu sunyi jajir abin tausayi, Islam da Iman suna ganin Aunty Hanan suka fara kuka.




Mami ta fara yi masu fad'a, su da za suyi addu'a kuma su kwantar ma da Hanan hankali shine zasu qara saka mata damuwa.




yaya Rafeeq ya rude, hankalinshi ya tashi da yake yasan likitan dake kula da yara kuma asibitin Mami ne, ya bi bayan Mami suka shiga cikin office din likitan.




Suka tambaya zasu iya shiga su ga Sultan?.



likitan yace "eh amma banda hayaniya plz".




yayi masu jagora suka shiga dakin, likitoci biyu ne kan shi, amma ba hausawa ba, lokacin da suka shiga sun gama gwaje gwajensu,suka fito su Mami suka shiga.




TUni d'akin ya cika ciki da dangi da abokan arziqi, duk wanda yaga Sultan sai ya zubar da hawaye irin yadda cikin dare daya Sultan yakoma.





Hanan ko saida aka riK'eta saboda juwa take ta gani.



likita yace "yana son ganin iyayen Sultan".




Rafeeq da Hanan suka bishi office, likita ya dafa Rafeeq yace "Rafeeq kayi haquri sakamokon chlora  da taci qarfinshi sai dai kuyi haquri Allah ya anshi abin shi".




Ai Hanan tuni ta zube qasa a sume, yaya Rafeeq jingina yayi da bango dan shima yanada niyyar fad'uwa, sai dai likita ya zaunar da shi bisa kujera.





likita ya danna wata qararrawa saiga Nurse guda biyu suka kama Hanan suka d'aurata  gado sannan suka nufi wani daki da ita da sauri likita yana biye da su.




Dakin da Sultan yake kwance babu wanda yayi tunanin Sultan babu rai har Mami bata gane saboda bata kawo mashi mutuwa ba ko daya.




Saida wata Nurse tashigo tana basu haquri tasa farin kyalle ta lullube gawar Sultan.















*Real Miss J*🙋😘*🎀ADALILIN KANE🎀*

[5/11, 22:04] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀ADALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITTEN BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*235-240*




  Saida wata Nurse tashigo tana basu haquri tasa farin kyalle talullu6e gawar Sultan.



Islam ji tayi kamar saukar aradu,kamar wani mafarki,hankalinta yayi mugun tashi sosae.



Iman kuwa kuka tafasa mai bantausayi,tarasa inda zata saka kanta.



Mummy ce tarungumeta tana lallashinta tare da bada haquri duk da irin d'acin da rad'ad'in da takeji cikin zuciyarta.



Mami banda salati babu abinda takeyi takasayin komae,ga wasu zafafan hawaye da suke zubo mata.



Mummy ce tafiddo wayarta daga cikin jaka,tashiga kiran layin Daddy domin tasanar da shi rassuwar,dama kuma yayi tafiya zuwa Abuja,amma tinda Mummy takirashi da asuba tafadi masa rashin lafiyar Sultan yafara neman biza zuwa Kano.



Tinda aka fita da Hanan,yaya Rafeeq yake tsaye yakasa ko motsin kiriki.



Doctor yayita fama da shi akan yazauna saboda yaga kamar yanada niyyar fad'uwa.



Amma yaya Rafeeq yace zai'iya tafiya babu komae.



Dole Doctor yabarshi yafita.



Jikinsa babu qwari yake tafiya,kamar wanda qwai yafashe mawa ciki.




Yana isa bakin room din da Sultan yake,yakasa shiga  yayi kamar 5mins agurin kafin bude qofar,yayi sallama sannan yashiga.




Yana shiga kowa yamaida attension din kansa,cike da tausayawa.



Mummy tace"Rafeeq kuyi haquri kaji,Allah yabamu haqurin rashinsa".



Mami ce takira wayar Abba tafada mashi rassuwar Sultan.



Hankalin Abba yatashi sosae,lalle rayuwar duniya abin tsoro ce.




Wayar yaya Rafeeq ne yashiga ruri,hannunshi yayi mashi nauyi hakanan yasamu yad'auki wayar.



Zuhra ce hankalinta duk yabi yatashi tinda yaya Rafeeq yafadi mata,Sultan babu lafiya take kuka har yanzu ko breakfast batayi ba.



Takira wayar Mama tafad'a mata Sultan yana asibiti,itama Mama hankalinta yatashi sosae.




Cikin disashshiyar murya take magana tace"yaya Rafeeq tin d'azu nake kiran wayarka baka daukaba,ya jikin Sultan din ne?,Dan Allah yaya Rafeeq inason inzo inganshi,ince driver yakawoni?".




Yaya Rafeeq yadan saki murya yace"Inacan wurin Doctor ne,kawai driver yakaiki gidan Mami,jikin Sultan da sauki yanzu zamu dawo amma gidan Mami zamuje kinga saimu had'u acan".




Zuhra tace"toh shikenan bari inyima driver magana,Allah sarki Sultan d'ina kace inayi mashi sannu kafin muhad'u".




Yaya Rafeeq yace"zaiji sosae"tare da kashe waya.




Mami tace"Rafeeq ina Hanan?,naga ban gantaba ne".



Yaya Rafeeq yace"anyi admitting dinsa".



Mami tace"lafiya me yafaru kuma?".




yaya Rafeeq yafadi mata duk abinda yafaru.



Saboda kawaici irin na Mummy komae bata ceba,saida Mami takama hannunta suka tafi room d'in da aka kwantar da Hanan.



Babu 6ata lokaci Zuhra tasa driver yakaita gidan Mami,amma abin mamaki tararar da gida cike da mutane,maza awaje ansaka Canopy.



Kanta yakulle hakanan take tafiya,ranta sai fama saqa mata abubuwa yake.



Hakanan tashiga cikin gidan,tana shiga porlour taci namma taga mutane anyi jigun jigun,bayan tagaishe da su tamu wuri tazauna.




Abba yazo asibitin tare da driver aka tafi da gawar Sultan tare da su Islam da Mummy.



Mami ce tazauna asibiti jinyar Hanan.



Haka su Mummy suka tarar da mutane daga qofar gida har cikin gidan.



Islam da Iman na ganin Zuhra suka qara fashewa da kuka,hankalin Zuhra yaqara tashi saboda tinda tazauna babu wanda taji yayi maganar rassuwa.



Zuhra tatashi taje kusada Iman,zuciyarta a razane tazauna.


Idanuwanta na zubar da hawaye,mata da yawa sai kallonta sukeyi,wasu na tausaya mata, wasu kuma sunajin haushinta yan uwan Hanan kenan.




Ahankali take magana tace"Iman lafiya?, dan Allah kifada mani abinda yake faruwa".



Iman tana kuka tace"Sultan yarassu Zuhra saidai muyi haquri,Sultan yatafi yabar...........".




Tin kafin ta'ida fadin abinda yake bakinta,Zuhra tafadi asome.




Iman taqara sautin kuka tana kiran sunan Zuhra,rabin matan dake zaune porlour sukayo kanta.



Haka akayima Sultan wanka aka kaishe makwancinsa(Allah yasa mucika da imani,amin).



Lokaci kad'an yaya Rafeef yafita hayyacinta,ya rame fuskarshi cike da damuwa.




Zuhra tana farkawa taganta bedroom din Mami kwance bisa gado,Islam da Iman ne kusa da ita sunyi tagumi.



Fuskarsu takunbura idanuwansu sunyi jawur da su.



Zuhra tafara qoqarin tashi zaune,da sauri Iman tazo tatemaka maka tashi zaune.



Zuhra tafara magana cikin muyar kuka tace"ya Allah kasa mafarki nake,wannan mummunan mafarki,Islam dan Allah kada kuyi fatan kuyi irin mafarkin da dani har qarshen rayuwarku,ina Sultan yake?,dan Allah kukawomin shi".



Iman tafasa sabon kuka,har saida Mummy da Mama suka shigo cikin bedroom din.



Islam tace"Zuhra ba mafarki kikayi ba,da gaske ne Sultan ya'ansa kiran mahalicci,saidai muyi haquri".



Zuhra taci gaba da kuka kamar ranta zai fita,Mummy da Mama suka shiga lallashinsu amma sunqi suyi shiru.



Ashe dama amfadima Baba rassuwar,shi kuma yasanadda Mama,amma koda sukayi waya da Zuhra basu nuna mata cewa sun sani ba.



********



Asibiti ko da Hanan tafarka saita fara surutai kamar wadda tasamu ta6in hankali.



Saida akayi mata allura tasamu bacci sannan aka samu sauqi.



Har'aka gama zaman ukku Hanan tana asibiti sauki saiga Allah,hankalin kowa yatashi sosae ga kuma tausayinta da mutane sukeji,ga rassuwar Sultan ga kuma ciwon dake damunta.



Bayan sati daya,Mummy da Daddy suka yanke shawarar afiddata abroad.



Hanan tasamu mental retarded,aka fara shirye shiryen fitarda ita waje domin aduba lafiyarta.




Sun shirya komai tsaf, tare da Mummy suka tafi duk wanda yaga Hanan saiya tausaya mata cikin halin da take.


Duk abinda Zuhra tad'auko na Sultan shikenan ranar babu zama lafiya.



Ita da yaya Rafeeq sunfita hayyacinta ,sun rame kamarba suba duk farin cikin da suke ciki ada yanzu babu.



Iyayensu sun lura da halin da suke ciki,Abba da Mami da kansu sukazo har gida sukayi masu nasiha akan suyi haquri,Allah yasan dalilin yin hakan,sannan Abba yace duk abinda sukasan na Sultan ne suje suyi sadaka da shi ko zasu samu sauki.



Bayan tafiyarsu,yaya Rafeeq yashiga parking din kayan Sultan domin yabi maganar da mahaifinsa yafada mashi.



Nanfa Zuhra tashiga kuka tana roqonshi akan yabarmata kayan bazata qara tada hankalinta bayi mashi alqawari.




Yaya Rafeeq yace"Zuhra nalura kayan nan suna qara tada maki hankali,kamar fiddasu zaifiye mana".



Zuhra tace"dan Allah yaya Rafeeq kataimaka min kada kafidda kayan nan,wlhy idan ina ganinsu suna d'ebemin kewar Sultan d'ina".



Yaya Rafeeq yace"ai banda pic dinsa zan fidda fa,kayan wasa akawai da kayan sawa".



Zuhra tace"toh shikenan,mijina yadda kace haka zakayi"



Haka aka kwashe kaya masu yawa akayi sadaka da su.




Watan Hanan biyu a asibiti qasar turai,ana kula da lafiyar Hanan,Alhmdllh dan yanzu da sauki ba kamar da ba.



Dukda ana waya da Mummy,amma saida Mami da Abba sukayi shirin zuwa ganinta,Abba yacema yaya Rafeeq yashirya atafi da shi.




Ba dan ranshi nasoba haka yashirya aka tafi da shi,kwansu ukku suka dawo,jikin Hanan yayi sauki sosae har amfara maganar sallamarsu.




Watansu ukku a London suka dawo gida Nigeria,amma har lokacin Hanan saita dauko kayan Sultan tarungume tayita kuka kamar qaramar yarinya.




Yan uwa da abokanan arziqi sukayita zuwa yimata ya jiki.




Hakama Mami da Abba da su Iman da Islam sukaje ganinta da yake lokacin anyi hutun second semester suna gida.



Zuhra kau saida tayita roqon yaya Rafeeq sannan yakaita taganota tare da yimata ya jiki.



Hanan tarame sosae,saida jikinta yayi kyau sosae taqara fari kamar ba itaba.





Mummy da Daddy sunji dadin zuwansu,sukayita saka masu albarka.





Bayan wata hudu da dawowarta asibiti jikinta yakoma normal tayi kyau saidai tari damuwa da tinani,masoya sai faman zuwa sukeyi masu sonta da aure kuma masu kudi masu ji da kansu hada dan ministan kudi amma basu dameta ba.




Mummy tayita fama da ita akan tafita sugaisa amma bata zuwa,saidai tarabu da ita,gashi dama likita yace kada abarta cikin damuwa,saboda ciwon zai iya dawowa sabo.




Kullum addu'ar Mummy itace Allah yakawo masu tafita akan wannan al'amari.





Yanzu zaman Zuhra da yaya Rafeeq yadawo normal saidai abinda ba'arasa ba.



Haqiqa Zuhra tanajin tausayin Hanan,dan wani lokacin idan tazauna tayi tinanin irin yadda Hanan keson yaya Rafeeq tin tana yarinya kafin tasan me nene so,da kuma irin yadda yake nuna rashin damuwarsa akanta ga kuma rashin yaronta da tayi ga kuma ciwon daya sameta duk adalilin yaya Rafeeq har kuka takeyi.




Tana tinanin da itace haka tafaru da ita ya zatayi,sai taji wani sabon tausayinta yakamata.




Aunty Hanan taqi sauraron ko wane d'a namiji tindaga yarintarta har zuwa yanzu duk adalilin yaya Rafeeq.




Wannan wane irin sone haka,sanin gaibu sai Allah,amma duk wanda yaji irin wannan labarin yasan ba qaramin so bane.





Wata ranar asabar Abba yana gida yakira wayar yaya Rafeeq yace"yasameshi agida"




Babu b'ata lokaci yatafi,yasamu Abba da Mami cikin porlour din Abba suna fira da alama firar tashice.




Yashiga tare da sallama,bayan yagaishe da su,Abba yanuna mashi kujera kusa da shi.



Abba yafara magana ranshi b'ace yace"Rafeeq ina ganinka kamar mai hankali ashe baka da shi,kai bakasan kawaici bane?,dama dalilin da yasa nakiraka,inason baka umarni indai nine nahaifeka to inaso kamayar da Hanan gidanka,saboda tanason ka kuma taqi sauraron kowa sai kai,kai kuma baka kula da ita,iyayenta sunsa maka ido kanayin yadda kakeso ko,kuma likita yace lalle idan tashiga cikin damuwa ciwonta zaidawo sabo,yanzu nayanke shawara nan da sati biyu za'a daura aurenku kai da ita,kuma daganan gidansu zaka nufa domin kufara shiri kuma ku daidaita kanku,dafatan kafahinci abin mafad'i?".





Yaya Rafeeq ranshi babu dadi yace"eh Abba insha Allah zanyi hakan".




Mami tace"yawwa dama abinda mukeso muji kenan,Allah yayi maka albarka,ai yakamata atausaya mata Rafeeq,Hanan har ciwon hauka tayi duk *Adalilin kane* mu munsani ga kuma rashin yaronta da tayi aiko dan hakan antausaya mata".




Suka shiga yimashi nasiha,tare da saka mashi albarka.




yajima kafin yabar gidan,babu inda yayi parking da motarsa sai house premeses din su Hanan,qananan kayane jikinshi black jeans nd red shirt gaban shirt din anrubuta DON'T TOUCH da baqin fenti,yayi kyau sosae dan shima yanzu yaqara kyau da fari dan yanzu business yakeyi yanada wurin sayar da motoci da kamfanin takalma a India.



Tin kafin yayi parking din tsadaddiyar motarshi,yaga wata qatuwar mota new modern dan hada irinta akayi mashi order daga waye satin da yawuce.






Motar nada bala'in tsada sosae,yamayi tinanin ko Daddy na gida,yana fitowa daga cikin mota yaga hango Hanan zaune da wani acikin wata rumfa ta shaqatawa,wani takaici yaji yakamashi kamar yahad'iyi zuciya yamutu,yabude mota yashiga da niyyar tafiya gida..........................











*Real Miss j*🙋🏻‍♀😘

[5/11, 22:04] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀ADALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITTEN BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*240-245*




   Kasa tadarya motar yayi shima kanshi yarasa me yake damunshi.



(ni Miss j nace me ke shirin faruwa ne?,shin kodai yaya Rafeeq yanason Hanan?,ko kuma yafara sonta ne?).




Hakanan yasamu yatada motarshi aguje yabar gidan ranshi babu dad'i.




 ********   



Hanan batasan da zuwanshi ba bare kuma tafiyarshi saboda ko Abdulhameed yazazo wurinta yasamu yau tafito ba sauraronshi takeyiba zuciyarta cike da tinani tare da qosawarta akan takoma cikin gida.




Duk irin yadda Abdulhameed yake lalla6ata baisamu tashawo kanta ba,saboda ita take duk yabi yatakura mata,kamar yana mata ihu acikin kunnuwanta.



Abdulhameed yamatashi wanda bazai wuce 32yrs ba,1st born din minister of finance ne,matashi ne kyakykyawa maiji da kanshi,amma baya gaban Hanan hasalima haushinsa takeji.




Yaya Rafeeq baifi 3mins da fita daga house premeses dinsu ba,Hanan tatashi tsaye tace"Abdul ni zan shiga cikin gida,nabarka lafiya".




Shima yasan halin yakanshi dama yasamu yau tafito yasamu ganinta,yayi murmushi yace"my queen kihuta lafiya".




Bata ko juyo takalleshi ba taqara gaba,kallonta kawai yake tare da tausaya mata wani sonta ne yake qara shigarsa.




Mahaifiyar Abdulhameed itace qawar Mummy tin America da sukaje wani semener acan suka had'u da Mummy,tin daganan suke zumunci har yau ba'a yada ba.



Wurin mahaifiyarshi yaji labarin rassuwar yaron Hanan wato Sultan,shikuma Abdulhameed ranar yadawo daga Germany,yaji tausayin Hanan sosae,musamman daya samu labari tasamu rashin lafiya har London aka fidda ita.




Hanan tana shiga porlour ta tarar da Mummy zaune bisa kujera one seater tana karanta Magazine,fuskarta d'auke da farin glass da alama naqara lafiyar ido ne.





Hanan tafashe da kuka tafada bisa Mummy,da sauri Mummy ta'ajiye magazine din dake hannunta bisa centre table,tare da cire glass din dake fuskarta hankalinta tashe.



Mummy tafara tambayarta arazane tace"lafiya Hanan?,me ke faruwa?".




Hanan batayi magana ba sai farashin  kuka data qara.



Mummy cikin muryar lallashi take mata magana tace"haba baby na me kuma akayi?,waya ta6amin ke ne?".



Tafara share mata hawayenta taci gaba da lalla6arta,babu abinda yake tadama Mummy hankali ayanzu,irin taga hawayen Hanan suna zuba.




Haqiqa sunason Hanan,amma Allah yasa iyayenta suna da kawaici sosae,dan sau tari zakuga iyayen Hanan basu ganin laifin yaya Rafeeq ko kad'an.




Tashin hankalin Hanan babban abune agurinsu musamman yadda Doctor yasheda masu lalle idan tana shiga cikin damuwa ko tana yawan tinani ciwonta zai iya dawowa sabo har yafi nada.



Hanan ita d'aya suka mallaka,tinda suka sameta ko 6ari bata sakeyi ba.




Ta tashi cikin gata tare proper care,kowa yana sonta,duk abinda takeso shi akeyi mata more especially Daddy yanaji da ita sosae.




Mummy nisa tace" 'yata fadamin me ke faruwa mana".



Hanan tatashi zaune tace"Mummy wai yaya Rafeeq bazai qara dawowa gare ni ba ne?,bayajin tausayi na Mummy".



Sai kuma tafashe da kuka taci gaba da cewa,tin bayan rassuwar Sultan d'ina ban qara sakashi cikin idanuwana ba Mummy,banison ko wane d'a namiji sai shi,shi kuma bayaso na,baya kulani,Mummy ya zanyi ne?,ko dai mutuwa zanyi imbi d'ana inhuta da wannan duniyar?".



Tad'ago jajayen idanuwanta tana kallon Mummy,itama Mummy dukda irin juriyarta hawayene ke zubowa gada cikin idanuwanta.



Hanan tarud'e saboda bata saba ganin idon Mummy yana zubar da hawaye ba.



Hanan tace"Mummy dan Allah kada kiyi kuka,kiyafemin Mummy na".


tafara gogema Mummy hawayenta.



Mummy tayi murmushin qarfin hali tace"Hanan,yayanki yanason ki,kuma zai dawo gareki kici gaba da haquri,amma kiyi qoqarin gyara halinki abinda bayaso kibaryi mashi kinji".




Hanan da sauri tatashi zaune tace"Mummy da gaske yaya Rafeeq zai dawo gareni?".



Mummy tace"insha Allah zai dawo dawowa nahar abada amma fa saikinyi haquri".




Hanan tayi murmushin jin dad'i tace"i love u Mum".



Daddy ne yashigo cikin manyan kaya fuskarshi d'auke da fara'a yace"only ur mum?".



Mummy da Hanan suka saka dariya,Hanan tatashi tataroshi tace"i really love u with all my heart".



Daddy yayi murmushi yace"same 2 u my daughter".



Yazauna sukad'an ta6a hira,Hanan tatashi tanufi room d'inta da niyyar canza kaya tayi sallah.




Wayar Daddy ce tad'auki ruri babu 6ata lokaci yad'auka tare da sallama.



Suka gaisa tare da ta6a d'an barkonci irinna abota sannan,Abba daga dayan 6angaren yace"dama maganar auren Hanan ne yataso".



Daddy yace"Alhmdllh Alhaji Khaleel,gaskiya naji dad'i Allah yasa alkairi".



Abba yace"baka tambayeni inda tasamo mijin ba?".



Daddy yace"ai nasan wannan miji tinda kaine taza6oshi to lalle gwarzo ne sosae,amma wanene sirikin namu?".



Abba yace"Hmmm,Rafeeq dai nawajenka,yakamata amaida auren nan tinmunada rammu".



Daddy yace"toh amma,Alhaji Khaleel,Rafeeq ya amince ne?"



Abba yace"haba Alhaji Lawal yaushe zamu jirashi ai tini ya amince".



Daddy yace"gaskiya naji dad'i sosae,Allah yatabbatar da alkairi yasa ayi da mu".




Abba yace"nan da sati biyu za'ayi komae agama,dan bazamu 6ata lokaci ba".




Daddy yaji dad'i sosae ahaka sukayi sallama tare da addu'ar Allah yakaimu lokaci yabasu zaman lafiya.




nanfa Daddy yake fad'ima Mummy duk abinda ke yafaruwa,Mummy taji dad'i sosae kamar tazuba ruwa qasa tasha,tayi masu addu'a sosae,nanfa aka shiga sanar da yan uwa da abokan arziqi amma uwar gayya Hanan batasan me ke faruwa ba.



**************



Yaya Rafeeq yana isa gida ko part dinshi bai shigaba yawuce part din Zuhra,lokacin tagama abinci tana gerawa saman dinning table.



Tana ganinshi tagane yanayin da yake ciki ranshi ne a6ace,Zuhra ta'ajiye komae dawo kusa da shi tanayi mashi sannu da zuwa tare da tambayarshi abinda yake faruwa.




Ya kalli Zuhra tare da shafa fuskarta mai santsi,nan yake fad'amata abinda yafaru shi da Abba.




Cikin farin ciki tace"kai Alhmdllh,amma Allah yayima Abba albarka yaqara yawancin rai,wlhy dana iya guda ya nayi wannan abin farin ciki haka".



Yaya Rafeeq yamiqe tsaye yace"me kike nufi Zuhra?".



Zuhra tatashi tsaye ganin yad'aure fuska yana kallonta tace"haba my only nifa ba wani abu naceba,kawai dai Abba yayi gaskiya ne".



yaya Rafeeq yace"da kyau,bari nabar maki gidan".



Zuhra tabi bayanshi tare da rungumeshi tanayi mashi kukan shagwa6a wai yayi haquri,tasamu yasamu wuri yazauna.



Saida talalla6ashi yaci abinci yayi wanka sannan yatafi masallaci sallar la'asar.



Zuhra tasamu wuri tazauna tana tinanin inama Sultan nanan tafi farin ciki fiye da yanzu,sai hawaye suka fara zubo mata,kewar Sultan tadawo mata sabuwa,tashi tayi tad'auko pic din Sultan tana kallo tana kuka.



Haka yaya Rafeeq yasameta,cikin irin wannan yanayin nanfa yashiga lallashinta yana taba haquri,har yasamu tad'an saki jikinta.




Nan fa Zuhra tasamu damar shimashi maganar Aunty Hanan akan yayi haquri komae yawuce.




Yaya Rafeeq yafada mata Abba ya umarceni da cewa daga gidanshi inwuce gidansu Hanan,amma ina zuwa natar da ita tare da wani qato.




Zuhra kamar tayi dariya sai kuma tad'aure tace"haba yaya Rafeeq amma kasan yadda Aunty hanan take masifar sonka bazata saurari kowaba sai kai".



Yaya Rafeeq yace"hmm,Zuhra kenan".



Zuhra tace"toh kunyi magana da ita ko?".



Yadan tamutsa fuska yace"batasan najeba kuma nayi tafiya ta".



Zuhra tace"toh amma gobe zaka koma ko yayana?".



Yaya Rafeeq tace"me zanyi idan nakoma?".




Zuhra tashagwa6e fuska kamar zatayi kuka tace"haba yayana me yasa kaqi fahimtar Aunty hanan ne?".



Yace"zamu iya canza wani maganar ne?".danshi yanzu Hanan haushinta maganarta yakeji bare kuma ita.




Fuskar Zuhra dauke da damuwa tace"yadda kakeso yayana".



Yatsaya yana kallon cikin idanuwanta,haqiqa bayason ganin fuskar Zuhra cikin damuwa dan ji yake kamar baiyima kanshi adalci ba,kamar wani sashe na jikinshi ne yake cikin damuwa,dan yanzu Zuhra babban abuce agurinshi.



Yakamo fuskarta yayi kissing din goshinta yace"toh yanzu me kikeso ayi my wife?".



Tad'anyi murmushi tace"inaso dan Allah,ina neman alfarma akan gobe kaje kuhad'u da Aunty hanan,kuma sannan ku faminci juna idan kayi haka kayimin komai".



Badan ranshi yasoba yace"toh shikenan,insha Allah gobe zanje".



Da sauri Zuhra tatashi tana murna tafad'a jikinshi,yaya Rafeeq yana mamakin irin halin Zuhra,kodai har yanzu yarinta gareta ne?.




Kullun son Zuhra qara shigarshi yakeyi ji yake kamar ya had'iyet,bayason abinda zai 6ata mashi rai ko kadan,maida Hanan ma dan yazama dole maganar Abba ne da bazai mayar da itaba,duk dan Zuhra,amma yaga Zuhra kamar farin ciki takeyi da jin maganar auren.




Washe gari ranar sunday,yaya Rafeeq yafito wanka,Zuhra da kanta tashiryashi sannan taza6a mashi kayan da zai saka,shadda ce fara sul tare da babbar riga wanda taji aikin yan qasar singhel tare da takalma da hula,wani tsadadden agogo na gold ne tasaka mashi ahannu,Zuhra tasaka masa kaya sannan tafesheshi da turaruka masu dad'in qamshi,ya saka takalma Zuhra sai faman yaba kyaun da yayi takeyi har tarakashi harabar gidan,taza6a mashi mota fara sul Rangerover 2018,har yabar harabar gidan Zuhra tana d'aga mashi hannu,saida yafita sannan tadawo cikin gida.




Daddy ne yakira Hanan yake fad'a mata Abbanta Alhaji Khaleel yasama mata miji,nan da sati biyu za'a d'aura mata aure kuma ranar zata tare gidan mijinta.



Hanan batace komae ba,saidai kawai tayi given up rayuwarta tazo qarshe.



Tinin ranar Hanan cikin damuwa take,kowa yafahinci hakan saidai,Daddy ne yabada umarnin kada wanda yafad'a mata saboda ayi surprise nata.




Ko da Yaya Rafeeq yashiga harabar gidansu Hanan,yayi parking kamar kullun ma aikata suka fara kawo gaisuwa,shi kuma yanayi masu hasahi kamar yadda yasaba.



Abba yana kallon yaya Rafeeq ta up stairs,saidai kawai yayi murmushi kowa yasan Rafeeq mutumin kirki ne amma bayason raini kuma yana kaucema duk abinda za'ayi masa magana akai ko yakawo mashi raini.



Yaya Rafeeq ya'aiki wani ma'aikaci yayi mashi magana da Hanan,babu 6ata lokaci yatafi.



Koda Idi yafadi ma Mummy ana kiran Hanan,Mummy tashiga tinanin ko waye yake neman Hanan kuwa?.



Daddy ne yasauko daga upstairs yace"tana zuwa"



Mummy tace"waye kuma yake nemanta?".



Hanan ce tafito tanata faman mazurai dan taji Mummy tana fad'in sunanta.



Ganin Hanan atsaye Daddy yace"Yaron da zai aureta nan da sati biyu shine yazu,taje tashigo da shi mana".




Ran Hanan yayi mugun 6aci amma babu yadda ta'iya dole tatafi.



Tana tafe tana ququni,Daddy  da Mummy suka bita da kallo,Mummy kamar zatayi dariya.




Haka Hanan tafita harabar gidansu,qamshin tiraren da bazata ta6a mantawa da shi ba,yacika mata hanci har zuwa brain d'inta.



Dukda yajuya baya bazata ta6a qin ganeshi ba saboda yadda zuciyarta tariqe mata komae nashi har abada..............................











*Real Miss j*🙋🏻‍♀😘

[5/11, 22:04] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀ADALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITTEN βY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*245-250*




    Jikin babu qwari take tafiya,zuciyarta cike da tinani iri daban daban,shin yaya Rafeeq wa yazo nema?,kuma me yasa yatsaya awaje?.



Bata samu wanda zai bata wannan amsar ba,kuma ko zuciyarta batada amsar da zata bata.



Ahaka taqarasa inda yake,tana kuma tinanin waye yake nemanta?,waye kuma wanda zata aura?.



Wani 6angare na zuciyarta yake riya mata,yanzu Hanan shikenan ke da yaya Rafeeq wani daban zaki aura.



Me yasa Abba zai za6a mata wani daban,bayan kowa yasan ga wanda takesu duniya da lahira,yanzu ya zanyi in'iya zama da wani d'a namiji ba yaya Rafeeq ba?.




Dan dole ta tattara natsuwarta tamaida guri d'aya ba dan komai ba,saidan takusa isa inda yake tsaye ajikin motarshi.



Cikin natsuwa muryarta har rawa yake tayi sallama.



Ya d'auki 3mins kafin ya'ansa,bayan ya'ansa sallamar cikin isa yace"sai yanzu kikaga damar zuwa?".



Hanan gabanta ne yafad'i,batasan lokacin da tafad'i kalmar yaya Rafeeq dama kaine kake kirana?.



Yaya Rafeeq yace"u thought,baqonki najiya ne?".



Hanan tatausasa murya tace"i'm extremely sorry,yanzu kazo mushiga daga ciki".


Ahankali yajuyo yana kallonta fuskarshi babu alamar wasa,sai Hanan taqara tsurewa ganin sai faman 6ata rai yake.



Yace"ai nasan da cikin gidan,waye yazo wurinki jiya?".



(Ni miss j nace kaiji yaya Rafeeq da tado fitina ko meye ruwanshi aciki😏).



Hanan tabayi magana ba,dukda tanason gano laifinshi na tambayarta da yayi amma zuciyarta takasa bashi laifin.



Yaya Rafeeq yace"dama zuwa nayi nafada maki kirubuto duk abinda kike buqata,zaki iya aikamin da shi,kuma ina sauraron labari idan wani qato yaqara zuwa wurinki kuma kika fito".



Yana gamawa yashiga mota,baiko bari yaga tafiyarta ba yayi tafiyarshi abinshi.



Takai 10mins atsaye agurin kafin tatafi.



Tinaninta duk akan yaya Rafeeq ne,yanzu aurenta za'a maida da yaya Rafeeq,amma kuma yanayi mata haka.



Wai yaushe ne yaya Rafeeq zai dawo gareta yagane irin son da takeyi mashi?.


Yaushe ne yaya Rafeeq zaibar tsanarta ne?,bayajin tausayinta,ko dan rashin da tayi ai yatausaya mata.



Da wannan tinanin ne Hanan tashiga cikin gida zuciyarta babu dad'i.



Tana shiga porlour taga Daddy azaune shi da Mummy,gaba dayansu sun lura da yanayin da Hanan take ciki.



Daddy baiji dad'in yanayin da yana Hanan ciki ba.



Mummy ce tace"Hanan,Rafeeq din yatafi ne?".



Jikinta babu qwari tad'aga kai alamar eh.



Mummy tace"kuma Hanan,bakice mashi yashigo cikin porlour ba saiki barshi awaje,kamar wani baqo".




Hanan tad'an kalli inda Mummy take tace"yana sauri ne Mummy,shine wanda zan aure ne?".



Mummy tayi murmushin qarfin hali tace"Hanan kenan,dama mun6oye makine domin muyi surprise naki".



Hanan tad'anyi murmushi tace"Mummy,Daddy nagode sosae da nuna so da kulawarku agareni".



Daddy yace"kada kidamu Hanan ai wannan aikimmu ne,yanzu kije kihuta kinji".



Hanan ta'ansa da toh,sannan tashiga cikin room d'inta.



Bayan tafiyar Hanan,Daddy yakalli Mummy yace"yarinyarnan kamar tana cikin damuwa fa".



Mummy tace"tana mamakin wanda zata aura ne".



Daddy yace"babban burina kuma farin cikina shine inga Hanan agidan aurenta tare da wanda takeso suna zaune lafiya".



Mummy tace"farin cikinta shine namu,badason rammuba Hanan tafad'a cikin wannan hali na lalura".



Daddy yace"munyi waya da Doctor yace bayan shekara daya amaida ita,za'a qara dubata".



Mummy tace"Allah yaqara lafiya".




Hanan ce kwance bisa lafiyayyen bed dinta wanda yaji bedshirt mai taushi,babu abinda take tinani sai halin yaya Rafeeq,daga qarshe tayi addu'ar Allah yasa yaya Rafeeq yafahimci irin son da takeyi mashi suzauna lafiya.




Kullun Zuhra cikin lalla6ar yaya Rafeeq take akan yakula da Aunty Hanan kada taqara samun wani ciwon akan rashin kulawar da yakeba.




Da marece Islam da Iman sukazo,sunsha firarsu sosae,Zuhra kenan babu wanda zai ganta yace wai ana shirin yimata kishiya,batasama ranta komae ba,ita dai tayi imani da Allah,kuma tasan shine zai kawo mata sauki cikin wannan lamarin.




Haka suka gama yininsu bayan sallar magrib suka tafi gida,zuciyoyinsu cike da tinanin irin halin Zuhra,gaskiya samun irin Zuhra cikin mata sai'antona.




Haka sukaje gida sunaba Mami da Abba labarin irin halin Zuhra,kwata kwata bata damu da aurennan ba illama itace take qara qarfafama yaya Rafeeq gwaiwa ajan auren.



Mami dama tadad'e da fahimtar halin Zuhra mutuniyar kirki ce,kuma tasamu tarbiya tindaga gidansu.




Nanfa kowa yashiga yabon halinta,Abba yayi farin ciki sosae dajin irin halin matar d'anshi guda daya tilo namiji kuma wanda yafiso.




Kowa ya qara sonta tare da ganin girmanta da kuma qara d'aukaka martabar iyayenta.




Ana saura kwana ukku aurin aure,Abba ne yahad'a lefe dozen biyu,d'aya aka kai gidansu Hanan,dayan ko na Zuhra ne,kuma komae iri daya ne saidai color yabanbanta.



Mami ma tayi masu akwati guda biyar biyar,sannan ga kuma wanda yaya Rafeeq yayi masu.



Yaya Rafeeq yarasa me zaiyima Zuhra arayuwa,yayi mata kyautar mota JAGUAR XF 2018 fara sul,tare da saka mata albarka da tarin kalamai masu dad'i wanda yaqara tabbatar mata da lallai yaya Rafeeq yana qaunarta fiye da kansa.




Kudine yabata miliyan d'aya yace tayi hidimar biki,idan kuma tana buqatar qari ya cheque yabata yace tarubuta ko nawatakeso zaiyi waya akawo mata.




Gidansu amarya ma biki akeyi babu kama hannun yaro kamar wata budurwa wanda zatayi sabon aure.




Daga gidansu amarya aka hada masu dinner a wani katafaren hall na manyan mutane masuji da kansu,amarya taji gyara tasha dilka harwani yellow takeyi,daqer Zuhra tasamu ango yahalarci taron amma ita bata samu zuwaba saboda batajin dad'in jikinta sosae.




Zuhra ce tahada masu kamu a wani babban hall na masu kud'i,abinci ne na turawa sai wanda kakeso lemuna,snacks da dao sauran kayan tand'e tand'e dana more rayuwa.




Kowa sai yabama Zuhra yake akan qoqarinta,hakanan dai take hidimarta amma batajin dad'in jikinta,tin jiya da daddare yaya Rafeeq yaketa tambayar me yake damunta amma tace ita lafiyarta qlau fa,dan dole yarabu da ita badan yayarda ba.




Haka aka d'aura auren Hanan da yaya Rafeeq,d'aurin auren da yatara manyan mutane,yan siyasa,yan kasuwa,masu fada aji da malamai da sauran yan uwa da abokan arziki,anatayi masu fatan alkairi.




Hanan tana zaune gaban Mummy da Aunty Saudat qanwar Mummy da mama sa'a yayar Daddy anayi mata fad'a wata sabuwar number ce tadame da kira.




Mummy tayi mamaki saidai bata nunama ko komae ba,saida aka gama fadan Hanan tashiga bedroom din Daddy domin ta'ansa waya.




Hmmmm,Khubra ce,tauraruwa mai wutsiya kenan,Hanan tad'auka suka gaisa.



Khubra tace"naji labarin rashin lafiyarki da rassuwar Sultan ga kuma bikinki anayi,ban samu zuwaba saboda kinsan Mummy batason ganina da ke Hanan,amma ina mai baki haquri".



Hanan tace"haba Khubra wannan ba hujja bane,aiko a wayane kin nemeni har afad'i maki rassuwar yarona amma kiyi shiru?".



Khubra tayi murmushin irin na gogaggun yan bariki tace"hmmm, ai baikatama kiga laifina ba Hanan,laifin kishiyarki Zuhra zaki gani saboda malamina yafad'amin itace tayima Sultan asiri yamutu,dan haka kada ki yadda,Allah yabaki damane domin kiga bayan Zuhra,ki bima yaronki haqqinshi".



Hanan tace"Khubra kina nufin Zuhra ce takashemin Sultan d'ina..............."



Ganin Mummy datayi atsaye kusa da ita shine yasa maganarta tamaqale bata samu damar fitowa ba.



Mummy tayi murmushin takaici tace"hmmm da kyau Hanan,kicemin ga inda nake tifqa anayimin warwara,ga wadda take qara baki tarbiya ko?".



Hanan hannunta na rawa tini takashe wayar,tarasa bakin magana tinin tafara kuka.



Mummy tace"kukan name nene kuma?,Hanan  idan har kikace tarbiyar da wannan shed'aniyar ta baki itace zaki d'auka,toh kitina wannan itace damarki taqarshe a gidan Rafeeq wlhy duk abinda yabiyo baya babu hannummu aciki ni da mahaifinki domin zan fad'a masa komai".



Hanan cikin muryar kuka tace"wayyo Allah na Mummy na wlhy natuba,babu ni babu Khubra har abada,ku yafemin dan Allah".



Mummy tace"Hanan tin kina university narabaki da yarinyar nan amma ashe nice kika d'auka mutuniyar banza baki rabuda da itaba,yarinyar da take aikata manyan laifika,tabi maza tabi mata,Hanan bazan zargekiba amma baki kyauta minba".




Hanan hannunta na rawa tazare layinta takarya agaban Mummy,sai faman zubar da hawaye take.



Mummy tadafa kafad'arta tace"Hanan keba musulma bace?,baki yadda da qaddara ba?,baki yadda Allah ne mai kashewa ya kuma raya ba?".




cikin muryar kuka Hanan tace"nayarda Mummy".



Mummy tace"toh Allah shine wanda yarabaki da Sultan ba Zuhra ba,ki ajiye maganar waccen jahilar,kuma boka jihiline Hanan,inason fad'i maki gaskiya Zuhra tana sonki,tana qaunarki,nason d'anki,tanason ki Rafeeq,tanason farin cikinku,tanason yan uwanki da iyayenki,ita yarinyar kirki ce kuma mai tarbiya,daga qarshe inaso kiyi koyi da kyawawan halinta idan har kinason zama lafiya,kada kinuna mata abu marar kyau saboda tana sonki sosae".




Hanan tace"Mummy insha Allahu nad'auki maganarki kuma ina da Khubra har abada,ki yafemin,wlhy ban ta6a aikata wani mummunan abuba kamar yadda Khubra take aikatawa".




Mummy tace"toh Allah yayi maki albarka,kije kizauna da mijinki da abokiyar zamanki lafiya kuma da zuciya d'aya,yanzu kije iyayenki na jiranki zasu kaiki gidan mijinki".




Hanan tasha kuka tafin tatafi,daqer aka rabata da Mummy sai kace wata qaramar yarinya.



Tin daga lokacin Hanan tayi alqawarin babu ina ba Khubra hargaba da abada kuma tad'auki qaddara akan mutuwar Sultan,da kuma zama da mijinta tare da Zuhra da zuciya d'aya.



Babban al'amari,tin bayan sallar la'asar du abinda Zuhra taci saiya dawo ga kuma wani ciwon kai da take fama da shi,amma babu wanda tafad'i mawa.



Duk da su Islam da Iman nata faman yi mata surutu akan me ke damunta,saidai tace babu komae batajin magana ne.



Aka kai amarya gidan mijinta,bayan sallar insha kuwa yawatse,gidan shiru dan Zuhra tana part dinta kwance biya kujera 3seater saboda abinda yake damunta.



Yaya Rafeeq yana gidan Abba,Mami da Abba sunafa faman yimashi nasiha tare da nuna mashi yanayin rayuwa da kuma haquri.



Abba yace"Alhmdllh yau dai Allah yanuna mana abinda muka dad'e munason gani,toh Rafeeq ga Hanan a gidanka,kayi adalci atsakaninsu,kasan dai halin da Hanan take ciki,ko ince ciwon da yake tare da ita,toh ka kula sosae,idan har kazama sanadin tashin ciwon Hanan bazan yafemaka ba,yarinyar nan tana sonka tana qaunarka kuma ba rasa masoya tayiba hakanan abin Allah,Allah yanufeta da sonka,idan har katadama Hanan ciwonta kagama kunyatani a idon duniya saboda iyayen yarinyar nan suna da kawaici sosae, kuma  son gamamin komae tinda suka nunamin suna son abinda nahaifa,bawai ina nufin kafifita Hanan akan Zuhra ba,aah banaso awulaqanta kowa acikinsu,kuzauna lafiya,hakan zaisa hankalina yakwanta inyi farin ciki ko bayan raina,Allah yayi maku albarka,yabaku zuri'a tagari".



Mami ta'ansa da ameen ya rabbi.



Mami tace"toh,duk abinda zan fad'a mahaifinka yarigani Rafeeq,hakika Zuhra yarinyar kirkice samun irinta sai antuna dan haka kariqesu da kyau,itama Hanan idan tanada wasu halaye wa'anda bakaso,zaka iya gyarata cikin hikima,da haka hartazama kamar kowa,banaso wani abu marar dad'i yafaru atsakaninku,Allah yarufa asiri,ya albarkaceku ya kuma baku sa'a"



Suka ansa da ameen.



Abba yace"yanzu saika tashi katafi gida dare nayi.



yaya Rafeeq yayi godia tare da fad'in insha Allah yayi alqawarin adalci,atayashi da addu'a Allah yahad'a kansu.



yaya Rafeeq baibar gidanba sai wurin 9:30pm.



Suka rakashi har wurin mota hadasu Islam da Iman sannan sukayi mashi addu'ar asuba tagari.






Yabiya wani supermarket yayi shopping dinduk abinda yake buqata sannan yatafi gida.



Ango yasha qamshi,yasha farar shadda fara qar tare da babbar riga,wadda tayi aiki irin na yan ghana,ya qara kyau da kwarjini.




Hannunshi d'auke da manyan ledoji guda biyu,part din Zuhra tafara shiga yatarar da ita kwance biya kujera.



Yayi sallama amma bata ansaba yasan bacci takeyi,a fili yace"oh my God,my wife abisa kujera kike bacci kuma?".


Ya isa wurinta da niyyar yad'auketa yakaita bedroom dinta bisa gado.



Fuskarta yafara shafawa mai tarin taushi tamkar fatar jariri sabuwar haihuwa,ahankali tabude kyawawan idanuwanta kamasu shining kamar zaiba.



Suna had'a ido tayi mashi murmushi,shima murmushin yamaida mata tare da kissing goshinta.



Zuhra tace"yaya Rafeeq nayi tinanin kunyi bacci fa".



yace"ya zanyi inyi bacci batare da naga wannan kyakykyawar fuskar takiba,yanzu nadawo daga gidansu Mami".



Tace"ina abokan naka?"



Yayi murmushi yace"ko auren farko ban yarda abokai sukayimin rakiya ba bare kuma nabiyu,yanzu haka kece zaki rakani ai".



Zuhra tace"ni kuma yaya Rafeeq?".



Yace"taso mujema,ni naga kindan fad'a Zuhra kuma kinqi kifad'amin abinda yake damunki".



Zuhra tayi murmushin qarfin hali tace"kai dai ke ganin haka amma ni babu abinda yake damuna".




Tatashi suka tafi part din Hanan,har ciki bedroom dinta sua shiga saboda bata porlour.



Zaune take tsakiyar gado,dakin yayi kyau sosae,sai Zuhra taga komae na part din Hanan iri dayane da kayan da yaya Rafeeq yacanza mata,color ne kawai yabanbanta,kayan part din Hanan komae purple tin daga porlour dinta har bedroom da kitchen,ita kuma Zuhra komae pinks colour ne nata.



Tana ganin kafin ta'ansa sallama tayi masu kyakykyawan murmushi tare da ansa sallamarsu.




Suka zauna yaya Hanan tagaishe da yaya Rafeeq babu yabo ba fallasa ya'ansa,Zuhra tagaishe da ita tare da yimata sannu da zuwa,cikin kulawa Hanan ta'ansa.



Yaya Rafeeq ne yayi masu nasihohi akan zama lafiya da kuma bin umarni da order,yayi masu bayani sosae akan zaman mataye na mazan Allah(s a w),daga qarshe yace yana fatan zasuyi koyi da su.



Yace"ga dinner dinsu nan Hanan,tajera masu a dinning area,babu 6ata lokaci Hanan tatashi,a part dinta sukaci abinci,pizza ne da tsire da lemuna da wani cake mai shegen dad'i,sai kuma wasu manya donut wanda sukaji kayan had'i,da fresh milk da dai sauransu.



Bayan sungama sukad'an fara fira,har 10:45pm,Zuhra tace"idan nabiye maku bazanyi bacci ba yau dan haka nabarku lafiya".



Tamiqe zata tafi,Hanan tace"kai Zuhra badai har kinfajin bacci ba?".



Zuhra tace"wlhy Aunty Hanan bacci nakeji,bari intafi inkwanta".


Yaya Rafeeq,Aunty Hana,

Ina maku fatan alkairi,

Asuba tagari.



Yaya Rafeeq ai bari murakaki mana,yatashi tsaye,Hanan ma tatashi suka fita.



Dama Zuhra nata ganin jiri,daurewa kawai take,saboda batason sugane wani abu dan hankalin yaya Rafeeq zai tashi sosae,qarshe wannan daren nasu ya6aci.




har cikin bedroom dinta suka kaita,yaya Rafeeq ne yakwantar da ita,yanada niyyar lullu6eta sai amai,duk yabi yarud'e yaqara rungumeta ajikinshi,hankalinshi yatashi sosae duk yabi yarud'e.



Gaba d'aya kayan jikinshi sun 6aci amma baidamu ba,yaqara rungumeta ajikinshi kamar wadda za'a qwace mashi ita.



Yadda Zuhra keyin aman dile duk wanda yagani yarud'e,sai abin yayi m Hanan yanayin irin yadda Sultan yariqayi agida kafin sutafi asibiti aranar da zai mutu.



Itama Hanan tarud'e sosae,yaya Rafeeq yace"Hanan tafi part dina kidauka car keys mutafi asibiti.



Da gudu Hanan tafita har tinti6e takeyi,kafi tadawo yaya Rafeeq yacanza ma Zuhra riga,sannan yacire babbar rigar da ke jikinshi.




Yadauketa yafita da ita,a porlour yaci karo da Hanan,suka tafi harabar gida sai asibiti.




Allah dai yakaisu lafiya dan irin gudun da yakeyi,Hanan ce rungume da Zuhra a baya,shikuma yana driving.




Suna zuwa asibiti emergency aka ansheta,akayi cikin wanda room da ita,drip aka fara saka mata,sanna aka shiga dubata.



Yaya Rafeeq ko zama baiyiba haka itama Hanan takasa zama,tausayin Zuhra yakamashi dama yasan daganinta batajin dad'i,Allah kadai yasan irin yadda takeji.




Saidai Hanan taga Yaya Rafeeq yana zubar da hawaye kamar wata mace,tinda take bata ta6a ganin kukan yaya Rafeeq ba,ko mutuwar Sultan baiyi kuka ba,wannan wane irin sone yaya Rafeeq yakeyima Zuhra?.



Lalle Zuhra tayi sa'a arayuwa,ko kuma ince halintane yaja mata wannan martabar.



Idanuwan yaya Rafeeq sunyi yajur kamar garwashi,gashi cikinsu babu wanda yazo da wayarshi bari afad'i a gida.



Bayan 2hrs Doctor yafito tare da sauke farin glass din dake fuskarshi fuskarshi babu annuri da walwala,gaban Yaya Rafeeq ya yanke yafad'i.



Hatta Hanan saida taji hankalinta yayi mugun tashi,itama har kuka saida tayi dan tausayi gashi kuma angon nata sai zubar da hawaye yake.




Doctor yakalli yaya Rafeeq cikin tausayawa yace"kasame ni a office yanzu"...........................










*Real Miss j*🙋🏻‍♀😘

[5/11, 22:04] ‪+234 813 019 3077‬: *🎀ADALILIN KANE🎀*




*STORY & WRITTEN BY JAMILA SAMAILA YUSUF*




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝*




*250-255*




     Hankalin yaya Rafeeq yaqara tashi,Hanan dake zaune tatashi tsaye.



Yaya Rafeeq zuface fara keto masa duk da irin A/C dake cikin asibitin.



Yaya Rafeeq yabi bayan Dr. Hashim,har zuwa office.



Zaune yake agaban Dr. Hashim bisa kujera.



Yaya Rafeeq addu'a kawai yake,Allah yasa Zuhra tasamu lafiya kamar yadda take abaya.



Dr. Hashim yayi gyaren murya yace"ranka ya dade matar tana dauke da juna biyu na tsawon 6months,congratulations".



Yaya Rafeeq yace"Dr. ya jikin matana yake?".



Dr. Hashim yace"kada kadamu ranka ya dade,insha Allah zuwa gobe zaku koma gida".




Yaya Rafeeq yayi ajiyar zuciya mai qarfi yace"Alhmdllh,hankalina ya kwanta sosae".



Dr. Yace"lalle kanaji da wannan matar taka sosae".



Yaya Rafeeq yace"Dr. Hashim kenan,ina sonta fiye da tinanin mai tinani,yanzu zamu iya shiga muganta?".



Dr. Yace"eh zaku iya shiga,amma fa zatakai zuwa 5:30am bata farkaba cuz alluran da akayi mata,Allah yabata lafiya".




Yaya Rafeeq yace"ameen ya rabbi,muna godia".



Sukayi sallama da Dr. yatashi yafita.



Tinda yabar Hanan ko zama bata sake yiba,saboda hankalinta atashe yake.



Anan yatarar da ita cikin farin ciki,Hanan tana ganinshi itama tayi murmushi tasan da alamar nasara.



Yaya Rafeeq yaqaraso ina take tsaye,Hanan tace"yaya Rafeeq ya jikin Zuhra?".



Yaya Rafeeq yace"Alhmdllh Hanan,Zuhra tana d'auke da juna biyu,Allah sarki,ashe ina da rabon ganin yaron Zuhra?".



Hanan tace"Alhmdllh Allah yaraba lafiya".



Yaya Rafeeq yace"ameen ya Allah,yanzu mushiga muganta".



Hanan tabi bayan shi har suka isa bakin qofar shiga room din,yaya Rafeeq ne yamurd'a qofar sannan yashiga tare da sallama,Hanan na biye da shi.



Kwance take bisa gado,tanata baccinta,cikin kwanaki kad'an tad'an fad'a,tausayinta yaqara kama shi.



Yazauna agefe gadon,Hanan na zaune bisa kujerar da ke kusa da gadon.



Kyakykyawar fuskarta yake kallo,yasa hannunshi na dama yafara shafar fuskarta da keda taushi kamar fatar jariri sabon haihuwa.



Wani masifaffen kishi yatasoma Hanan,ji take kamar ta'anshi car key tatafi gida dan dai dare yayi sosae,babu yadda ta'iya dole tarintse idanuwanta tana neman tsari daga shaidan.



Basu dade ba sukajiyo kiran sallar asuba,yaya Rafeeq yatashi yashiga toilet yadauro alwala sannan yatafi masallaci.



Bayan yatafi itama Hanan tayo alwala tayafa mayafinta tare da kabbara sallah.



Yaya Rafeea yana dawowa,yaga dai Zuhra bata farka yacema Hanan zaije yafadama su  Mami.




Hanan tace''adawo lafiya".




Hanan ta'isa bakin gadon Zuhra tazauna zuciyarta cike da tinani iri daban daban akan Zuhra.



Hakika tasan tana kishin yaya Rafeeq,kuma tana sonshi sosae fiye da komae,batayi niyyar had'ashi da kowa ba,amma babu yadda ta'iya idan tanason zamanta lafiya tare da shi to dolene tazauna da Zuhra lafiya,saboda ba itaba hatta iyayenshi sunsan yanason Zuhra fiye da komae.




Dan dole taba zuciyarta haquri tare da addu'ar Allah yabasu zama lafiya,ya karesu daga sharrin mutun da aljan.



Tabbas Zuhra yarinyar kirkice bata nufina da komae sai alkairi toh dammi natsaneta,wannan duk sharrin shaidan ne tare da sharrin Khubra,Allah karagemin wannan kishin da yake damuna nazauna da Zuhra tamkar qanwata ciki daya.



Wannan tinanin shine tayitayi har Allah yayima Zuhra farkawa.



Ahankali Zuhra tadafa hannunta muryar asanyaye tace"Aunty Hanan tinanin me kikeyi haka".



Fuskar Zuhra kice da damuwa.



Firgigi tadawo cikin hayyacinta tace"Zuhra kintashi?,ya jikin naki?,bari nayima Doctor magana,ina zuwa yanzu".



kafin Zuhra tayi magana har Hanan tafita,tausayin Hanan yakama Zuhra,cikin zuciyarta take fad'in badai anan Aunty Hanan takwana ba.




Babu 6ata lokaci Hanan tadawo da Doctor,fuskarshi d'auke da fara'a yashigo tare da sallama,Hanan na biye da shi.



Bayan Zuhra tagaishe da shi ya'ansa,tare da yimata ya jiki,yashiga dubata.



Jikinta da sauki sosae,yatambayeta ya takejin jikin nata,Zuhra tace"lafiya qlau saidai rashin qwarin jikin".



yace"kada kidamu zaki samu lafiya insha Allah".



Yakalli Hanan yace"zuwa anjima za'azo abata breakfast dinta tare da magani,Allah yabata lafiya,Ina Rafeeq yajene?".




Hanan tace"yaje yadawo yanzu insha Allah".



yace"ok,shikenan".sannan yafita.



Hanan tadawo tazauna kusa da ita tace"ya jikin naki?".



Zuhra tace"nasamu sauki Aunty Hanan,amma kinyi qoqari da kika kwana awurin nan nagode Allah yabaki lada".




Hanan tayi murmushi tace"ameen,ai tare da shi muke yaje gidan Mami yadawo".



Zuhra tayi murmushi tace"Allah yadawo da shi lafiya".



Bayan sungaisa da Mami da Abba nan ne yake fad'a masu abinda ke faruwa,duk sukabi suka rud'e hadasu Islam da Iman da suka tashi bacci ba shiri sunyi cirko cirko.



Tare da Mami yataho asibitin tin cikin motor Mami taketa faman mashi fad'a dan tinlokacin da zasu tafi asibitin da ankira amfad'a masu,ambar yarinya kamar bata akowa.




Saidai yaya Rafeeq yayita bata haquri dan yaga ranta ya6aci sosai.



Suna zuwa suka tarar da Zuhra tafarka,har tana iya magana lafiya lau.




Bayan tagaishe da Mami,Mami ta'ansa tare da yimata ya jiki cikin kulawa tare da tausayawa.




Wata Nurse ce tashigo tare da wani dan keke naturawa wanda yake dauke da kayan break da kuma magunguna.




Cikin toilet din akwai sabon brush da maclearn,bayan tayo brush,lokacin Nurse din tagama had'a tea,da niyyar ita zata bata.



yaya Rafeef ne yace"kibar zanbata".



Nurse din tayi murmushi tace toh tare da komawa gefe.



Yaya Rafeeq ne yabata tea din da hannunta tare da cheaps da soyayyen kwai,bata wani ci sosae ba,dukda Mami tasa baki.




Bayan yagama batane,Mami tace"yanzu katafi da Hanan gida domin tashirya,kaima saika shirya,sannan kutahoma da Zuhra da kayanta da zata shirya".




Badan ranshi yasoba hakanan yatafi yabar Zuhra,haka yatafi da Hanan gida akabar Mami.




Mami ce taci gaba da kula da Zuhra tare da tattalinta kamar mahaifiyarta,Mami sai nan nan take da Zuhra kamar ba sirikarta ba.



Hakika Zuhra najin dadi tare da godema Allah daya hadata da Mami,saboda tinda Allah yahadata da yaya Rafeeq bazata iya cewa ga abinda Mami tayi bata marar kyau ba,tsakaninta da ahalin Mami da Abba sai godia tare da fatan alkairi.



Lokacin da Doctor yadawo qara duba Zuhra,nan yakeyima Mami murnar akan cikin Zuhra,itama Zuhra anan takejin abinda ke faruwa,Mami tashiga nuna farin ciki tare da godia ga Allah,ita kuma Zuhra banda kunya babu abinda takeji dan ji take kamar tagudu.




Bai wani 6ata lokaciba sai gashi yadawo,tare da iyayen fruits da juice da chocolate da dai sauransu.




Bai dade da dawowa ba saiga su,Islam da Iman driver yakawosu tare basket manya guda biyu ta abinci,nan fa Mami tatsare Zuhra akan saitaci abinci.



peppe chicken ne tazuba mata tare da soyayyen irish da source.


Zuhra tana faraci tayi da gudu toilet,yaya Rafeeq yabita amai kawai takeyi babu qaqqautawa,saida tagama sannan suka dawo.




Babu abinda takeso sai tea da cheaps shikenan abincinta.



Wajen 11am saiga Mummy tazo ganin Zuhra tare da abinci kala kala da fruits da ruwan roba,tatausayama Zuhra sosae,anan tazauna har lokacin da aka sallamesu  suka tafi gida.



Saboda kawai irin na Mama cewa sukayi tinda Mami tana tare da Zuhra basai sunzo ba dan itama uwace zatayi komae.




Mami taji dadin da irin kalaman iyayen Zuhra,sun bata girmanta sosae.



Babu irin gatan da Mami batayima Zuhra ba,lalle Zuhra mai sa'a ce.




Sai bayan sallar isha'i sannan Mami da su Islam suka tafi gida.



Dan Yaya Rafeeq da Hanan anan suma suka wuni.


Saida lokacin kwanciya yayi,yaya Rafeeq yabi Hanan har part dinta yace"tayi haquri yakwanta agurin Zuhra tinda batada lafiya.



Hanan dukda bataji dadi ba saidai tadanne tace mashi babu komae,Allah yabata lafiya.



Zuhra har bacci yafara daukarta taji alamar mutun yashigo bedroom dinta,da sauri tabude idanuwanta wa'anda suke cike da bacci,yaya Rafeeq ne tagani yana qoqarin rufe d'aki.




Fuskarshi cike da murmushi yace"maman twins ko akwai abinda kike buqata?".



Zuhra tayi murmushi tace"babu abinda nake buqata mijina,saidai katafi kakwanta da Aunty na".



Yaya Rafeeq yaqaraso kusa da ita yazauna gefen gado yana kallon cikin idanuwanta yace"tasan baki da lafiya kuma tahaqura inkwana anan ko zaki buqaci wani abu".





Zuhra taji tausayin Aunty Hanan sosae,fuskarta cike da tausayin Hanan tace"yaya Rafeeq zamana anan kamar zan takura maku,kaga Aunty Hanan tana buqatar kulawarka,ina son intafi gida ko zaku samu damar cin amarcinku".



Da ranshi ya6aci baici da ita komai ba saidai yakwanta kawai tare da kashe beside lamb din dake kusa da shi.



Hankalin Zuhra yatashi tasan fushi yayi,ahankali tamatso inda yake tare da kiran sunanshi.



Tace"yaya Rafeeq lafiya?".



Baiyi mata magana ba,ranta babu dadi saidai taji hawaye suna zuba bisa fuskarta.


Dajin yadda take mayar da numfashi yasan kuka takeyi,da sauri yatashi zaune tare da kunna wutar dakin,ya juya yana kallonta.



Yace"amma kinsan banason ganin kukanki ko,kuma kinji abinda Mami tafada maki banda yawan tinani da 6ata rai ko?".



Zuhra tajuyo takalleshi,sai kuma batashi tausayi,yasa hannu yashare mata hawaye,fuskarshi cike da ladamar abinda yayi.



Yace"amma kinsan ko Hanan anan gidan tayi komai,Zuhra nasan idan kika tafi gida za'a kula da ke,amma nafison nakula da ke Zuhra kullun ina ganinki".



Zuhra tace"yaya Rafeeq fushinka yana tadamin hankali kayi haquri da maganar da nafada maka,kuma bazan sake maganar zuwana gida ba".



Yaya Rafeeq yace"my real wife,saboda haka nake qara sonki,i luv u to d square of infinity".



Ahaka sukayi baccinsu kike da so da kauna,hmm yaya Rafeeq kenan.



Hanan dukda irin yadda take tausayin Zuhra amma saida taji bataji dadin wannan lokacin ba,amma babu yadda ta'iya dole tayi haquri ahaka bacci yadauketa.




Washe gari dan dole Zuhra tatake badan komai da saidan yaya Rafeeq yana iya cewa anan zaiqara kwana dukda Hanan bazatace aah ba amma ai babu dadi.



Haka Zuhra taci gaba da rainun ciki har tabar laulayi,aka koma skul da yake suna 4 hundred level ne,cikinta nada wata 6 suka gama exam na 1st semester.




Zaune suke lafiya da Aunty Hanan,dan itama tasamu yadda takeso yanzu yaya Rafeeq yana kulata sosae fiye da da,tanajin dadin zama gidan sosae.




Duk abinda yakeso shine takeyi,dan itama tana kula da Zuhra sosae dan tagane zama lafiyarta agidan shine tazauna da Zuhra lafiya.




Kusan duk baya sati 1 sai Mami tazo gidan ganin Zuhra tare da yimata ya jiki.



Su Islam da Iman sungama A.B.U lafiya da yake suna gaban Zuhra da 1yr sakamokon abinda yafaru da ita.



Aka fara shire shiren saka masu rana wata 6.



Bayan su Zuhra sun kamala 2nd semester exams dinsu da sati 3,wani ranar juma'a tana kwance adaki ita da yaya Rafeeq matsanancin ciwon nakuda yakamata,tanata faman nishi yaya Rafeeq yatashi arude,yakira wayar Mami yafada masu,sannan yakira wayar Hanan babu 6ata lokaci sai gata cikin shirinta nazuwa asibiti.





Cikin daren nan suka tafi asibiti,acan suka tarar da Mami da Islam da Iman driver yakawosu.




Bayan andauki Zuhra cikin gadon daukar marassa lafiya akayi dakin haihuwa da ita.



Zuhra tasha wahala dan acan suka kwana,kowa sai addu'a yake Allah yasaketa lafiya.



yaya Rafeeq dan tausayin Zuhra hada kukanshi,Zuhra tasha wahala da saida marece sannan tahaihu har amfara shirin yimata c.s.



Abu kamar amafarki Nurse tayi masu albishir da tahaihu lafiya,amsamu twins babies,murna wurin dangi ba'a magana take yaya Rafeeq yayima Nurse kyautar kudi masu yawa,Mami kuwa yan hannun gold din dake hannunta takire tasakama Nurse din.




Nurse tayita godia,bayan kamar 1hr aka fito da jarirai farare tas da su mace da namiji.




kowa sai farin ciki yake,Islam tace"ai dama daganin wannan cikin yadda yayi girma kasan sai yan biyun".




Mami tace"Alhmdllh,Allah yaraya manasu".




Nurse tafito tace"ranka ya dade ku kwantar da hankalinku nan da 30mins zaku iya shiga kuganta".




Nanfa murna taqaru sosae.




Lafiya qlau Zuhra tahaihu babu wata matsala,bayan 2hrs aka sallamesu suka tafi gida.




Duk wanda yaga babies sai ace ai namijin da yaya Rafeeq yake kama macen kuwa Zuhra.



Hanan kuwa babu zama itama tana cikin farin ciki sosae.


Yaya Rafeeq yayi masu huduba da Umar da Maryam.




Da satin yadawo akasha biki wanda ba'a ta6a yiba dan shanu biyu da raguna hudu banda kaji da talo talo da aka yanka,anraba abubuwa kamar ba asan ciwon kudi ba,irinsu carpet,jikkuna,bedsheet,hijabai,cooler,alkur'anai da sauransu.



Ana kiran yaran da Sultan da Afra,kullun yaran suna wurin Aunty hanan dukda andauko Nannies guda biyu da zasu riqa kula da su.




Arziqi wurin yaya Rafeeq yafi da dan yanzu hada kamfanin atamfofi yake da shi a Ghana,ga kuma kamfaninshi na takalma da jakuna a thailand,ga kuma motoci da ake shigo mashi da su ana sayar mashi.





Tini yafara gina qaton gidanshi a g r a,katon gida mai dauke da part hudu,gidane na alfarma kuma namasu kudi masu jida kansu.




Ahaka bikinsu Islam yazo,akasha biki a gani nafada,lokacin su Sultan da Afra nada wata ukku sunyi wayau ga kyau,kamar Sultan harta 6aci da mahaifinsa,Afra kuma mahaifiyarta.





Haka taro yatashi lafiya qlau aka kai amare gidajensu,Islam ana kano aka ajiyeta,Iman kuma katsina.




Saida yaranta suka kusa iya yaye sannan suka fara service dinsu dayake acikin kano aka ajiyeta.



Ana cikin hakane Allah yaba Hanan ciki mai laulayin fitina dan dan dole yaya Rafeeq saida yabari tatafi gida,dan har cikin yayi qwari batajin dadi dukda anata zuwa asibiti.




Suna zuwa ganin akai akai,dan Sultan da Afra kamar gidan suke aisu kullun suna gidansu Hanan.




Bayan wasu watanni Allah yasauketa lafiya tahaifi diyarta mace wadda taci sunan Aysha,sunan Mummy kenan ana kiran baby da Farhat,yarinyar tana kama da Hanan sosae itama tana da kyau sosae.




Tini Zuhra ta manta da tayaye wasu yaranta,har ta kusa gama sevice dinta.



Amma yaya Rafeeq haryafara maganar wai babu wani labari dan shifa so yake gidan yacika da yara,Zuhra dai saidai tabishi da ido,abin mamaki kamar dai haihuwar babu wahala.



Ahaka Allah yabata ciki baifi wata hudu ba,Iman tahaihu suka dauki hanyar Katsuna ta dikko,tahaifi babyboy nanma asha taro baby yaci suna Aliyu suna kiranshi da Haidar.





Ahaka cikin Zuhra yatsufa,har lokacin haihuwarta yayi,bayan haihu da wata daya tasamu namiji yaci sunan Abba ana kiran baby da Khalipha suka tare a sabon gidansu.





Ba'a jimaba Islam tahaihu ita kuma baby girl tasamu mai suna Ayda.




Bayan Zuhra ta'anshi result dinta,yaya Rafeeq yafara shire shire yayesu yatafi da su England domin ci gaba da karatunshi da kuma na Zuhra zatayi Masters dinta acan,ga kuma su Sultan da Afra suma aka sakasu school tare da yaran turawa.





Rayuwa kenan,haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin jin dadi da kwanciyar hankali,kamar basu ta6a wani tashin hankali ba,Nigeria saidai suzo da yawo.



Bayan shekara biyar sun gama karatunsu da yaya Rafeeq turarawa sun daukeshi aiki a wata babbar jami'ar dake England zama yakamsu acan.




Wata shekara sunzo gida suna ahanyarsu tadawo gida driver yadaukosu airport nan sukaga wata almajira tanata faman bara jikinta duk quraje da yagaggun kaya da kuda sai faman binta sukeyi yaran sai faman janta sukeyi wai mayya mayya,adaidai inda danja tatsaida motarsu dan motoci biyune da daya tayi masu kadan,mota daya Zuhra da Hanan da Khalipha da Farouq na wajen Hanan da Suhaila tawurin Zuhra,dayar motar kuma Yaya Rafeeq da Afra da Sultan da Abiyad.





Matar tazo tana bara,Zuhra ce taji tausayinta taciro dubu biyar taba driver yabata,kamar daga sama matace takira sunan Hanan saikuma tafara kuka.



Dan Hanan bata wani ganeta ba,matar tace"Hanan baki ganeni ba?,ni ce fa Khubra,Khubra qawarki".




Hanan tayi salati tace"Khubra kice kika koma haka?".




Khubra tace"ni ce,banida lafiya Hanan kitaimaka min".



Tini motoci suka fara tafiya saboda ambada hannu,Hanan sanan tayima Mummy alqawarin itada Khubra har abada,kuma bazata karya wannan alkawarin ba,saidai taciro kudi masu yawa tamiqa mata hannunta na rawa ta'ansa kafin tayi magana har motarsu Hanan tayi gaba,nab Khubra tafadi tana kukan bakin ciki da ladama.




Yaya Rafeeq ne zaune cikin family dinshi porlour yaran duk sunbi sun hayeshi yana wasa da su.




Zuhra ce tafito tace"wa'annan yaran bakuji gaskiya".



Yaya Rafeeq yace"ni da nakeso Allah yaromin yara da yawa kinfasan yadda nakeson yara".



Ai Zuhra tace komai taqara gaba saboda tasan halinshi da son yaran kamar yadda yafada.




Rayuwarsu abin sha'awa cike da kwanciyar hankali,ga jin dadi sunje makka yafi sau nawa ga umara sunata zuwa,gashi kowace nada shoprite da kamfaninta.





Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin jin dadi,gashi ko wani lokacin cikin aikama iyayenshi da na matanshi abin arziqi tare da yan uwa da abokan arziki.





Arziki yaci uban nada dan yanzu yaya Rafeeq yasha kwana yayi kudi sosae yayi qiba daidai misali haka matanshi.




Yaranshi suna da tarbiya sosae ga kula da suke yamu tako'ina gasu kyawawa abinson kowa.






ALHMDLLH,INA GODIYA DA ALLAH DAYA BANI IKON KAMMALA WANNAN LITTAFI MAI SUNA ADALILIN KANE WANDA NI JAMILA SAMAILA YUSUF NABADA LABARI KUMA NARUBUTA.

   08130193077


   









SAI KUJINI ASABON LITTAFINA MAI SUNA FURUCI NA NE!!!!!!!!!.





*REAL MISS J*🙋🏻‍♀😘

0 Response to "A Dalilin Kane Hausa Novel"

Post a Comment