-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Gwambawa Kaɗai Ne Zasu Cika: Sabon Tallafi Zuwaga Gwambawa

Gwambawa Kaɗai Ne Zasu Cika: Sabon Tallafi Zuwaga Gwambawa

Gwambawa Kaɗai Ne Zasu Cika: Sabon Tallafi Zuwaga Gwambawa

Ga dama ta samu na koyon sana'oi tare da baka abun sana'ar bayan kammala koyon, za a kuma baka shaidar koyon wanda Gwamnatin Jihar Gombe ta shirya shi ga Matasa daga ƴan shekaru 15 zuwa 35 kaɗai.  

Ƴan Jihar Gombe kaɗai ke da damar cika shi saboda a Gombe za a yi, kada kana wata Jihar ka cika alhali ba a Gombe kake ba zaka cutu.

Inshaa Allah za a rufe Portal ɗin nan da Sati Biyu kwanaki 14 kenan, a hanzarta a yaɗa shi a shiga cika. Bayan Sallah Inshaa Allah za a fara koyar da sana'oin. 

Ga Link ɗin a shiga a cika 👇👇

http://gomberuwassaafdbproject.org/unskills.php

Don Allah a yaɗa shi don jama'ar mu su amfana da shi sosai. Cikin sauƙi ake cikawa babu wahala, iyakacin shafin hoton da na ɗaura ne.


0 Response to "Gwambawa Kaɗai Ne Zasu Cika: Sabon Tallafi Zuwaga Gwambawa"

Post a Comment