-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

Tarihin Jaruma Khadija Mustapha

Tarihin Jaruma Khadija Mustapha

Tarihin Jaruma Khadija Mustapha

An haifi Jaruma Khadija Mustapha, a garin Maiduguri, jihar Borno, amma ta tashi kuma ta girma a jihar Kano. 

jaruma Khadija Mustapha ta shiga harkar fina-finan Kannywood bayan da auren ta ya mutu a yanzu haka jarumar ta fito acikin Kayatattun fina-finai da suka shahara a masana'antar kannywood, fina-finan sun hada da:- Butulci, Zahra, Jummai Halidu, Makauniya, Duduwa, Ni da Matata, Dakin Amarya, Uzuri da dai sauransu.

Jarumar ta fito acikin shirin ta na farko inda ta kaka rawar gani, jaruma Khadija Mustapha ta acikin fim din "Ni da Matata" wanda Abba Miko Yakasai ya shirya,

Duba Wasu Daga Cikin Kyawawan Hotunan Jaruma Khadija Mustapha


























1 Response to "Tarihin Jaruma Khadija Mustapha"