-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Labari Mai Daɗi Ga Mutanen KANO: Gwamnatin jahar Kano Ta Buɗe Sabon Tallafi

Labari Mai Daɗi Ga Mutanen KANO: Gwamnatin jahar Kano Ta Buɗe Sabon Tallafi

Labari Mai Daɗi Ga Mutanen KANO: Gwamnatin jahar Kano Ta Buɗe Sabon Tallafi

Gwamnatin jihar Kano ta samu tallafin kudi daga bankin cigaban Musulunci ta hannun gwamnatin tarayya domin aiwatar da shirin bunkasa noma da kiwo a jihar Kano, manufar tallafin ita ce bada gudummuwa wajen rage raɗaɗin talauci da kuma ƙarfafa abinci mai gina jiki ga marasa galihu a jihar Kano, tare da bunƙasa tsarin noman makiyaya a jihar. Za'a yi amfani da wani ɓangare na asusun don tallafawa makiyaya da manoma. 

Dole duk wanda zaiyi apply ya zama dan asalin jahar kano. za'a rufe portal ɗin on 3/4/2022 

Ga Link ɗin cikawa

https://ksadp-support.org.ng/criteria

Wannan Link ya kunshi Bayanin Yadda Zaku Cike Tallafin Dakuma Cikakken Bayanin Tallafin.

Shawara:- idan zaka cika katabbatar kacika na ƙananan dabbobi (akuya da tinkiya) domin su free ne babu %.

Manyan dabbobi kuma (shanu) dole zaka niya 50% (misali zasu baka shanun kamar na 500k to zaka biya rabin kuɗin 250k).

Pls kuyi share domin wasu su amfana 

1 Response to "Labari Mai Daɗi Ga Mutanen KANO: Gwamnatin jahar Kano Ta Buɗe Sabon Tallafi"

  1. Good government always looking forward to assisting their masses.

    ReplyDelete