-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata  Fiye da 10,000 na Guraben Aiki

SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata Fiye da 10,000 na Guraben Aiki

SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata  Fiye da 10,000 na Guraben Aiki



Gwamnatin Jihar Bauchi, a karkashin jagorancin Mai Girma Gwamna Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ta kaddamar da sabon Shafin Daukar Ma’aikata (recruitment.bauchistate.gov.ng), inda aka bude fiye da 10,000 na guraben aiki a Ma’aikatu, Sassa da Hukumomi (MDAs) daban-daban.


Ana gayyatar matasa da kwararru daga Jihar Bauchi da su ziyarci shafin domin neman guraben aiki a fannoni kamar ilimi, lafiya, gine-gine da sauransu. An tsara tsarin daukar aikin cikin gaskiya, sauri da sauki.

0 Response to "SANARWA: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Bude Shafin Daukar Ma’aikata Fiye da 10,000 na Guraben Aiki"

Post a Comment