-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata  Fiye da 10,000 na Guraben Aiki

SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata Fiye da 10,000 na Guraben Aiki

SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata  Fiye da 10,000 na Guraben Aiki



Gwamnatin Jihar Bauchi, a karkashin jagorancin Mai Girma Gwamna Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ta kaddamar da sabon Shafin Daukar Ma’aikata (recruitment.bauchistate.gov.ng), inda aka bude fiye da 10,000 na guraben aiki a Ma’aikatu, Sassa da Hukumomi (MDAs) daban-daban.


Ana gayyatar matasa da kwararru daga Jihar Bauchi da su ziyarci shafin domin neman guraben aiki a fannoni kamar ilimi, lafiya, gine-gine da sauransu. An tsara tsarin daukar aikin cikin gaskiya, sauri da sauki.

0 Response to "SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata Fiye da 10,000 na Guraben Aiki"

Post a Comment