-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

Duba Kalaman sace Zuciyar Budurwa Masu Sanyaya Zuciya

Duba Kalaman sace Zuciyar Budurwa Masu Sanyaya Zuciya

Duba Kalaman sace Zuciyar Budurwa Masu Sanyaya Zuciya

(1)dafarko dai ka tabbata kaima kahadu ma'ana kadau wanka mai kyau saboda wanka yana daya daga ckn abunda ke sato maka zuciyara mace..sai karka yi mata magana sai ka tabbata tazo dai dai gurin da babu mutane sosai don wata tana da alkunya. 

(2)daka karasa gurinta dakaje sai kafara yi mata sallama kamar yanda addininmu yatanadar nasan indai ta cika musulma zata amsamaka kaga kasamo hankalinta kenan. 

(3)sai kace ranki yadade kiyi hakuri fah nasan ba mutuncin kyakkyawar mace mai haiba da asali bane tatsaya ta kula namiji a yayin datake tafiya izuwa wani guri,amma kiyi hakuri nima bayin kaina bane wani sashen bangaren jikinane ya uzuramin dole sai nayi hakan tun yayin da idanuwana sukai arba da wannan kyakkyawar surar taki. 

(4)kar dai incikaki da surutu nasan kina sauri ne saboda haka nake neman wata alfarma guda 2 zuwa 3 agunki.zata cema inajinka. 

(5)don Allah menene sunan hajiyar ne? Zata iya fadama gsky zakuma ta'iya fadama karya in mai class ce. 

(6)ammm don Allah kozan iya samun full adress naki?inkayi mata a lkcn zata baka dai2 inbakiya mataba zata baka wrong. 

(7)sai kuma alfarmar karshe wacce tafi kowacce wuya kace don Allah inason kibani phone number naki.nanma inkayi mata zata baka inbakayi mata ba zatace ai bata da phone. 

(8) ka tabbatar kayi mata kalamai wa ƴanda zasu burgeta har taji ta faɗa dakai da kuma kyakyawar mu A mula da girl mamawa da tausa tawa

0 Response to "Duba Kalaman sace Zuciyar Budurwa Masu Sanyaya Zuciya"

Post a Comment