-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Hukumar NPC Reshen Jahar Kaduna: Sun Fitarda Sunayen Waɗanda Zasuyi Aikin NPC

Hukumar NPC Reshen Jahar Kaduna: Sun Fitarda Sunayen Waɗanda Zasuyi Aikin NPC

Hukumar NPC Reshen Jahar Kaduna: Sun Fitarda Sunayen Waɗanda Zasuyi Aikin NPC

Hukumar kidaya ta kasa a Jihar kaduna ta fitar da adadin wadanda zata ta dauka aikin wucin gadi,zata horar da mutane a dukkan Ƙananan hukumomi fadin jihar domin jagorantar horar da ma’ikatan ta na wucin gadi na aikin Kidaya na shekara 2023.

ma’aikatan wucin gadin da za a dauka sun hadar da masu bada horo a matakin jiha da Jami’an kula da aikin da masu bada horo a cibiyoyin da hukumar ta samar da sauran Jami’an gudanar da aikin kidayar.

Za'a fara horar da ma'aikatan ne ranar 13 ga watan uku 2023 zuwa 20 ga watan uku 2023.




0 Response to "Hukumar NPC Reshen Jahar Kaduna: Sun Fitarda Sunayen Waɗanda Zasuyi Aikin NPC"

Post a Comment