-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

Tarihin Jaruma Teema Makamashi (Fatima Isah Muhammad)

Tarihin Jaruma Teema Makamashi (Fatima Isah Muhammad)

Tarihin Jaruma Teema Makamashi (Fatima Isah Muhammad)

Am haifi Jaruma Fatima Isah Muhammad a garin Yola dake jihar Adamawa. Jarumar tayi makarantar firamare da sakandare a garin Yola, kafinnan ta wuce zuwa Maiduguri a Jihar Borno, inda ta samu kwammala karatunta na Diploma a shafin "Larabci". 

Fatima Isah Muhammad wadda aka fi sani da Fatima Teema Yola ta shiga masana'antar Kannywood ne kimanin shekaru bakwai da suka gabta, Inda Jarumi kuma darakta Ali Nuhu ne ya sanyata acikin shahararran shirinsa mai suna "Mansoor".

Acikin hirarda Aliyu Asikra yayi da jarumar yayi mata tambaya kamar haka " kin taba yin aure?" Inda jarumar da bayyana masa cewa "Eh na taba yin aure. A gaskiya ina da 'ya'ya biyu amma wannan ba yana nufin ku tallata shi don korar masu son aurena ba."

Wasu Daga Cikin Kayatattun Hotunan Jaruma Teema Makamashi (Fatima Isah Muhammad)
























0 Response to "Tarihin Jaruma Teema Makamashi (Fatima Isah Muhammad)"

Post a Comment