-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Aiki a Hukumar ECOWAS: Hukumar ECOWAS Ta Buɗe Shafin Daukar Ma'aikata

Aiki a Hukumar ECOWAS: Hukumar ECOWAS Ta Buɗe Shafin Daukar Ma'aikata

Aiki a Hukumar ECOWAS: Hukumar ECOWAS Ta Buɗe Shafin Daukar Ma'aikata

Ma’aikatar Harkokin Waje na sanar da ’yan Najeriya da suka cancanta, cewa Hukumar ECOWAS ta kaddamar da daukar ma’aikata a bangarori guda biyar (5) masu aikin sa kai na kasa da kasa, bangarorin sun hada da 

  • i. Programme Assistant in Burkina Faso
  • ii. Communication and Visibility Specialist in Nigeria
  • iii. Computer Information Technology Specialist in Nigeria
  • iv. Youth Programme Specialist in Burkina Faso 
  • v. Monitoring and Evaluation Specialist in Burkina Faso

Matasan Najeriya masu sha'awar su gabatar da aikace-aikacen su ga Hukumar ECOWAS kafin ranar 15 ga Yuni, 2023. 

Yadda Zaku Cike

Domin gabatarda takardun aikace-aikace ko cikewar kai tsaye zaku iya ziyartar wannan shafin na Hukumar ECOWAS ta hanyar latsa adireshin da ke a kasa

https://ecowas.int/nwp_events/recruitment-international-ecowas-volunteers/

Kira 

Ina kira ga duk wani mai shawar aiki a hukumar ECOWAS da ya hanzarta cike wannan damar kuma ya tabbarda yana da CV da Cover Letter yakin ya kuma kasance mai neman rabo a wajan uban giji subhanahu wata alah

ALLAH yasa mudace baki daya


0 Response to "Aiki a Hukumar ECOWAS: Hukumar ECOWAS Ta Buɗe Shafin Daukar Ma'aikata"

Post a Comment