-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

Hukuncin maccedda take daga muryarta har zuwa waje wasu mazan sunaji

Hukuncin maccedda take daga muryarta har zuwa waje wasu mazan sunaji

Hukuncin maccedda take daga muryarta har zuwa waje wasu mazan sunaji



Lokacin da manzon Allah SAW yaje isra i da mi iraji yaga wata mata anyimata turke irin na dabbobi a cikin wutar jahannama yayin da aka daureta da wata sarka ta wuta aka kuma sanyata tana zagayawa a wannan turken

Mala ika yana binta a baya yana dukan kanta da wata irin guduma ta azaba 


A duk lokacin daya bugi kanta sai kan ya lotse Allah ya umurceshi daya dawo yanda yake. Haka ake ta yimata azaba har shekaru masu yawa 


Sai Annabin tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi ya tambayeni mala ika jibril wannan mata menene laifinta?

 Sai yacewa Annabin rahama wannan itace matar dake fita da sunan zuwa unguwa amma ta biye gidaje da dama ba tare da izinin mijin ta ba da 


Da kuma wacce takeyin leke a waje 


Da kuma wacce take daga muryarta har zuwa waje wasu mazan sunaji bayan kuma muryarta al'aurane. 

Domin gujewa azabar Allah SWT

Ya allah katsare mu

Mu gyara kurakuran da muke aikatawa saboda Allah 😭😭😭

Saboda haka sisters muji tsoron Allah

 Dan Allah duk wacce takeda dama ta tura zuwa wani group da 'yan uwan mu mata zasu amfana 


Saboda Allah yafada a cikin littafinshi mai girma cewa ku tunatar Domin tunatarwa tanada amfani ga rayuwar muminai


wannan yasa a koda yaushe bazan gaji da sanar da duk abinda nasani ba


 *Daga dan uwanku* 

    

         *Aliyu Tijjani yakub

0 Response to "Hukuncin maccedda take daga muryarta har zuwa waje wasu mazan sunaji"

Post a Comment