-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

Tallafin Naira N20,000 Kashi uku: Shin kun cike wannan tallafin na gwamnatin tarayya? duba karin bayani

Tallafin Naira N20,000 Kashi uku: Shin kun cike wannan tallafin na gwamnatin tarayya? duba karin bayani

Tallafin Naira N20,000 Kashi uku: Shin kun cike wannan tallafin na gwamnatin tarayya? duba karin bayani

Kira ga duk marasa aikin yi a Najeriya: wadanda suka kammala jami'a, wadanda suka kammala manyan makarantu, HND, OND, Diploma, WAEC, da NECO. wadanda suka daina makaranta, da marasa ilimi, da masu fama da nakasa.

A yanzu haka ana yin rijistar marasa aikin yi a duk fadin kasar. Da fatan za a ziyarci ofishin NDE a cikin Babban Birnin Jihohin ku da Sakatariyar don yin rajista.

Zaa rufe rijista 5 ga watan mayu, 2023 Allh Ubangiji ya bayar da nasara .


0 Response to "Tallafin Naira N20,000 Kashi uku: Shin kun cike wannan tallafin na gwamnatin tarayya? duba karin bayani"

Post a Comment