-->

SHAFIN HASKENEWS NA WHATSAPP

 YAR LESBIAN CE

YAR LESBIAN CE

[12/11, 14:42] Hassan Atk: πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
       YAR LESBIAN

πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                      By
       Nadeeya Muhammad Ahmad

Page......2
Bacewa nayi kusakkobane wai yafada yana kara tamke fuska😑 Leemat ce tayi karfin halin   cewa dan Allah my  brother kayi  Hakuri bamusan Bamusan lafinmuba So Sorry  tsaki yaja nikke gayama bakusan laifinkuba kushigomun mota kowacce takama waje A baya ta zauna Sannan wacchan sai wani Magana take kasa kasa Tawani Cika ma mutane kunne Kamar Sakarya ya nuna Feenat dake baya tana Zare ido Sanan ma tukunnah Uban wa kuke ma dariya ne, bro Dan Allah dai kayi hakuri Wlh badakai muke ba Girgiza Kai yayi yakoma mazaunnshi  Ya Zauna Still yaki Jan motan Leemat ce ta tabo feenat Alamar ta tashi takoma gaba nuke kafada feenat tayi Alamar taki, Leemat taga idan ta biye ma Feenat haka zasuyi tazama ta tashi Ita takoma gaban Dan tsaki yaja kadan Sanann ya figi motar yatafi.......Yanzu dan nashigo motar da batawa ba shine har wani yasamu Damar Yimun wannan wulakacin wai harni yake cema Sakarya Wlh ba laifinshi bane Laifin Haruna driver ne   duk Wannann mgnr Feenat keyi cikin Ranta tadan jaaa tsaki mtswwww Karar wayan shice ta dawo da kowanne daga tunanin dayakeyi dagawa yayi yasa A has free HELLO! Yazeed yazeed Feenat takara nanatawa Aranta karo guda Kuma ta yatsina fuska Hello yazeed wai ko bakajine da Ker ya bude baki inajinka Yusuf Banza Sarkin miskilanci Kanaji kana wani shamun kamshi kamar mace yanzu dai ya'akaiyine Yusuf Yazeed yafadi yana mai Son kaudar wacchen maganar,   Kaifa muke jira tun dazu ko kamance dacewa Yau Zamu cin Girkin Amarya gidan Dr Khalid ne Uhum Yazeed Ya fada ban mance ba Yanzu Ina Hanyar Kawo nakusa karasawa Leemat na dauko daga Ckul, Lana nufin yanzu daga Abuja Kake kenan Ummm Yazeed yace  Toh yanzu Ina Leemat din take?   Keyyyttttt Yazeed ya Kashe wayan Banza parrot kawai yafada yacigaba da Kallon hanya,    Kanada Aiki Wannan murtuke fuska kamar wani Zaki ta fadi Aranta tana mai kara jin Haushin Shi, Leemat ce tace yawwa bro Zamu Aje Feenat A unguwar dosa Feenat yace Aranshi Afili kuma Ya kara hada Rai bece kala ba yawwa besty Saiki mishi kwatance ko?     Kwatance faaaa kikace besty Ohhh Namance kefa baki iya komai ba Leemat ta fadi A tsokanance bayan 2mnt Karan text Taji tashigo wayanta duba Tayi taga Leemat Wallahi besty kisamo Mafita yanzu Abinda Sakon ya kunsa kenan tunani tayi kadan ganin yakusa Zuwa Unguwar tasu gashi batasan wajeba Kawai number mumy tayi dealing.......Hello Sweet daughter Kun karasone dadynki yace Kuna hanya Tare da friend dinki Eh mumy but turamun Location yanzu na gidanmu Ok daughter cikin minti 2 text din mumy yashigo take ta tura ma Leemat dubawa tayi Tasaki murmushi Aranta tace Kawata kenan wato Ita bazatamai magana ba Hmmmm Ajemai wayan tayi gabanshi bayan ta kunna mai location din bro kashinan kaduba hanya Kallo daya yayi ya kauda Kai Domin ya gano Wajen lokaci kadan baya yayi parking Akomar katafrn gidan su Feenat take G.R.A. yan majilisu Unguwar dosa fitowa tayi Leemat ma tafito Sukai hugging  Juna Feenat tasakar ma Leemat kiss A kunatu I will miss you besty Ahhhh Besty Kada kidamu bro zai kawoni tunda yaga gidan, bye ok bye Sukai Sallama har takai bakin kofar Tajuyo Leemat cema Wannan nagode da driven dina dayayi ByeπŸ™‹ta nago mata Hannu itama ta Naga mata Afusace yaja motar yabar Wajen, Noking tayi Wani dan dattijo yafitoh ya bude Wayne nace wayane turus yayi Lokaci daya kuna ya washe baki Ahhh nafisa ce Sannu ya Hanya murmushi tayi Sannu Baba hanya Alhmdullah Toto Kawo Kayan Ashiga dasu Aa baba kabarsu Ba nauyi Toh Allah yamiki Albar Amin tafada tana mai Shigewa ciki. Mumy mumy! Naji tana kwala kira.....                    Wlh kinji nafada miki Leemat duk Sanda nakara zuwa daukoki Kika kara kwaso mun wata Sai jimiki ciwo nonsense Ji yarinyar Sam batada kunya  Saikace wata yar'iska  kurrrrrrr Cikin Leemat yayi kara Toh Kodai Bro yagabe Feenat YAR LESBIAN CE Kai Ina idan da yagane cewa zaiyi Nafita Harkarta, badake nake mgn bane Leemat firgirgit tayi Sorry brother insha Allah bazai kara faruwa ba Murmushi yayi yace that is my One and Only Sister ajiyar Zuciya tayi tayi murmushi itama Adaidainan Ya karasa Get din gidan nasu dake Unguwar Rimi.......... atare Suka fitoh duka Ur Wlcm Aunty Feenat wasu yaran su biyu suka fada atare daga gani  twins ne Thanks  twins din mumy kunkara wayo daddy ne yakaro ur wlcm my Ummi Rungumeshi tayi Tnx daddy nasameku lfy lafiya qalau Ummina Mumy ce tace Aisai kumukarasa tunda ba'asan daniba Sai tsabar kirana kuma Ake murmushi tayi takara tayi hugging din mummyn tata I miss You Mumy na me too my daughter Zomushiga ciki kihuta gjy kice Abinci Atare family din Suka shiga gaba dayansu           dared Sama Feenat ta Haye tayi dakinta Cike da gajiya tsaffff dakin yake ko'ina Sai kamshi yake komai nacikin Dakin kuma pink ne samular da jakar Hannun ta tayi tacire kaya Ta daukko wani dan karamin towel ta daura tayi toilet.........
[12/11, 14:42] Hassan Atk: πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
      YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                           BY
 
            Nadeeya Muhammad Ahmad
           
         BISIMILLAHIRRAHMANNURRAHIM

GODIYA ta tabbata ga Allah wanda yabi ikon Rubuta wanan labari Allah ka kara dadin tsira da Salati Abisa Annabinmu Muhammad S.A.W Amiin ya Allah kabni ikon gama wanan littafin lafiyaπŸ‘

TSOKACI Ban Rubutu wannan labarin Dan wani ko wataba Hasalima kirkira nayi,   yakamata mai karatu ya tsaya ya Fahimci Sakon dake cikin littafin bawai Kai tsaye Arinka Zagi ba.  Banyishi Danwata manufa saidan Tunatar da iyaye dakuma Jan Hankalin yan mata.

SADAUKARWA  Wannan littafin gabaki dayanshi Sadaukarwane Ga Aminiyar Arziki Xaynab Ummu Mahbub. Allah ya kareki daga sa idon makiya ya Kara miki hakuri,kwanciyan Hankali Tare da Arziki mai Albarka   I love you So muchπŸ’–πŸ’‹

Page 1
 Zaune take A Harabar makaran tar tasu Inda yanmata Masu ji dakansu kowacce keshiga tsalatsalan Motocin da Aka yiyyi parking dinsu daga dukkan Alamu Hutu Daluban makarantar suka Samu,   Haba FEENAT yakamata kawai kizo mu'ajeyiki A kd tunda muma kan Hanyane Asalima Sai munhuce Kaduna Zamu Huce Zaria Wannan direvern Naki bawani tawowa yayiba idan banda haka ina kaduna ina Abuja Hmmm Wacce Aka kira da feenat Tayi Ajiyar Zuciya tace kausar  Kawai ku wuce nagode Zai karaso nan bada jumawaba Kausar Zata kara magana ta kusa da Ita Ta jata Suka bar wajen,    Haba Khady Yazaki wani jani haka bakiga har yanzu direvern ta be karaso bane ba Ok don bekarasoba mukuma Saiki shanyamu tunda tace bataso ai ba'a dole naga Kausar bata kara tanka mataba taja mortar Sukabar Harabar makarantar,      feenat tana Zaune Awajen har Wajen 10:30 na Safe bini bini taja tsaki mtswwwww daga kan da Zatayi Suka ido2 da besty dinta Leemah Atare Suka Zare Ido😨 Leemah baki tafiba feenat baki tafiba Suka hada baki wajen fada A'tare kuma Suka Sakar ma junansu murmushi feenat ce tace wlh besty kinga har yanzu Haruna driver be karasoba Nakira daddy yace Yana Hanya Ina tunanin Ko Akwai abinda Ya tareshi Shikenan besty Ba wanan ba kinga Nima Yanzu brother na Ya karaso tashi mutafi Leemah tafadi tana murmushi  Kai Anya karkuma yazo besameniba Aa basaiki kira daddy kice Ace ya komaba kawai Ouk muje toh Suka kama haryan inda brother din Leemah yayi Perking Suna Zuwa Leema ta buga uban tsalle wooo bro I miss you yawani yatsina fuska Shiga muje nidai ta tabe Baki dan idan da Sabo Ta saba da halin yayan Nata bude baya Tayi Tashiga tamai feenat Alama da Tashiga gaba πŸ˜•murguda baki feenat Tayi itama Ta bude baya tashige Shikam cije Baki Yayi yaja fuuuuuuuuuu yabar Wajen Sunatafe babu Mai mgn Acikinsu Saichan feenat tajawo Hand back dinta taciro waya tafara kiran Nomber  daddy Ringing......2 tayi yadaga Hello Ummina Haryanzu bekarasaba ne daddy bekarasaba Amma gani Ahanya Wata frind dita zata kaini Ummina kikula dakanki Toh Allah ya tsare Amin daddy Saika kirashi kada ya karasa Ok daughter Shikenan bye Ya Kashe wayan, Juyawa tayi Suka hada Ido da Leemah Ta kashe mata Ido Suka Kwashe da dry Kerr.......... Sukaji Mortar Ta tsaya yja tsaki dalla kufitoh kubani Waje malamai yafada  ba Alamun Wasa😑😑

[12/11, 14:42] Hassan Atk: πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
              YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                        By
     Nadeeya Muhammad Ahmad

               In dedicated to
     Xaynab Ummu mahbub

*da Bazarku Nake taka RawaπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒiyayena Abin Alfaharina Ina farin ciki daku Akowani irin Hali Allah yakaro muku Lafiya tare da tsawoncin Kwana me AlbarkaπŸ‘Love you With all my heart   mum and dadπŸ’™*

Page.....4
feenat ce daure da towel gawani karami A hannunta tana goge gashin kanta da Alama daga wanka  tafitoh   wajen makeken bed din dake tsakiyar Dakin ta nufa,   Leemah Leemah tashi kishiga nafitoh.     Haba Feenat kaina Sai yayi ciwo ni kibarni da Asuba Nayi Leemat tafada cikin muryar bacci        Feenat bata Kara bi takanta ba ta dakko wata doguwar Riga tasaka  tajawo darduma tafara gabatar da nafilfili  Raka'a 4 tayi ta daga hannu Sama tana kwararo addu'oeh   take! Abinda ta Aikata dazun ya bijiro mata Azuciya kuka mai tsanani  tashiga Rairawa Tana,   Ya Ubangiji ka gafarceni Kan Abin nan danake Aikatwa ya Allah Kasani Nauyina kan iyayena yake wajibine Su magancemun matsala ta Amma Suka banzatar Dani gashi nafada kan turbar Shedan Ina Aikata Abu mafi muni Agareka, ya Sarki mabuwayi mai Shiryar da bawaYayin da yaso ya Allah  Kashiryar da Zuciya ta Nasani nidin mai girman Zunubice gareka Ubangiji ya Allah badan niba ka gafartamun Zunubaina kakuma ganar da Mahaifana,,,,, ya Allah narokeka Dan girmanka Dan  Albarkacin fiyayyen Hallita Ka yaye mun yawan Sha'awar nan Ka Kara daurani kan Hanya maidaidaciya......wani Kuka ne ya kwace mata 😡😡kuka take Sosai na nadama Abinda take Aikatawa,,,,         Haba Feenat wan nan wani irin Abune kin Hanani bacci da ihun kukanki Leemat tafadi Rai Abace...     Dan Allah Leemah kitaso Muyi magna feenat tafada cikin dashashshiyar murya        Kinga ni ba'inda Zan  Sakko kibarni nayi baccina tunda ke kika Jawoni,   Abinda Zaki fada din yawuce kice kinyi Nadama Kuma Sau nawa kina Alkawarin kin bar lesbian,,,,,,wannan kukan naki dashi Gara babu ki tsaya idan Nadamar gsky Zaki kikai Zuciyarki nesa,,,,,,,,bare kuma Nasan ba nadamar bace Dan Wanda besan Halinki ba Shi Za'a ba labari.           Toh nima dai NADEEYA ban San Halin Feenat ba kuma masu karatuma Zasuso Suji wacece feenat.......

           SHIN WACECE FEENAT NE
 Alhji Ibrahim dattijo mai dadtaku  Tare da matarsa Nafisa  Asalin fulanin yola ne Suna Rayuwarsu cikin jindadi da ganin girman Juna Sunada yawan Arziki SHANU RAKUMA da dai wani dabban  kiwo na fulani   Allah ya Azurtasu da haihuwar Yara 3   Nazir Shine babba Sai Aishatu  Sai Sukai Auta Umar daga nan haihuwar ta tsaya musu, kusan kansu duk daya dan ita Nafisa Akai Akai take haihuwar ta, duk da cewa  Fulanine Iyayen su basuyi kasa a quiwa wajen ganin yaran nasu Sunyi Karatun Islam dana Zamani ba, Sun  taso da hazaka  Nazir da Aishatu Aji daya Suke Inda suka wuce Umar da Aji daya,,,,,,,     bayan Su Aishatu Sun  Kammala Secondary dinsune Tasamu miji tayi Aure Anan yola inda yarage Nazir da umar wanda tun  tasowarsu suke Son junansu Ahaka  Nazir yaki ci gaba da karatunshi cewa Sai Umar  ya Zana jarabawarshi ta  Secondary Sucigaba tare,,,,,,,,,Masha Allah bayan lokuta Sun  Samu addimetion Suka tafi makaranta a .A. B .U . Zariya,,,,, Hutu ke kaisu garin yola Suna matukar temakon iyayensu duk dacewa babu Abinda Suka nema Suka Rasa   hutun Karshe dasukai Suka koma yola Anan ne Nazir yasamu mata yayi Aure yacigama da business  Alokacin Aishatu tana da yara 4 duk Maza         Anso Umar yafito da mata Ahadashi da Dan uwanshi yace Shifa Ina karatu mai Zurfi yake So yayi inda yasha banban da Sauran yan uwanshi kenan,,,,,,,Alhji Ibrahim bai cika takuraba indai wajen karatune Shiyasama ya Amince da Hakan,     Umar kaduna yakoma don cigaba da karatunshi wanda da ker Nafisa ta Amince da Hakan yakanje ya dubasu Akai Akai, karatu yake Sosai wanda yasamu degree har biyu Anan ne ma ya yake Shawaran yafara business gun Wani Mahaifin Abokin Shi Alhji Aminu,,,,,,,,Suna gudanar da komai cikin Amana da gsky lura da Hakan ne watarana Alhji Aminu ya kirashi......        Umar badon komai na kiraka ba Nalurada irin Amanarka da Iliminka Da nagartarka Sannan Kwanakin baya dakuje  yola da Sulaiman yabani labarin irin mutumcin iyayenka,,,,,,,,Don Haka na yake Shawaran Zan baka Auren  Yata "Hafsat"  Sai Asan nan Umar yadago Kai yace duk Abinda Ka yanke daidaine Baba Nasan bazaka taba cutar daniba    Nayi matukar farin ciki duk dai Nasan cewa daman bazanji Kunya ba.  Kaje Zanje yola muyi magana da Mahafinka    Kafin nan Zaka fara Zance da Hafsa dan kufahimci Juna Yace toh Baba       Alhji Aminu  yaje yola Mahaifan Umar Sunyi farin ciki matuka Duk dacewa Sunso dan nasu yayi Aure a yola cikin yan uwanshi, Amma basu nunaba Sabida Alhji Aminu dattijon kwaraine           bayan wata biyu Umar da Hafsa An fahimci juna inda Suke gudanar da Soyayya mai tsafta abinka da masu ilimi Acikin watan kuma Aka Saka Aurensu          Ranar Wata juma'a  misalin Karfe 10:00 dunbin mutane Suka Sheda Auren Umar Ibrahim da Amaryarshi Hafsat Aminu,   Su Aishatu dasu Nazir duksunzo kaduna Kasancewar Agidan Alhji Aminu Ake gabatar da komai Hatta Su Hajiya Nafisa da Matar Nazir data  haifa yara biyu mace da na miji duka suka dungumo Anci Ansha Anyi komai cikin Mutumci.   Wani katafaren gida da Umar yagina A Unguwar Dosa  Nan Aka kai Hafsa Gidane kato nagani nafada komai yayiπŸ‘Œ   

               
            Bayan Shekara daya
Hafsace Zaune da katon  Cikinta Tana duba wasu takaddu  Sai rintse ido take tana cije baki daga dukkan Alamu batajin dadi Abun taga Saici gaba yake  tayanke Shawaran kiran Mijinta Awaya. tana Sanar dashi yatawo Dan dama banisa yake da gidaba Sabi da ita kasancewar Soyayya Suke Sosai danko Sharokan Sai Haka lol Hafsa machace yar boko Ga Kyau Kota'ina ta hadu Ga iya Zama da miji Shiyasa Suke cin karansu ba babbaka.       Yana ganin Halin da take Ciki ya temaka mata Suka Shiga mota Sai Asibti   Cikin mintuna da bazasu wuce5 ba Aka fito da jariri Kato farisol kyakyawa dashi.    Wayyo zokaga murna wajen masoyan nan biyu dama duk Wasu masoya nasu.   Ahaka Aka Sallmesu Suka wuce  gida cikin farin ciki Aishatu Ita tazo ta Zauna da Hafsa har'akai Suna Ranar Suna yaro yaci Suna NAZIR Sunan yayan dadyn shi kenan.          Bayan watsewar taron Suna da dare yana Zaune Suna fira Ga yaronsu sun rungume    daga yau dai Hafsa kin koma "Mumy"  murmushi tayi tace kai kuma "daddy" ba    Ahaka Zamansu yacigaba da tafiya...   yaron yanada wayo Sosai Dan haka yana Cika 3years Suka Sashi makaranta dama gaba dayansu Burinsu Kenan  yana kokari kuwa matuka Bayan yacika Shekaru biyar ne Mumy ta tashi da wani Zazzabi mai tsanani Ai ba bata lokaci Suka wuce Asibiti gwajin farko ya nuna tana dauke da Ciki Wata 4   Murna Sukai Sosai dawowarsu kenan daga Asibiti Aka kirashi daddy A waya cewa Allah yama maihafinshi Rasuwa gaba daya Nima danake Typing Saida naji Ajikina Kasancewar tsowo mai Mutumci yarigamu gidan gsky😡   Tuni Suka Shirya Suka dunguma yola Harda iyayen Hafsa watoh Alhji Aminu da Hajiya Amina mahaifiya gun Mumy Kenan. Sunje inda Achan wasu Sukayi dan koke kokensu bayan Kwana bakwai Kowa yadawo Akabar Inna Nafisa Achan Haka Suke kiranta.      Sundawo gida lafiya inda mumy tacigaba da Rainon Cikinta daddy yana kula da ita.
[12/11, 14:42] Hassan Atk: πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
     YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                         BY
        Nadeeya Muhammad Ahmad

Page.......3
Mamy Wlh gaba daya banji dadin Abinda Bro yazeed yayi ma Feenat ba...... kinriga kinfi kowa Sanin halin brother dinki jinshi yake kamar Wani Sarki.........Mamy cewa Zaki kamar dai bake kika haife Shi ba.....Kinci gidanku  Maza dai yaje yajiki Mamy tafada tana dariya....Rufe bakin Mamy kenan Saiga Shi yashigo Sum Sum Leemat ta tashi tabar wajen. Mamy ya gida lfy qalau Son ya gajiya Alhmdullah Mamy.....Son kwata kwata banji dadin Abinda ka mawa Su Leemah  ba Mamy Ayi hakuri Hakan baze kara faruwa ba....Toh Allah yamaka Albarka Amin mamy ta.  Ringing....wayanshi tafara Mamy bari nashiga daga Ciki, Afitoh lafiya my Son.......   Hello Yusuf! Haba yazeed Kasan bazakaje ba meyasa kasa muka gaya ma Khalid Zamozo? ni Zani Kawai gajiya nayi gashi Wanka nake So Nashiga.     Kawai Kace bazaka ba mana  Basai Ka  Rainamun wayo ba Yusuf yafada Rai Abace     Toh Yusuf duk yanda kace hakane ya  Kashe phone din yawurga kan gado Yayi hanyar  Toilet.
 
          Haba khady Tunda dai kinriga da kin biyo Nan kibari ki kwana da Sassfe Saiki tafi     Kausar dama kinriga da kin Shirya Hakan Shiya kika hada mana kaya waje daya      Murmushi kausar tayi tace Aa Kawata Bahaka bane      Shikenan Bari nashiga Nagaida Hajiya khady ta fada tana bin Harya kofa.   
Gaskiya kam khadija kibari gobe Saiki kama Hanya Amman yanzu idan kikace Zaki tafi dare Zai miki Sosai katsina nisa gareta Hajiyar Kausar ke magana Cikin kulawa     Toh Shikenan Hjy Allah ya Kaimu, Amin Yata  Kuci Abinci ni bari nashiga daga Ciki,  Afitoh lafiya Suka mata      Kausar ce ta Maida Hankalinta Kan khady   Khadija gsky yakamata kesauke Abinda ke kanki, Kamar Name fa ta fada tana yastina face    Haba khady ke kanki kinsan Feenat tawuce da Ajinki Amma kinbi kin tsane ta why khdy why?   daga mata hannu khady tayi Alamar dakata✋   Malama Abinda ki keson gaya mun kenan yasa kika Ajeni gidanku      Haba khady ke haryanzu gsky ce baki So......katseta khadija tayi Yayin da ta  tashi tabi Hanyar dakin Kausar.      Tabe baki  Kausar tayi tace Allah ya kyauta.     dealing...number Feenat tayi   Hello my Kausar Hy Feenat I miss u!  Me too Kausar   bawani Feenat idan kinyi missing dina me ya hana ki kirani Sorry Kausar kina Raina Wlh gjyn Skul ce,    hakane kuma Feenat mayi waya Anjuma   Toh Allah ya kaimu Amin Kausar tafada takashe wayan.

         Atare yaran Suka Turo kofar dakin Aunty Kausar mumy tace Zata wajen daddy muzo muyi miki fira Mubeen Yafadi      Aranta tace Haka Suka iya kaikuma kanuna Kana Son Auren Anki Maka Ai duk Wani Hali danajefa Rayuwata Iyayena ne Sanadi     Kinji Mubeena ce ta katse mata tunani.....kinji Aunty feenat Ajiyar Zuciya tayi tace twins din mumy kaina ciwo yake kubari gobe Sai muyi fira mai yawa yanzu kuje kuyi bacci gobe kunada Skul,,,,,,,Mubeen ya tsuke fuska ni Awajenki Zan zauna gobe bazani Skul ba mubeena tace nima haka      dafe kai Feenat tayi tace kataba su Sumaka kwari.   Waye keson Yazama Soja irin yaya Nazir Nine mubeen ya daga Hannu Sama☝    waye keson tazama doctor nice mubeena itama ta daga hannu      yawwa twins dina duk mai so yaje ya Kwanta gobe muyi fira mai yawa  πŸƒπŸƒπŸƒda gudu Suka fita Suna kiran Ladi Mai Aikinsu........     Tashi itama Feenat tayi taje tayi brush Tayi Shirin bacci

                   Cikin bacci taji  Kamar Ana tsikarinta lokaci daya kuma Taji Abin nakara damunta   Tashi tayi ta Zauna Innalillahi tafada da karfi    Dan ko ba'a fada Mata ba Tasan Sha'awar tace ta tashi wayarta ta lalubo tashiga kiran Leemah Hello! beaty baki bacci ba kenan   Leemah I need your help pls.    temako kuma name?    Leemah kinsani Wlh Yanzu nakara missing dinku keda Kausar    toh Sarkin Sha'Awa yanzu Itace ta tashi kenan     Eh Leemah Dan Allah  kitaimaka kizo     Zare Ido Leemah tayi kamar tana ganinta kinsan cewa Mamy Bazata Bari ba dare nefa yanzu mekike tunanin Zan gaya mata   Shikenan Leemah tunda baki iya dubaraba keeetttt ta Kashe phone dinta                turo kofar Akai my daughter baki bacci "Ummm" mumy   Tashi muje dadynki keson magana dake yunkurawa tayi zata tashi takasa "Subhanallah" Feenat bakida lfy ne? Eh mumy yanzu yafara, meke damun ki?   MARATA.   Ko period ne?   Aa mumy nayi fa,,,,,,    kallonta mumy tayi Sosai tace Sha'awar ce kenan ta tashi nace miki kirinka Azumi Kina karanta qur'an Akai Akai bari na kawo miki Lemon tsami kirinka lasa tafita.        Hawaye Feenat tafarayi Wai Ace yanzu Wannan Uwata ce tasan matsalata Amma Akan wani kudirinsu na Karatu An tauyemun Hakkina😒😒    dan tsaki taja mtswww wai lemon tsami.....

            "Mamy" "Mamy" wannan kira Haka Leemah meye ya faru Mamy Shikenan yau na kade..... mai yafaru kuma?   Mamy Uncle Adam yabamu Assignment Mamy Cewa yayi duk wanda beyi Ayau ba Allah ya'isa Mamy kuma kece maijan Hankalina Kan kada na Aikata Abunda Za Amun Allah ya'isa... Hakane daughter Amma dare yayi dakinyi bacci gobe Saikiyi, Mamy Allah ya'isa fa yace. Hakane kuma Jekiyi Toh Allah ya temaka Mamy tafada tana tafiya.....Mamy book dina na biology yana wajen feenat. Saiki bari Sai gobe kenan mamy dan Allah ketaimaka na Amso Ayau......Haba Halimatu Bakida Hankaline  dare nefa Mamy pls Dan Allah bana Son Allah ya'isan Nan ne.........Saikije ki kira yayanki yakaiki Tsallen murna tayi tace nagode mamy.   but Dan Allah kigaya mishi dakanki innice bazai yarda ba,   jeki kice ni Nake nemanshi  Toh tace takama Hanyar part dinshi          Assalm. Wai kazo yanzu inji mamy,  Uban me kuma kikace nayi bance komai bafa.     tace Kazo Yanzu    bin bayanta yayi Suka Fita.     Mamy gani.   "SON" Halima Halima Zaka kai gidan kawarta ido yazaro Mamy duba time fa.....Umarni nabaka   fita yayi Afusace Leemat tafi bayanshi.          Tayi mamakin da har Suka karasa gidan Su feenat be tanka mata ba     mai gadi naganinta yabude mata tashiga   feee yazeed yaja motarshi  yabar wajen        Assalm Alaikum.    Wa'alakmssalm  Mumy da tafito kitchen yanzu ta Amsa    Sannu mumy, yawwa Halima Cikin dare? Murmushi Leemah tayi tace mumy inata kiran wayan Feenat bata dagawa Shine Mamy tace nazo Naga ko lfy.......Ayya batajin dadi ya mamayn taki? Tana Lfy tacema Agaida ki ina amsawa muje tana Sama feenat din tare Suka haura Sama.......Mumy tace Halima Shigar mata da lemon tsamin Nan Ni Zan Kwanta   toh mumy Saida Safe yawwa daughter. kema ki Kwana dasafe driver ya kaiki  Toh Mumy.

           Tura dakin tayi tashiga kwance ta hango Feenat  ta daka mata duka tashi Sarkin Sha'awa    bude ido feenat tayi Tamayar ta lumshe    leemah Ashe Zakizo    eh kinsan bazan Iya barinki A'irn Halin Nan ba     Hakane feenat tafada yayin da tajawo Leemah jikinta,   bakinta tasaka cikin na leemah lokaci daya tafara tsotsan lips dinta ta kamo harshenta tarinka tsotsan shi kamar lollipop take leemah takamu tafara Mayar da martani ciremata yar karamar Rigar jikinta tayi Brest dinta Suka bayyana Tarinka Shafasu Tana murzawa tuni Feenat tafita hayyacinta Dan ko mayarwa bata iyawa,,,,,,, Hannu Leemah ta tura cikin pant dinta tarinka murzawa nishi Kawai Suke Ahhhhhh washhhh kusan minti 30 Sukayi Ahaka feenat ta kankame ta Alamar Tasamu tayi riles.
[12/11, 14:42] Hassan Atk: πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
    YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                 By
  Nadeeya Muhammad Ahmad

            In dedicated to
  Xaynab Ummu mahbub

       *page dina na farkon Wan nan  Novle Nayi korafi Kan cewa yakamata mai karatu ya tsaya ya natsu kan karatu kamin yayi bakaar magana,   Amma jiya Nasamu masu mgn kan cewa Zan bata tarbiyyar wasu, Amma Naji dadi danasama wanda Suka fahimceni fiye da masu Zagin😑   Sannan Zan kara dacewa duk wanda yaga bazai juri karanta book din nan ba Can leave it.           Danni da Masoya littafin nan yanzu muka fara*πŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ

           Wannan page Nakune Masoya littafin "yar lesbian ce"   love you allπŸ’–

Page......5

Bayan Rasuwar Alhji Ibrahim Kamin su daddy Sutawo bayanda basuyi da Inna  Nafisa  kan ta biyosu ba Amma firrrr taki, Acewarta inda Kasar mijinta take itama Nan Za'a Saka ta idan tasu tazo.        bayan Wata Tara da Wani yamanci Mumy Suna Zaune Suna fira da Matar Sulaiman Aminin daddy kenan, Dan Su daddy Tare Suka taso Sunayin komai da Sulaiman da Wani Abokinsu Ahmad duk dacewa Ahmad ya Rigasu Aure Dan Saida yayi Aure ya haihu ďa Namiji Sannan daddy yayi  nashi Auren Saikuma Sulaiman yaya Awajen Mumy kuma Aboki Awajen daddy Shima yayi Nashi Auren.    Mumy Takasance irin matan nan ne masu tattalin miji wanda Ko Zumunci basucika yiba Sabida kula da mazan su dan Haka bata zuwa ko'ina daga gidansu Sai wajen Aikinta dan Cikakkiyar barrister ce,   Tana dan Zuwa YOLA wani lokacin idan daddy Zaije,    ba kasafe tacika Ziyartar Maryam Matar Sulaiman ba Saidai Ita maryam din ke yawan Zuwa mata,   ko Sau daya Kuma bata taba tunanin Zuwa gidan Fatima matar Ahmad ba itama Kuwa fatiman tace bazatazoba harsai mumy taje mata,,,,,kullum cikin Sa Rana take Amma ina,,,,,,,,hakan ce takasance Ayau ma tare Suke da  Maryam Wacce Nazir yarada ma UMMA Tana ma mumy korafi Wlh kedai Hafsa bazaki chanza haliba kullum kina gida Kamar daddawa    da Anyi magana kice daddyn Nazir na Gari Kamar  dan ke kadai Akai miji,   Kai Maryam kedai kullum maganar ki kenan idan ban Kula da Shiba waye Zai kula dashi beda kowa Anan garin wanda ya wuce ni da Nazir Sai wannan Cikin Nawa Uhum Toh dan Allah badole na Zamemai gata gaba da baya ba?    Kizama Shi yazama ke Kawai karshen magana kenan Maryam tafada tana gyara Zamanta,,,,,,,,, Bari Nakawo miki Abinci kici Amma maganar nazama Shi  yazama ni na nawa kuma Ai munzama tsoka daya mumy tafada tana bin Hanyar kitchen,,,,,,,Kayattacen Abincin da ta dafa ma daddy Aciki ta iba ma  Maryam, tanaci Suna fira, Umma ce tace  wai kuwa kinsan Fatima ta Haihu yau kwana hudu kenan, Kai Haba mai Aka Samu? Tahaifi diya mace,   kai tubarakallah Allah ya Raya.Amin Umma tace Sannan Takara dacewa Saiki kishirya Kije Barka, Kai Maryam bakida tausayi wan nan Cikin Nawa Haihuwa ko yau ko gobe Zakice naje barka,  Uhum haka kawai ma Anki Ziyara bare yanzu da Akeda Hujja mai Karfi.    Kyadai ji dashi Ai Zan kirata namata barka.   Allah yasa.  Ni Zan tafi,  haba Maryam tun Yanzu? Eh Ai nafi Mara Zumunci, ki kwantar da Hankalinki nima Zanzo.    Muna jiran Ranar da babu.    dahaka ta tashi Mumy taimata Rakiya.

           Cikin daran Ranar Nakuda tazo ma  mumy, tun tana daurewa Har takasa ta tashi daddy dake bacci cikin Rudu ya dau  key din mota ya temaka mata Suka fita yasata Amota yadawo ya dau Nazir dake bacci Sai SULTANA HOSPITAL dake nan Unguwar Dosa KADUNA   Mumy tasha wuya A wannan haihuwan dan saida Aka kwashi Awanni tana Abu daya daddy Zufa kawai yake yana kaiwa da komowa, daker ya'iya daukan waya ya kira Sulaiman ya Sheda mishi daga bisani ya kira Ahmad, Kusan atare Suka karaso Sulaiman da Maryam,   Sai Ahmad wanda matarshi ta Haihu badaman tazo,    Zuwan Su Kuma yayi daidai da fitowar wata nurses tasheda musu Anhaihu diya Mace,   Atare Suka Shiga dakin Suna ma mumy Sannu yayin da daddy ya dau yarinyar, SUBHANALLAH tsarki ya tabbata ga Allah wanda da ikonshi yake Samar da Abu mai Kyau da Mara Kyau,   daddy ne yafada yana nunama Ahmad (Abba) dake kusa dashi babyn, Sunyaba da kyan babyn Dan Ajin farkoce wajen Kyau.   Ahakadai washe gari Aka Sallamesu Sukayi gida,       Kai Alhmdullah duk dacewa Mumy bamai Son Zumunci bace mutane Sai zuwa barka Ake, Sabida kyan jariryar ke rudan wasu  yarinyar tun tana jaririya da farin jininta.           RANAR SUNA   yan YOLA duk Sun Hallara   Mutane kota'Ina   kowa farin ciki yake Anci Ansha  taron Suna yatshi lfy inda Yarinya taci Sunan Kakarta mahaifiyar babanta wato NAFISA Zasuna cemataa (Feenat)  Haka Rayuwa tacigaba Mumy na kokari wajen faranta  Ran mijinta yara kuwa Tasamu wata dattijuwa Ladi ita ke kula dasu.

            Lokacin da Feenat tacika Shekaru Uku Alokacin Aka Sata makaranta nursery "iman  Academy" dake Unguwar Dosa, makarntar hade take da Islamiyya, Idan Sun tashi 12am Sai suke Shiga Islamiyya 5pm driver ke daukosu lokacin Nazir yana primary6   Mamah LADI itaa ke kula da komai nasu, Feenat tana Maida Hankali yarinayace mai hazaka aduka bangare biyu,  Bawanda feenah ke Kulawa Dan ita din yarinyace marason Hayaniya, Kawarta daya Halima Itama Sabida kokarinta Yasa Abotarsu tazo daya da Feenat,        BAYAN WANI LOKACI Abubuwa da dama Sun faru, Feenat Sun Zana jarabawar fita daga Secondary. Ayayin da Suka kara Shakuwa da Kawarta  leemah Sosai,      daddy ya tura Nazir Kasar Turkey Achan yake cigaba da Karatun inda yake Karatun Soja,    Alokacin Feenat ta damu kan rabuwarsu da yayanta Sabida Shakuwar dake tsakaninsu,  Leemah Itama tasanar da feenat cewa  brother dinta yaje karatu America yana karatu Doctor,   Mumy takara Haihuwa inda ta Haifa Twins, Mace da namiji namijin yaci Sunan kakanshi daya Rasu Ibrahim Suna kiranshi (Mubeen)  inda macen taci Sunan Mahaifiyar Mumy Aminatu Suna kiranta (mubeena) Anyi Shagali Sosai.     Haryanzu mumy batasamu taje gidan Fatima matar Ahmad ba............Feenat basu hada iyayensu Kawanceba ita da Leemah Acewarsu Koda Zasuyi Karyar fita yawo sarinka karya dazuwa dagidajen juna tunda kowacce Agidansu Ansan irin Shakuwar da kawayen biyu Sukayi

                 BAYAN SHEKARU.

Wata tsaleliyar budurwace wadda Aqallah Zatai Shekaru 18 duguwace ba irin Sosai ba,farace mai matsakaitan idanu Samanshi dauke yake da dogayen gashin idanu,  girarta Aciki take  ta kwanta lufff, Tana da diri batada kiba Kuma ba Arame Take ba,  kirjinta cike yake idan baka Zata ba Zaka Iya Cewa Wata mai yawan Shekaruce.   fuskarta dauke take da dogon Hanci yayin da pink din  bakinta y kasance karami,   kwance take kan makeken gadon dake manne jikin ginin dakin tana danne dannen waya da Alama Chat take Ringing..... dayar wayar dake kusa da ita tafara.   Hello besty daga dayan bangaren Aka amsa Hy feenat ina hanya zan zo gidanku fa, dagaske?    Allah da gaske,Saikin karaso ok.       Ba'afi Minti20 tsakaniba Saiga ta tashigo, turo Kofar tayi,    dasauri Feenat ta Sakko Suka Rungume Juna,    leemah Shine Baki gayamun Zakizoba, Sorry Kawata magana Zamuyi, Inajinki besty, Hawaye tafara Feenat yanzu Rabuwa Zamuyi, Zaro ido feenat tayi tace Akan me?muda muka Shirya yanda Rayuwarmu Zata kasance,kokinmance cewa komai namu iri dayane kinsan matsalata nasan taki,ke kikace Hatta  Ranar aurenmu Rana daya zekasance, Leemah kin mance Ranar da kikacemun Mu Auri miji daya kokuma Mu Auri wa' da kani duk Dan mukasance Tare.   Leemah duk kinmance yau kikemana Zancen Rabuwa.       dan Allah Feenah ki kwantar da Hankalinki Ki Saurareni.    INAJINKI    besty Abba nane yasmamin Wata School Of Nursing  A Abuja  Shine yace Zai turani,   Sabuwar Makarantace yanzu take tashe Akace.   Hmmm Ajiyar Zuciya Feenat tayi tace Dan wan nan besty Shine kika dagamun hankli    indan Wannan Zanmawa daddy magana Nima yasani Skul din Ai dani dake mai Rabamu Sai Allah.
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
    YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                 By
  Nadeeya Muhammad Ahmad
     
            In dedicated to
   Xaynab Ummu mahbub

Page....6

bayan tafiyar Leemah.  fitowa tayi da niyar Samun daddy  tafada mishi, mumy tasamu Zaune a parlor ga Twins gefenta bangare guda wasu takaddune birjik da Alama Akwai Abinda take nima cikinsu.        tawowa tayi ta Zauna ta jingina da jikin Mumy, Mumy  Sannu, yawwa my daughter  Ai najiki da Halima Shine bata Shigo yau ta gaidaniba,   mumy Tana cikin damuwa ne wai Acewarta yau Zamu Rabu, kinsan ma wai menene dalili?? "Aa"mumy tafada  tana girgiza Kai, Mumy wai Akan Abbanta ya Sama mata Skul a Abuja,,,,,,,   πŸ˜ŠMurmushi   Mumy tayi tace Ai dole tace Za'a Rabaku tunda ganin Juna Zemuku wuya,  da Sauri Feenat ta dago kanta, Mumy Zuwa nayi Nagayama  daddy nima yakaini Skul din Ai,    Ke dai kincika Son Rigima. daga.....koda yake aima kunfi kusa da dadyn naki mumy tafada tana daga kafadaπŸ™…  Yayin da tacigaba da dube dubenta.         Feenat Maida kanta tayi kan tv dake manne jikin bango,   wani American film Akeyi a Mbc Action,  lokaci daya ta rintse idonta ganin Abinda turawan  ke Aikatawa,   mace ce Rungume jikin Wani Saurayi Sanye da wata yar riga wanda komai  na jikin ta Abayyane yake, shafa jikinta yake Very Slowly, Yayin da bakinshi yake cikin nata yana tshotsa Kamar yasamu Sweet,   itakuma Hannu daya tasakalo ta bayanshi tana  Shafawa tanayi tana lumshe ido,,,,,,,,,   take wani Abu ya Ziyarci Feenat wanda takan Dan jishi lokaci Zuwa lokaci,   Kafafunta tahada ta matsesu waje daya Dan wani Abu takeji kamar yana yawo jikinta,    Remote tajawo ta chanza tasha Zuwa Zee Aflam,   Cikin Kasan Zuciyar ta kuwa cewa take Aure Zanyi Gaskiya tunda malan musa yagaya mana idan Kaji makamancin Haka Sha'awa ce kuma wajibine kanimi mijin Aure idan Kaji Zaka Cutu.

         Sallamr dady ce ta dawo da Feenat daga tunanin da takeyi, Amsawa Sukai Yayin da mumy ta tashi tayi hugging dinshi barka da dawowa,     ga bashi ba nima da Aure nayi duk lokacin da mijina yadawo Haka Zanmai maiyuwa bazanji Abun da naji dazun ba, Feenat ke fira da Zuciyar ta,   Ummina yau ba magana, cikin inda inda tace Sannu da zuwa daddy, yawwa Ummina ko bakijin dadine?      Jiranka take Shiyasa tayi wani kamar Mara gaskiya mumy ta fada tana ciremai takalamin kafarshi,      my  Kinji mai mamynki  ta fada ko fira Zamuyi,  daddy kaci Abinci ka huta Saina fada maka,     wayaki ya Saurari Zancen Umminshi cikin Zumudi? fadamun kamin naci Abincin,   Sunkuyar da Kai kasa tayi daddy dama Akwai Wata Skul Of nursing da Aka bude a Abuja Abban Su Leemah Chan Ze kaita pls daddy inason Skul din nima.           Shiru nadan lokaci daga bisani daddy yace ban Amince ba,   nace ban Amince ba   Ita Leemah din dako iyayenta bamu Saniba Zakice komai Sai kinyi irin nata,   indai nine  na haifeki ban yarda ba inada burin nayimuku komai dakuke bukata Amma banda wannan,     daga haka yatashi ya Haura Sama,   tashi mumy tayi Zata Bishi Feenat ta Rukota mumy pls kisa baki yabarni   kinfi kowa Sanin irin Shakuwata da  Leemah,  Mumy tun muna yara fa muke......kuka ne ya kwace mata,    dafa kanta mumy tayi tace my daughter am sorry to said you kibi Umarnin mahafinki,  Sabida kinfi kowa Sanin dadynki yafi kowa Son yaga kunyi karatu kunzama wani Abu,     tunda kikaga bai Amince ba kiyi hakuri Kawai, daga Haka mumy ta tashi.           da gudu itama feenat ta tashi ta Haura Saman daret dakinta tayi tafada kan bed tana kuka mai tsuma Zuciya,        Saida taci kukanta Mai isarta tukun ta jawo phone dinta tafara dealing number Leemah,         HELLO....  my besty dafatan daddy ya Amince Kinga harna Suyomana wasu kayayyakin Amfani kinsan Anko Zamu rinkayi   yanda Zamu birge duk wata maijin kanta Askul din nan,    Ke Kinga wani takalmi duk yanda Akai kwanan nan yafito yayi Kyau,  Ke mayyar Abaya nasiyo Miki Su birjik,    idan Kinga Akwai Abunda kikeso ki hanzarta  gobe Kije kasuwa,  Dan Wlh harna hangomu A Skul din nan,    Skul dinfa ance sai Dan wane da wane Kinga yanzu Za'a kara Sanin muba yaran Kananan mutane bane.        besty kinbarni inata Mgn kice wani Abu mana.
             Ajiyar Zurciya feenat tayi yayinda taji Son Kawarta ta yakara dira mata A'zuciya,  Cikin dashashiyar murya tace leemah daddy.......aitun kamin takarasa Leemah tace kada kice mun be Amince ba Yanayin muryanki ya nuna Hakan.         Wlh Leemah yace "Aa"        Itama mumy namata magana wai nabi umarnin Shi hakan Shine daidai.          Innalillahi    ni Yanzu Zan iya cigaba da Rayuwa batare dake bane,  Ina nima Nahakura da tafiyan nan duk Skul din dazakishiga nima ita nakeso.     Karki haka Leemah kamata yayi kisa Abba yazo yasamu daddy ya fahimtar tashi.           Wow inasonki Feenat kin Iya hango Abu mai Kyau,     Bari Anjuma Zan Samu Abba na  da maganar Allah yasa idan yazo  daddy ya Amince,    Amin dai my Leemah Nima inasonki.        Nariga na dade dasani ai kawata,     besty bari nacigaba da hada mana kayanmu,      kincika Zumudi.     Keko Ai dole Muma Zamu Zama manyan yara, Atare Suka kwashe da dariya.  Jeki karasa saimunyi waya Anjuma. ok.bye.

          Tunani Kawai take Azuciyarta barkatai Shin Anya daddy ze'amince kuwa?    Kodai nakira Leemah Nace tabari,   Maiyuwuwa Karatuna A kaduna Shine yafi Alkairi Shiyasa daddy yaki Amincewa,  Toh Amma ai karatun zaifi dadi Idan kana Tare da kawarka wacce kuke Shawara da ita tunda Ita mumy bata fiye Zama Ai fira da Itaba.        Kai kada na takurama Zuciyata kan tunani bari nabari Leemah ta turo Abbanta  Kawai.    remote tajawo ta kunna t.v.    take Abinda   tagani dazun a Mbc Action  ya fado mata Arai,   Haka kurum taji tana Sha'awar cigaba da kallon film din,    bari nagani ko basu gamaba tafada cikin Ranta tana chanza Tashar,   Oh Wow basu gamaba,   πŸ˜¨Kai basu gama irin wannan wajenba kenan film din duk haka yake,   dukufa tayi tana kallo Sosai har'inda wasu turawa Su biyu Suke fira da Harshen turanci, dukansu mata ne,  dayar ke fada ma yar'uwarta irin Son da take mata, Kallmar So karara take Zayyanemata kamar irin Saurayi da budurwa din Nan,   take kuma tajawo ta Suka koma Suna fuskantar juna tana cigaba da gaya mata tana Shafa fuskarta,  dayar ce takara matsowa Sosai ta hade bakinsu waje daya tafara kissing dinta Sosai,     Feenat lisp dinta  ta kamo tafara lasa jitake kamar itace Akema hakan,   turawan Nan Sun lula har takai ga Sun cirema juna kaya,   Shafeshafe Kawai Suke Suna nishi,   Wayyo Allah feenat tafada tana kankame jikinta,  dama Ana irin haka mace da mace Toh koshine lesbian din da naji Ana fada Kai Subhanallah Ance ubangijimu Allahu yana fishi mai tsanani damasuyi irin Wannan harkan.   Kashen TV tayi gaba daya tafara istigifari na kallon da tayi,  bangare guda jikinta Sai Rawa yake Wani Abu takeji yana yawo A jikinta,  kawai itama Sha'awan take takasance jikin namiji.       turo kofar Akayi cikin Sallama,   Kasa amsawa tayi Saidai yunkurin tashi da takeyi takasa,        my feenah fushi kike haryanzu jifa idonki Yanda Suka kumbura Alamar kuka kikai Sosai,  Mumy banjin dadi ne,   Sannu daughter na kada kisa Abun Aranki Kinji, Allah yasa Hakan Shine Alkairi.     Mumy jitayi Feenat bata amsaba take kuma ta lura da yanda jikin yar tata yake Bari taba jikinta tayi tace Zazzabi kike feenah,  Ummm mumy.        Ya Allah. Bari nakira dadynki muje Asibiti      fita tayi Suka Shigo tare da daddy taba jikin yar tashi yayi yaji kamar wuta,    maza Hafsa temaka mata mukaita Asibiti,     Cikin kankanin lokaci Mumy tashiryata Suka nufi Asibiti dama Mubeen da mubeena   LADI ke rainonsu.

              Ruwa Aka Saka mata bayan bincike da doctor yayi Akanta,      fitowa yayi yace daddy ya biyoshi Office.    Alhji na tabbata din Kai mutum ne mai Hikima,     Amma ya'Akai yarka ta Dade Abu nadamunta baka gaggauta Sama mata mafitaba,    kodayake Kai namijine ba Lallai ka lura da Hakanba Amma mahaifiyarta tayi babban Sakaci.      dacta meyake damun yata yimun bayani Menene matsalarta,   Alhji yarka tana fama da Sha'awa me karfi wanda Ayanzu kamata yayi Asama mata Mijin Aure,     ✋dakata dacta yar Tawa guda Nawa take,   duka duka shekarunta 18 ne me tasani, A karatunma me tayi?      dacta inaganin Akan maganar Barinta tayi karatu A Abuja dabanyi  bane, Shiyasa tasaka damuwa Aranta, Amma yanzu na Amince mata taje tayi.    daga Haka ya tashi   Dr nakiranshi ya fahimtar dashi Amma inaaaa tuni yabar Office din,    Zuwa yayi yace ma Su mumy Sutaso.        Har bakin inda motarsu take dr ya biyosu daddy naganinshi yatada motar yabar wajen,      Cikin mota daddy ke Sanar da mumy Abinda Dr yafada mishi........Shiru Mumy tayi nadan lokaci daga bisani tace Bana tsamanin Haka Feenat guda Nawa take,   mganar jiyace tasata Zazzabi kawai.     Atoh Nima Haka Nace   Amma yanzu Na Amince kawai Zan Kaita makarantar,   tunda Ajiya nayi Searching naga makarantar Mata Zalla ce nidama makarata da mazan nanne banaso.      Aishikenan Hakan ma yafi mumy tafada.       Feenat duk tanajin Abinda  Suke fadi bangare daya taji dadin Amincewa da  daddy yayi game da karatunta,     Yayin da bangare guda kuma takejin bakin Cikin kin yarda da maganar Dr da daddy Yayi.        Kamar tabude Baki tace ita tanason Auren Amma Ina bazata iyaba.
           

       Suna isa  gida ta dau wayarta ta kira Leemah tana dagawa tace besty kada kifada ma Abbab.    Meyasa kikace Haka besty?  Sabida   daddy ya Amince,    πŸ’ƒπŸ’ƒTsallen murna Leemah tayi tace Alhmdllh.     Amma ya A'Kai ya Amince? feenat  Sanar da leemah Komai tayi Abinda ya faru har kan kallon da tayi da zuwansu Asibiti da duk yanda daddy yama mumy Bayanin Abinda da Dr yace mishi bata moye Komai Acikiba,            Hmmm Nifa dama Feenat nadade ina tunanin kinada Sha'awa Sosai,     Sabida Na lura da Abubuwa da yawa game dake.     Zan gaya Miki Wasu Abubuwa ne Amma saimun Hadu.    Shikenan   Saimun hadu din.                 Washegari daddy yaje Abuja Yayi ma Feenat komai kan karatunta    zuwa kawai ya Rage mata,    Sunje da Mumy kasuwa Sunyi Siyayya mai yawan gaske inda kusan Komai tare take dakko musu da Habibiyar tata Leemah.      Bangaren Leemah ma Komai ya daidaita Rana daya Zasu fara zuwa Sun yanke  Shawara kan cewa drivern Su feenah ne Zai kaisu      domin Su tattauna game da matsalar feenah.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
   YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                   By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

       In dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub

    This page for you "Kawar Kawa"  Real teemah (Ummu Anut) love you πŸ’–    feenah nd Leemah namiko gaisuwa.

Page......8
Zaune Suke Suna fira Suna dariya daka gansu dama Kasan cikin farin Ciki Suke.   Noking din kofar da Akeyi Shi yadawo dasu  daga firar tasu.   Open d door  leemah. pls feenah open it.     ni batashi Zanyiba dan naji dadin kwanciyar nan.  Noking Aka kara akaro na biyu,  tashi Leemah tayi ta nufi kofar Dan tasan ko kwana Za'ayi Ana buga kofar Kawarta ba budewa Zatai ba.     ganin wacce Suka hadu da ita jiyane yasa ta Murmushi tace Come in.   Shigowa tayi tasamu waje ta Zauna, tashi feenah tayi lokaci daya Kuma tana mata Sannu.     Yawwa Kausar ta amsa yayin da takara gabatar musu dakanta.  Tace ni A Zariya  Nake da Zama   takara dacewa nazone ku nuna mun books din da kuke Amfadi dasu na Islamic.  Idan bazaku damu ba kuma zanrinka Joining dinku muna Zuwa tare wajen Malamin.  Ok Leemah tafada yayin data   kwaso littafan gaba daya.  Tace Mukuma muna Kaduna ne. Kausar nace "Wow"   Sannan tafara duba takaddun. Oh dama wa'innan kukeyi Ashe?   Su mukeyi feenah ta fada atakaice,   Leemah kuma cewa tayi kinga Wanda ke bamu wuya nan ta nuna NAHAWU.    Lallai ni gaba daya litattafan nan na haddacesu,  atare Suka Zaro ido Sukace "Me kikace"   eh na haddace su duka Kausar ta maimaita yayin da tarinka Zakalo wasu wuraren tana karanto musu.   Kungani ko?  Kawai yanzu Zan kara binku  domin nakara tilawa.    Take feenah taji Son Kausar ya Shigeta,  yayin da leemah ta fada Afili, Wlh  kinburgeni Kausar daga gani gidanku Sun baki tarbiyya Kuma Sun tsaya miki wajen neman Ilimin Addini.    Feenah tace Gaskiya Kam.    Kausar cewa tayi  Hakane Amma kuma Abu daya ya gagare iyayen nawa ba.    Yayin da ta tashi tana kokarin tafiya.    Dan Allah ko zaki rinka zuwa muna koyan darasi Awajenki?     Me Zai hana Feenah indai  kunason Hakan.   Leemah tace munaso.    ba damuwa zan rinka Zuwa Sai Anjumanku,  Toh mungode.

        Feenah Gaskiya yarinyar ta burgeni Sosai,  iyayenta Sun tsaya mata, Ashe Shiyasa tun farko yarinyar ta kwanta mana Arai, mukai Saurin Accepting dita as we frind.   Eh gaskiya kam nima ta burgeni Amma komiye yasa take qawance da wannan Kawar tata Oho.       Wlh nima bata Kwanta mun ba feenah Yarinyar kalar yan iska ce Sam bata dace da Rayuwar kausar ba.   Allah ya kyauta bamusan me ya hadasu qawance ba koma yar'uwar tace  Kinga be Kamata mushiga tsakaninsu ba.   Hakane feenah  Leemah ta fada yayin da  Take kokarin dauko wayar ta dake Ringing cikin Handbag dinta.      brother ke kirana Feenah.    tabe Baki feenah tayi Azuciyarta tace Wanan brother din nata da ko Sunanshi ban saniba,   daga gani  yacika miskilanci daga yanayin yanda yake firar da Sister dinshi kamar wani yasa Shi ya kiranta,   ni mema yashafi ni tunda bani yake mawaba Hasalima ban taba ganinshiba.  Take ta chanza Tunani dan bataga Amfanin wanda takeyi yanzuba.

        khady Wlh Sun hadu ko ta'Ina wa'inan babys din nisunma kara burgeni Sosai fiye da Ranar da nafara ganinsu A School din Nan,   nayi mamakin dasuka saurin karbata A matsayin kawarsu,  Amma ba Abun mamaki bane Ilimi na yajamun, ni wlh nakara Alfahari da Karatun Addini din nan nawa. Kefa daga gani khdy kinsan yaran manyan mutane ne, domin daga fatar jikinsuma ya isa kigane, Dan ma dayar naga batacika son yawan magana ba.     Dan Allah Kausar dakata kin isheni Wlh, naga dai koma menene nice nasakaki A hanya, kuma kinfi kowa Sanin bana Son Ana Yaba wasu Agabana,  Amma ba laifinki bane Son da nake miki Shi yajawo Hakan.   Kausar taja wani Uban tsaki mtswww Toh Hanyar Arziki kika daurani kokuma Hanyar Halaka? kinfi kowa Sanin Abun da muke Aikatawa babban  Zunubi ne,   Atunaninki Zan tunkari Su Feenah da maganar nan ne?   Abun Arziki dashi Ake tunkarar mutananin Arziki,    bazan taba nuna musu Inada Hali irin Wannan ba.  Yanayin tarbiyarsu ma ba irin taki bace  da Alkairin nakeson  friendships dasu bada mummunan Abu ba. Yakamata kigane......Haba Kausar miye na tada Hankli haka nazata da irin Harkar Kike nemansu Shiyasa nake kishi,Amma yanzu Na fahimceki,    Dan Allah kada Hakan ya taba Kawancenmu.   Me yajawo Hakan. kawaii khady dama kece kika fahimcini ba daidaiba.    Ai yanzu Na Gane Kausar tashi Kije ki Shirya.   Tashi Kausar tayi.    Khady ta girgiza kanta Cikin Ranta tasha Alwashin Saita tona Asirin Abunda takeyi da Kausar A gaban qakawayen nata domin ta Hakane Zasu Rabu da Ita cikin Sauki.

              AFTER TWO WEEKS
Su feenah Ankara Wayewa  malmansu Kullum kara Alfahari Suke dasu Sabida kokarinsu da Hazakarsu,   bangaren Addinima ba baya ba Suna matukar maida Hankali, yayin da qawarsu Kausar ke kara fahimtar dasu Abun da basu ganeba.   Hakan yaqara ma qawancensu karfi Sosai yanzu duk inda Suke tare Suke Su Ukun Nan wajen cin Abinci,  da dai Sauransu.  Yanzu har lectures tare Suke Shiga.     Hakan ba karamin kara bata Ran khady yakeba,   Ayaune kuma tasha Alwashin Saita tona ma Kausar Asiri wajen su feenah.     Kausar wai Ina Zakijene haka?     Wajen Su Leemah Zani yau Sunce fira Zamuyi,     kai Aiko baza'a barni Abaya ba,    nima yau Zuwa Zanyi.     Sakin baki 😨Kausar tayi tana kallon khady So take ta gano Wani Abu a idonta Amma ta kasa.   Kikai Shiru ko bakison najene Kausar?    Ah wace ni nicema maison Kije, domin kisauke Girman kan dake kanki,   dan duk yanda kikeji da kanki Sun fiki.     Yatsina fuska khady tayi tace Naji muje Ga 7up Nan kisha  nazuba miki.     bani nasha kadan dan naji Sanyinta yayi yawa.

        ........tashi ki bude kofa feenah inaganin Kausar ce.   Tashi  feenah tayi tanufi kofa tana budewa ta gimtse face tace yau kuma wakika jawo mana Kausar.    bani waje kedai khady ce tace tana Son Zuwa yau.  Tabe baki feenah tayi tashiga Suka biyo bayanta.    A'uzubillah keda waye Haka kuma yau Kausar?    Khady jitayi kamar ta juya tafita Amma Ina taci Alwashin yau Saitayi Abunda tasaka kanta.. ..  Murmushin karfin Halin ta kakalo tace Nice nazone muyi firar tare.. kokuma kinzo gulma ba Leemat tafada Aranta.          Fira Suke Sosai feenah, leemah, da kausar.    Khady gajiya tayi gakuma wani takaici da takeji Aranta,     yawwa Leemah ga wani American film kisaka mana ance yanada kyau pls.   Wow inason American films Leemah tafada tana kokarin Sakawa.   Kausar Aranta tace  Anya ba wani Abun khady ke kokarin Shiryawaba, kai noo Zato Zunubi ne koda ya kasance gaskiya.             Kallo Suke Sosai Leemah tace Kausar wannan tana kama dake Sosai.     Shirun da tajine yasa ta waigawa,  ganin idon Kausar tayi yayi jaaa gashi ta Susuce kamar me bukatar wani Abu.    Subhanallh Kausar bakida lfy ne?    Atare Feenah da khady Suka juyo dama khady tun dazun take Satar kallon Kausar,    Kaina kedan ciwo tafada jikinta na Rawa,   kallon T.v. tayi daidai inda wasu turawa biyu Mace danamiji ke Soyewarsu bako kunya,    take hankalin Kausar yakara tashi nishi take Sama Sam tana cije lisp dinta.     Juyawa feenah tayi ta kalli t.v. din Abunda taganine yasata Saurin rintse ido.    dubanta ta  dawo dashi wajen su Leemah.     Khadija ce ta matso kusa da Kausar tace Sannu Kausar kamar feelings Kike,     jawota Kausar tayi da karfi lokaci guda tafara tsotsar bakinta kamar ta cire mata.    Zaro ido Leemah tayi  tace Uzubillah dama Kausar  YAR LESBIAN CE?  Juyawa tayi da niyyar yima Feenah magana taga ta kankame jikinta waje daya tana fitar da numfashi Sama Sama,    take tausayin Kawar tata yakamata Dan tasan Sha'awar  tace ta tashi.      Leemah magana takema Su Kausar subari Amma ina basuma San tanayiba.  Juyawa tayi ta kashe TV din tahaye kan bed tajuya baya don idan tacigaba da kallon su Kausar zasu cutar da itane.      Feenah fellow tajawo ta kankamishi Sosai domin Ita kadai tasan meke damunta.        Sukam manyan Matan Akalla Sundau minti40 Suna Abu daya.      Suna gamawa Khady tafita tayi Room dinsu. Kausar kuwa Anan bacci yayi gaba da ita.

        Karfi 4 na dare Kausar tafarka ganin a inda take yasa ta tuno Abunda yafaru jiya,  gabatane yafadi Rasss , Shikenan  yaune Rabuwana dasu Leemah na karshe,    Anya Zargin danakema Khady ba gaskiya bane  kuwa?    Komadai Menene nice nafara jawota Dan haka nice mai Laifi.     Tashi tayi da Ker tashiga toilet dinsu feenah tayi wanka ta dauro Alwala.    Nafila tayi Sannan tayi addu'Oeh ta Shafa.   Tuno a yanayin da taga feenah jiya tayi  Allah Sarki  Maybe Sha'awa Take.   Najamata.     Kiran Sallahn Asuba ne yatashi feenah daga baccin wahalar datayi jiya tashi tayi taniyar Shiga toilet taga  Kausar kan Abun Sallah     kintashi feenah? "Ummm" kawai feenah tace tashiga ta dauro Alwala. Leemah tashi kishiga kiyi Alwala.      Kausar din ta tafine?    da Alama da Abun ta Kwana Aranta.     Feenah bata bata amsaba Saima tada Sallah da tayi. Kausar ce tace kintashi Leemah?   Bata kulataba tayi Hanyar toilet.            Tana idar da Sallah yau ko addu'a bataiba bare Azkar tajuyo    Kan Kausar.     dama kedin yar Iskace Kausar Shine kika bari kika Shiga Rayuwarmu?  Why kika Aikata Abun jiya Kausar?      Kukane ya kwace ma Kausar Yitake Sosai wanda harfeenah tafara tayata don itadin Haka take da Karyewar Zuciya da wuri.      Saida tayi mai isarta tukun ta fara basu labarin yanda Suka hadu da Khady dakuma yanda khady ta daurata Akan wannan mummunar Hanya.    Takara da Cewa lefin iyayenta ne dasuka ki yimata Aure wai Saita Ga Karshen biro.       Sun tausaya mata matuka Sunsha Kuma kuka.    Kausar tace nasan yau Shine karshen Rabuwata daku Don Allah kuyafeni.      Leemah tace bazamu Rabuba Sabida matsalarki kusan dayace data feenah, zance miki ne dai Kawai kirabu da Khady kidawo muzauna Anan tare.       Dadi Kausar taji Sosai ta kalli feenah tace kema kin Amince da Hakan?       Murmushi Feenah tayi tace Abinda ke Zuciyar Leemah Shine yake a Zuciya ta.        Rungume junansu Sukai gaba dayansu Cikin farin ciki.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
   YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                  BY
 Nadeeya Muhammad Ahmad

       In dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub

    *I try my best not to fall sick.   But Allah had other plans for me. Alhmdulillah  Alhmdulillah*πŸ‘

Page....9

Atare Suka jero  Su Uku daga babban  wani Restaurant dake nesa da School din tasu,  tafiya Suke Suna fira Cikin farin ciki.   Kausar yakamata da munkoma mushiga ki kwaso kayanki ko?   Toh Leemah Saimu Shiga daku kutayini iban wasu, nidai ba kayan dazan Iba Kushiga ni nawuce Room dinmu,    kefa feenah dama bawani kwari garekiba ballatana musa Ran Zaki iya daukan wasu kaya.  duka feenah takai ma Kausar tace Naji kuje ku karata.     Suna karasa Shiga cikin School din feenah tayi dakinsu yayin da Su Leemah Sukai room din su Kausar.        bani key din na bude tunda bakida kwari Leemah tafada tana kwace key din hanun kausar.     Suna Shiga Leemah ta ballama Khady dake kwance tana waya Harara,  take gaban khady yabuga Rasss, ganin kausar tare da Leemah. Karfin Halin  kauda kai khady tayi tana yatsina fuska.    daret  Kausar kan kayanta ta nufa tarinka hadasu waje daya leemah na tayata.   Saida Suka gama tsafff Suka iba Sukai hanyar fita.   Kausar  kinshigo ko magana, Sannan kuma kin kwasa kaya Zaki fita bakimun bayani ba.     Eh Hakane kuma khady Hankalina ya tafi Nakoma Dakin Su feenah ne,  daga Haka Suka fita Suka bar dakin.     Hannu ta daura Akai WayyoπŸ™† ni khadija garin neman gira An Rasa ta ido.   Ina neman Rabasu Ashe  kara hadasu Nayi,   Wlh Saina Samu Mafita,   dama ni nabiyota nan Dakin gashi kuma tabar min Shi.

                   Bayan  Wasu lokuta

Abubuwa da dama Sun faru,Ciki harda Zuwan su feenah Hutu Kaduna, wannan karon Kausar har Zaria  takaisu,  Shakuwa mai karfi takara Shiga tsakanin feenah, leemah nd Kausar.  Yauma tare Suke gaba dayansu Suna hirar Duniya.   Kausar tace yakamata mufara Shirin fita practical din nan,  naji Suna cewa Zuwa nan da Sati biyu Za'a fara fita.   Hakane Kam feenah ta fadi, yayin da Leemah tace Nifa dama nariga dana shirya, kallanku kawai nakeyi.    Muguwa Ai kinriga kin Saba mugunta.😊Murmushi tayi tace Ai ko ina mugunta bazan ma feenah ta ba.   yawwa ku tsaya wani novel Zan  karanta mana Kausar ta fada tana daga musu hannu.   munajinki Novel din tafara karanta musu "miswasmiti" Na AISHA ALI KARKUWAπŸ˜„   Tunda Naga haka nace nima bari naje Muyi fira da khady kamun Su gama Sabi da yanzu ita kadai take Rayuwarta.      Lekowa nayi da niyar Naga kosun gama, Abun da nahango Shi yakara Angizani nashiga room din na Rakube bayan kofa.       Feenah pls kifada mana meke damunki mana lokaci daya jifa yanda Kika koma.    hannun Kausar ta kamo tace Kausar Ban saniba nima.   daidai ina kikejin ciwon?    Hmmm kila Sha'awarce ko feenah leemah ta fada cikin Damuwa.   Kausar tace Sha'Awa kuma saiya Sata haka? Eh haka takeyi Bare inaga wannan book din dakike karantawa ne.   Yanzu miyene Mafita Leemah naga tana jin wuya?  Kawai Bari na hada mata lepton da lemon tsami.   hada da Sauri pls.    hannu Kausar dakai Kan maran feenah tace daidai nan Zakiji kamar wani Abu na miki yawo ko?   daga Kai kawai feenah tayi. Bari nashafa miki naji Ance idan kana Sha'Awa Ana  Shafamaka Mara kana samun relief. feenah dai bata tanka ba,   cigaba da Shafa mata Mara Kausar tayi ganin tana lumshe ido yasa ta gane cewa Lallai tana jin dadi,  Cije lisp tayi.  Adadai Nan Leemah tashigo da Cup A hand dinta.    Zaro  ido tayi ganin Abunda Kausar kema feenah,   cewa tayi kimata hakan?   gani nayi kin Dade kuma hakan Shine Mafita mafi Sauki.  Ai gashi na kawo,   feenah tashi kisha,  runtse ido feenah tayi yayin data kara kankame hannun Kausar dake kan mararta tacigaba da Shafawa.   Kingani ko Leemah tana jin dadin hakan Bari tadan Samun relief Saiki bata lepton din.      gefe Leemah takoma tayi tagumi tana tausaya ma kawarta cikin Ranta kuma Sake Saken Wasu Abubuwa take, gefe guda kuma tana jin haushin yanda Kausar ke Shafa Marar feenah.    Nishin dataji Shi yadawo da ita daga tunaninta. 

        Haba Kausar Menene Hakane?  Leemah tafada Rai Abace.   Leemah Itace Fa keso baniba.    My besty Dan Allah Kibari tamun Wlh inajin dadin hakan,   feenah tafada cikin rawar murya.      Amma feenah bakya ganin hanunta har Cikin Rigarki yake kaiwa?  Pls Leemah barta hakan Shine ze Sama min lfy.      Komawa Leemah tayi gefen bed din ta Zuba musu ido.  Kausar kuwa jikin feenah take murzawa Tun daga saman Brest dinta har zuwa Cikin pant dinta.  Farar daya feenah tajawo Kausar jikinta,Kausar na ganin haka tasa bakinta cikin na feenah tafara tsotsa.      Leemah na ganin Haka tajuya da gudu tayi Hanyar toilet,  Saura kadan ta bangajeni ma.    "ganin haka nima Nafita nabar dakin ina   Kiran  SUNAN ALLAH   ina Hawaye.   Ganin cewa Wai Yau feenah mai ilimi addini dana boko ita Ke Aikata Wannan mummunan Abu.        Sosai Suke Romancing junansu Ahaka kausar tayi relies,   ganin har yanzu Kawar tata bata dawo normal ba,  tacigaba dayi mata. yatsa take kokarin Saka ma Feenah  Amma Sam taki yarda.    Hakan ne yasa Kausar ta kyaleta tacigaba da kissing dita,     Saida tasamu relies tukun Kausar ta kyaleta.        Shashshekar kuka dasuka ji a toilet yasa Feenah mikewa da ker tayi hanyar toilet din.    Shiga ciki tayi taga Leemah Zaune ta hade kai da quiwa tana kuka Sosai.    Jawota feenah tayi Suka Rungume juna Suna kukan Tare.     Feenah meyasaka kika aikata wannan mum munan Abun?     Leemah Sharrin Shedan ne dakuma Zuciyata datafi karfina Ayau.     Ni Nasan Allah bazai yafemun ba tunda yau Na Aikata Son Zuciyata,   Wayyo Allah ni Nafisat naga takaina,    wai Yau nice na Aikata Wannan Abun da yafi komai Zunubi Wajen Ubangijina.    Ya'isa feenah kiyita istigifari  Allah mai yawan yafiyane ga bayinsa,     Ammafa Sai Idan kinyi "taubatan nasuwa"   Kuma kiyi Alkwarin bazaki Kara Aikata Wannan Zunubin ba.   Nayi Alkawarin insha Allah bazan karaba.  Yawwa my besty bari nafita Sai kiyi Wanka,   Ok besty.  fitowa Leemah tayi tasamu kausar tace.   dafatan kinji yanda mukai da feenah?   Naji Leemah kuma nima wannan ne nakarshe insha Allah.    Toh Allah yasa. Ameen halumcy.

          Yanzu fa Abun nasu Feenah yakara daga Hankalin Leemah.  Dan Alkawarin dasuka dauka kan bazasu karaba, basu Rukeshiba.  dan yanzu Abun Kamar ma yazame musu jiki.   Gashi duk lokacin dasukagama Aikatawa Sai feenah tazo tasameta tayita kuka tana nadama.   Hakan ba karamun kara daga Hankalin Leemah yakeba.   Gashi duk Yanda takai ga Son tayi fishi da feenah bata'iyawa.     Yaudai gaba daya da haushinsu ta tashi domin jiya Saida Suka Sakata ciwon Mara na dole. dayake Agabanta Sukai.......gashi kuma yaune Ranar tafiyar Su  practical inda Aka turasu garin Katsina.    Su hudu ne Aka hada  wajen tafiyar  Leemah, Kausar, Feenah da Khady, inda gaba dayansu  Asibiti  daya Aka turasu.   Saidai tafiyar takama kowani mutum biyu daki daya a wani katon hotel dake birnin "kt"   feenah da kausar Aka hada yayin da leemah kuma Aka hadata da khady.      Sun isa lafiya garin Katsina,  kuma kowa Dakin da Aka kaishi ya nufa.  Leemah ko Kadan bataji takaicin Rabasu da feenah da Akayiba don dama haushinsu take ji.    Feenah kam tashiga damuwa ganin yau Anrabata da kawarta tun ta yarinta.      Safiyar  yau Sunyi kwana uku garin Katsina,  da Safe Su leemah Suke fita Zuwa Asibitin da Aka turosu,   idan Suka dawo karfe 2 Sai su feenah su tafi Sai dare.   dan  haka yanzu basu Wani  Cika haduwa ba.     Khady ce tazo kusa da Leemah  dan Allah Leemah kizo Ki  Rakani gidanmu dake "bata garawa" locals mana.    Tunani Tayi kadan Sai tace Ouk Shirya muje.   A zuciyarta tace  kema na tsaneki Amma kodan nabata ma Feenat  rai Ai nabiki......katse mata tunani khady tayi tace "thanks"      Kada kidamu Amma nimafa Zakimun Abu daya,    menene Shi din?     Inaso Idan muka koma Abuja kidawo dakinmu muzauna dukanmu.   dariya khady tayi tace Abu mai Sauki ne wannan.        Ahaka Suka tafi gidan su Khady Suna fira.     Wlh Kausar basa ciki toh Ina khady takaimun Leemah ne?    Kidaina daga Hankalinki feenah ina ganin gidan Su khady Sukaje kuma Ai zasu dawo.  dan Allah idan kinsan gidan kizo ki kaini.  Wlh Feenah namance domin gidan nisa gareshi.        Leemah yanzu komai tare da khady takeyinshi da biyu kuma take hakan.   Ita kuwa khady hakan ba karamin dadi yakemata ba, Acewarta tunda Kausar ta Rabu da ita Ai yanzu tasamu Leemah, dama ita bason waccen feenar takeba.          Ahakadai   Suka karasa 2weeks din da'aka dibar musu.

       Tafkekiyar makarantar tasu Suka dawo kai tsaye Office din principal Sukai.  Cike yake da dalubai wanda kowanne yadawo daga garin da Aka turasu.  Malaman Sun jinjina ma Wasu daga daluban ciki hardasu feenah.   Saida Suka gama komai  kowanne yakama gabanshi.    Kai tsaye Leemah  Dakin khady ta nufa Suka kwaso kayanta.         Ido feenah da Kausar Suka zuba musu.    Feenah tayi karfin Halin Zuwa takama hannun Leemah kuka tafara besty Dan Allah kidaina horani haka kiyi hakuri kidawo  yanda muke ada kokin mance Alkawarin dakikaimun nacewa......katseta Leemah tayi tace besty  kidaina kuka bakimun komaiba,    idan ma kinmun na huce.     Saidai Abinda kikeyine banaso dan Haka nadawo da khady Nan dakin domin yanzu bana ganin laifinta.    Sabida mutum baya Saka mutum Abinda Zuciyarshi bata da Ra'Ayi.         Zamansu yacigaba Cikin dadi Amma Sam feenah da Khady jininsu be haduba.     Yanzu indai jarabarsu ta tashi Leemah turasu take Chan dakinsu Suyi Abunsu Achan.      Bata barin Abu ko kadan wanda yadangaci Abun tada  Sha'awa feenah ta kalla kota Saurara.       Ayaune kuma Aka aiko ma Kausar Sakon Rasuwar kakarta 😒😒  kuka Sosai Sukasha,   Sunje Zaria gaisuwa Achan Sukabar Kausar.   Yau Zaune Suke Su uku Suna fira. Wanda Rabin firar Leemah da feenah keyinta.     Feenah bari naje dakin Su Kausar  Akwai Wani Abu datace naduba mata kinsan yau Zata dawo,   toh Shikenan besty jeki duba ni bari Na kwanta.       Leemah nafita khady tayi Sauri ta chanza tvn dake gabanta  Zuwa Mbc2   dan Akwai wani film da takeson kallo.  toh fa film din gaba dayanshi Sai Ahankali Ita kanta data kunnah tayi nadama ballantana feenah dake kankame jikinta jikin gado.    Feenah Lafiya?    Ke nibakomai feenah tafada tana murguda Mata baki,    tasowa khady tayi ta dawo kusa da feenah   Hanunta takamo Haba feenat Ai  koba'a gayamunba nasan da Abunda Ke damunki.    Lumshe ido feenah tayi.     Kofa Leemah ta turo besty kinyi baccin ko.....  Turus ta tsaya ganin khady rike da Hanun feenah,    tv ta kalla tana ganin film din itama Saida Taji wani Abu ya Ratsata.     Khady don Allah miye yasa kika kunnah wannan Abun?   Am...ehmm...wlh  Nice nakesonshi tafada tana inda inda.      Mtsww aida Saikije dakinku,   kuma rike mata Hanun namiye?    Gani Nayi Kamar batajin dadi,   ba matsalarki bace Ai pls tashi Kije chan Ki karasa kallonki.   Tashi tayi tabar dakin Kamar munafuka.     Feenah miye yasa bakice ta chanza chanel ba?    besty kinsan ba Son nayi mata magana nakeba,    Hakane bari Na hadamiki lepton,     Aa besty I no need,     kawai Yanzu kishafamun Marata pls.      Zaro ido Leemah tayi tace Haba feenat nifa ke muku fada kan Hakan Sannan Yanzu na Aikata,   bazeyuwaba.     Shikenan barni na mutu Leemah Ai laifin iyayena ne  Nasani,  bazaki mutuba besty kisha Lipton din,   banaso dan banga amfaninshi ba   lokaci daya tafara kuka. Leemah jikinta yayi Sanyi haka tashiga cirema Feenah kaya tafara mata yanda taga Kausar nayi mata.   Tanayi tana kuka nishin da Feenah keyi Shi yasakata tashiga cire natan kayan Suka Shiga Aikata Aikin...... Ganin Haka Nafita nabar musu dakin domin  Oum Mahbub ta hanani kallon kwakwaf.

πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
    YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                   By
  Nadeeya Muhammad Ahmad

         In dedicated to
  Xaynab Ummu mahbub

Page.....10

Akalla Sunkai wajen 1h  Suna Abu daya.....atake bacci mai nauyi ya Kwashe Leemah.    feenah na hawaye ta tashi tashiga toilet domin ta watsa Ruwa,  Alwala ta dauro Tazo Tarinka Jero Sallahr Nafila, daga bisani addu'oeh  tashiga jerowa tana kuka mai cin Rai, me yasa wannan Abun be tsaya Akaina kadai ba? Meyasa nasa Leemah ta taimaka mun ta wannan Hanyar? Meyasa.....meyasa...why dafe kanta tayi ganin yana barazanar cirewa ta Sarara kukan.     Allah Sarki my Leemah nice nasaki Abunda baki Niyya ba Saida kikace bazaki ba nasaki wlh nayi nadama.....muryan Leemah tajiyo Akanta tana cewa Kinyi nadama na nawa kuma?   Idan da Zakiyi nadama da tun kafin Abun ya Zama jikinki  Zakiyi nadama,  Amma tunda kin sama yanda kikeso ya'isa kukan.     Komai kika gani mukaddarine daga Ubangiji maiyuwa mudin wannan Itace tamu kaddarar.    Leemah  Hakiqa nasan nashiga hakkin ki......katseta Leemah tayi naji kinshiga Hakkina Amma matsalarki matsalata ce feenah, Kawai yanzu addu'a Itace Mafita.    Kuma yazama wajibi murinka Kai Zukatanmu nesa,   domin Wlh bazamu taba Samon yanda mukesoba matukar muna Sabama Ubangijinmu,   kada mubari Shedan ya Zama Abokinmu na kut da kut,    domin Abokin Shedan jahannama Itace makomarshi,  Kuma wlh Hutar Allah ba Abun wasa bace.   Yanzu tabbas bazamu iya Aikata Wannan Abun gaban iyayenmu ba,  Menene yasa muke jin kunyar Aikatwa A gabansu bayan ga Wanda yakamata Kaji kunya ubangijin da ya Hallicesu ya haliccemu.   Shine Abun tsoro kuma Abun jin kunya, kada mubari mushiga Cikin tawagar Shedan,   Allah Acikin littafinsa mai tsarki yana cewa "kada ku Aikata Zina"   Cikakken Mumini mai imani da wadatar Zuciya Shine wanda da Ancemai Allah yace manzon Allah yace yake barin Abun Cikin gaggawa.    Amma Dan Adam Mai karyayyiyar Zuciya daga Sanda Shedan yazo yamai hudubarshi Saikiga yamance dacewa Zamu koma gaban mahallicinmu inda Za'a Sakama kowa da makamancin Abun da ya Aikata.   Wajibine muji tsoron Allah murufa ma kanmu Asiri tunkan Asirin namu ya tonu A idon duniya.   Tabbas maganarki haka take Leemah  dama Ai iyayen namu sune suka Aikata mana laifin,  Asalima  gabansu yakamata muje mu Aikata Wannan Abun,   tunda hakan Abun kunyane  A garemu toh kuwa wajibine mujitsoron Allah daya  Haliccemu kuma ya Azurtamu da ni'imominsa.    Ya Rabbi ya Allah Kazama gatanmu Anan duniya da lahira,  Allah yasa mufi karfin zuciyanmu,   ubangiji Allah ya Rufamana Asiri Duniya da lahira.Allah Allah yasa wannan Shine karshen Aikata sabo a Rayuwarmu.    Alhumma Amin my besty.

         
             Feenah Yau brother na ya gayamun Zai dawo 9ja, ya tsantsara wani Katon Asibiti a  "N D C" gaban kawo.   Kinga mun huta da neman Aiki, tunda Kinga damunje hutun nan mun dawo Sauranmu 1yr  mukarasa.   Wlh Leemah kinbani dariya ke bakya ta Aure Saita Aiki yama gaya miki cewa Zai daukemu Aiki A Asibitin Shine?    Aa kawai nasan Zaima daukemu,   nifa har mantawa nake da Zancen Aure.     Aifa tunda baki da matsala ba,  kokuma ince tunda bakida mashinshini,   duka Leemah takaima Feenah tace Aini Masoyina Yana nan Zuwa Shiyasa bana daga Hankalina,  Kuma naga Dani dake Ai duk jirgi daya ya kwaso mu.   Aa Leemah Nifa kinsan adadin Samarin da nayi kawai daddy ne yake bani matsala, kuma ni  Mijin da Zan Aura kamar Sihirtaccen Abu ne me ganinshi Sai ya Shirya.    dariya Leemah tayi Sosai, wayaga feenah Anyi Aure Ai inaga Saikin kori Mijin naki A daren Ranar Sabida jaraba,   Saidai idan Anci Sa'a Shima Jarababn ne irin ki.    duka Feenah takaima leemah tayi Sauri ta Matsa tana dariya.   Ai Gaskiya nafada miki Malama.    Magana feenah Zatai Sukaji Ana  Noking.....  budewa Leemah tayi  Oyoyo my Kausar Suka Rungume juna.    Nayi missing dinku fa kausar tafada tana Ajiye jakar hanunta,    we miss you too. ya karin hakuri? Alhmdullah.  Feenah tace Allah ya mata Rahma.  Amin ya gajiyanku, tabi jiki Suka hada baki.   Leemah tace nimafa mamy na taje Zaria gaisuwa mamar kawarta ta Rasu.  Ayya yanzu Anata Rasuwa Allah yajikan musulmi Amin dai.      Feenah ya mumy fa?   Kausar dazun ma munyi waya tana lfy qalau.    Alhmdllh.  Kunshirya ma Exam kuwa?   Umm Ashirye muke, dan dazun har Leemah ta hangomu munkarasa brother dinta yabamu Aiki A sabon hospital dinshi daya bude.     Gaba daya Suka kwashe da dariya,   kausar tace Ai gara ta tashi daga wannan mafarkin yanda nake jin Yanayin maganarshi    becika yawan son magana ba.   Ai ingaya miki marabarshi da feenah kadan ne Leemah tafada tana dariyaπŸ˜„    daza'a hadasu Aure dasun dace.   tsaki feenat taja mtsww Ai wannan brother din naki   Sai mace mai juriya Dan Idan irina ce Saidai Surinka Zaman kulle Kai A daki.      dariya Sukai gaba dayansu Kausar takara dacewa Um'um Feenah karfa yaje yazama mijinki,   Dan Allah kibari ni inama Zai ganni.     Ke nima bazan baki brother Na kikarasamun Shi ba Ana ganinki yar karamar nan Amma jarabarki tafi ta Katuwar mace mai Aure daga Haka Leemah tayi waje gudun Abun da zebiyo baya.    dariya Sosai Kausar keyi harda yar kwallarta,    feenah tace kekuma kyaji dashi tajuya ta kwanta.

      Yau gaba dayansu Agajiye Suke  dan haka Suna Shigowa Suka Zube Akasa.   Watoh na dade bansha wuya irin ta yauba gsky exam din yau duk  tafi Sauran wahala.     Kedai Bari Leemah Aini kadan ya Rage Kwakwal wata ta buga.   Kausar aini inaga tawa tariga ma ta buga.    Kudai Wlh kuncika Surutu tunda kundai Riga kunmika pepper menene kuma na damun mutane?  Naga dai Saura 2peppers Agama ba Shi kenan ba.  Kitoshe kunanki mana Leemah ta fada tana kashe mata ido daya.  Feenah Leemah kudai kuncika Abun dariya.    Tunda nadawo nakeson na tambayeku khady exam ya tafinmun da tunani.     "Ummm feenah tace" kikace ummm.  Leemah ce ta kwashe labari taba Kausar tsafff.     Ah lallaai khady da biyu Dama tayi hakan nasan Halinta.  Taso Dama Ki Aikata Hakan  Ammafa Aniyarta daga baya kibiye mata tun da taga kina janta Ajiki.   Lallai tayi kuskure nifa dama lokacin danake kulata kawai Dan kuji haushine Shiyasa har naje gidansu if Not Wlh bata isheni kalloba.  Allah dai ya kyauta, Amin.       Kuzo kuji  Wani   audio Akan Zaman takewar Auratayya.    Kai bamu muji Leemah tafada Cikin kosawa.     Nidai bazanjiba,   feenah kefa keson Aure yakamata kizo muji.   Toh kunna muji.          Leemah Dan Allah Ki kashe wannan Ai matan Aure kadai yakamata Su Saurara,  nikam bazan kasheba Sadai kidaina ji.      Jeki karata daji domin ke bakida matsala.     Eh naji.       Kausar Ahaka kikaji wannan Abun?   Eh Leemah tare da khady ma mukajishi,    Ahhhh dole kun Ragema juna.  Kinji yanda nakeji kuwa duk na jike.   Murmushi Kausar tayi tace Nidai bari naje naga khady yanzu Zan dawo,    toh idan kika dade ki kwana Achan.  Toh madam.      Leemah yau Ankasa tsaye Ankasa Zaune dama haka feenah kejin wuya idan tana Sha'awa?    Wayyo nice naja danaki kashewa.   bari nasha Lipton kozai bari.     Ita kadai take Surutanta.   Feenah tana kallonta Sai dariya take kasasa idan taga ta  nufota Saita Rufe ido kamar mai bacci.    Ni Wlh banji wani Sauki ba Ashe lemon tsamin ma Aikin Banza ne,    Shiyasa feenah keson Aure yazama dole wannan karan nima nafitar da miji.     Kan bed ta dawo ta kwanta Sai faman juye juye take,   juyawa tayi ta daka ma Feenah duka,    wai kekam lafiyarki  Zaki tasheni haka?    Ke mutum nashan wuya kina bacci,    wuyar me?   Cikina Ke ciwo,  inada magani bari nabaki,   keni ba wannan ba am feeling,  Oh Saikicemun lemon tsami kikeso,   Feenah banason iskanci Wlh,me Nayi kuma besty?  Kawai banson lemon tsami Ai nasha banji wani Sauki ba.     Toh tashi kikaranta Qur'an,     bazan iyaba Feenah.    Ya Salam yanzu miye Mafita?     Kidan Shafamun marata Tunda Ana Samon Sauki.     Haba Leemah last 10days fa mukai dake bazamu kara Aikata Wannan Abun ba.     Hakane Feenah but Wlh bazan iya jurewa ba.     Ina Kausar Toh danni kinsan indai Zanmiki bazan jureba,      Kausar tana wajen khadija "pls help me before u lose me"     Lumshe ido feenah tayi cikin Ranta tace dama mutum saidai idan befara ba dukni najamata Wlh,    Allah kayafemun kakuma fito mana da mazajen  Aure nagari.

           Shafa Jikin Leemah take tana kissing dinta, daidai kan nipples dinta ta daura bakinta tana Zagayewa tana dan tsotsa,   Nishi kawai Sukeyi duk Sun fita hayyacinsu Kamar su cinye juna.  Kausar ce tashigo   ganin Su Ahaka yasata Murmushi takoma gefin bed ta Zauna batada bakin magana domin itama Abin da tagama yi kenan.        Wa'iyazubillah😱         nishin Su leemah ba karamin daga ma Kausar hankali yakeba,   matse cinyoyinta Kawai take. Saikace ba Leemah me mana wa'azeeba    dama wannan harkar kada ka kuskura Kawai ka fara domin hatsarinta da yawa.    Ga naci ga dubin Zunubi A'uzubillah.    Ahaka dai harsuka gama Sannan Suka fara kukan nadama da neman gafara.           Yaune suka zana peper din   Karshe. Kuma Yau wasu Suka fara tafiya gida hutu Wasukuma Sai gobe.         Su feenah ma  bari Sukai Sai gobe,   Kausar tasa drivern Su yakawo mata mota tun yau domin Ita dama Sometimes tafison tayi driven da kanta,     Leemah brother dinta Zaizo ya dauketa,  Feenah kuwa Haruna drivern Su Shine zaizo ya dauketa.      Yau fira Suke Sosai Acewarsu Zasuyi missing juna dan  haka yau ko bacci bazasuyiba.      Ringing.....wayar Kausar tafara, tace khadija ce Ke kira,   Leemah tace  daga kisa hands-free muji mai Zatace.   Hello khady! Kausar pls gobe Zamu tafi tarenefa dan bansa Azo daukata ba,    Sanan kidanzo Naji duminki pls.   No problem Sai goben.   Ok Zanzo.  Takashe wayar.     Saikije taji duminki Kamar Yanda tace Leemah tafada tana yastina face.    Zanje yanzu Kuwa don Nima ina muradi.     Kundai ji Haushi  Saikace Zaman mata da miji kuke Feenah tafada.    Mundai Ji haushi gaba dayanmu Zakice Tunda Anzama daya.     Aini da feenah mun daina.     Mtswww jiya da dare wacece  naga har Wani ihu take kamar tana tare da mijinta Kausar ta fada tana dariy.   Leemah tace Ya'isa toh ai tsautsayine ya dan Sameni.  Ainaso namuku video kuga yanda kuke kamar.........ya isheki Kausar Idan Abu ya huce ya huce Feenah ta fada.  Haka dai Suka cigaba da firarsu Suna Raha.

               CI GABAN LABARI


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
    YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                    By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

           dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub
     
       *Alhmdulillah and all better now.  Thank you all for the prayers, Calls,messages, dm and the visit.  I Really appreciate.

       Pls pls  and pls duk wanda yaga wannan novel  bai mishiba Can't leave it pls.  Sunan littafi bashi bane ke nuna cewa  gabaki daya book din babu abun karuwa Aciki*

Page....11
                   CIGABAN LABARI

Zaune  Suke gaba dayansu kan "dining table" Suna breakfast, Wow mumy wannan Abincin naki So Yummy,  Allah ko Mubeen,  eh mumy Allah kuwa,  Toh kaci da yawa Saina kara maka, ok mumy.    Hafsa Ina feenah ne bata fito tayi break ba?  Tana ciki jiya da Rashin lfy ta kwana yanzu Suna tare da Halima Shiyasa ban kirata ba,    mubeena ce tace eh mumy dazun naje naganta tana Sallah tana kuka Aunty Leemah kuma tana Mata magana,  daddy kaga Aunty feenah kullum idan tazo gida Sai tayi kuka,  eh mana Mubeen Ainima Ina gani ko?   Eh kina gani Amma nafiki gani ke wataran kina bacci.  daddy Ajiye Spoon din hanunshi yayi ya kara fuskatar mumy  Hafsa kina tambayarta damuwar ta kuwa?  Ina tamyanta mana Sai tace bakomai, kokuma tace Cikinta Ke ciwo,  Toh ita ciwon cikin nata yayi yawa,  Alhji harda fa iskanci irin nata So kawai take tabar karatun nan, gaba daya yanzu  wasa tasaka idan ba haka ba tayaya Zaai Ace mutum kullum cikin Sha'awa yake, ni inagama bata San me'ake nufi da Hakan ba Shiyasa take fadamun Rashin kunya Son Ranta.    Tunani daddy Yayi nadan lokaci Sanan yace jeki kirasu Suyi brek,   Nice Zanje daddy, Toh mubeena maza kije.        Zaune Suke Leemah na waya da Alama da Mamy take waya, Wlh Mamy yanzu Zan tawo,  Toh my Mamy Sorry.   Aunty feenah daddy yace kuzo kuyi breakfast,     Mubeena ba magana Ina Mubeen?   Aunty Leemah "morning" mubeen Abinci yake ci,  Morning my Mubeena ke kinci naki?  Yes Naci! Abincin dadi Saura naku keda Aunty feenah.  La'la'laaaa Ashe Abincin yayi dadi Bari naje Naci kada Mubeen ya Cinye.   dariya mubeena tayi tafita da gudu.   Saiki tashi muje idan Kingama kukan  daga Haka tafita tabar feenah.     Gud Morning daddy nd mumy. Morning Halimatu kun tashi lfy Alhmdllh daddy.Toh Masha Allah.   Mumy tace my daughter insha Allah Zuwa gobe dai Zanje Naga mamyn ki,  toh mumy Allah  ya Kaimu. Amin Yata.  Ya Zakice zuwa gobe kimance da Cewa gobe Nazir ze dawo?  Oh Hakane fa Amma Ranar Sunday  ko Zuwa yamma ne Basai ka kainiba,  Hakane kuma. feenah ce ta fito Sanye da   Pink din vest  da dogon wando na Jon's.  Morning mum nd dad. Morning daughter  Ya jikin?  Sunkuyar da kai kasa tayi tace Alhmdllh daddy.  Kicire duk wata Damuwa Aranki feenah kinga Saura 1yr ki karasa Basai Amiki Auren ba idan yaso kya fara Aiki gidan mijinki, Kinga yanzu idan Aka tsayar da karatun bakida wanda yafito.      daddy Naga....daga mata hannu mumy tayi tace Ya isa kawai kice Allah ya Kaimu.   Kicin kicin feenah tayi da Rai tana Cin Abincin kadan kadan.   Mubeen yace Aunty feenah gobe  yaya Nazir Zai dawo kuma Zamuje gidan Su Aunty Leemah tare da Mumy.   Zaro ido tayi tace Mumy wai gobe yaya Nazir ze dawo?  daddy yace waya gaya miki Mubeen dina na Karya,  dariya Sukai gaba dayansu feenah tasaki Ranta jin cewa yayanta wanda take Alfahari dashi Zai dawo gobe.  Leemah idan kinje ki gaida Abbanki,  Toh daddy Zaiji insha Allah. tashi daddy Yayi mumy ta Rufa mai baya Sukabar wajen.    Kingani ko? dafa yatashi Saita Bishi, kaikuma Ace bazakai Aureba,   gyaran murya Leemah tayi Um'um tana nuna ma Feenat Su Mubeen ta gefen ido Sabida Tasan yaran da wayo yanzu sa haddace maganarta Akai.   feenah Bari nazo na tafi Kinga yanzu Mamy ta kirani,   hakane kam ya kamata nima Zanzo goben tare dasu mumy, Shikenan Sai kinzo, Mumy ce tafito Rike da laida turarukane Aciki da kayan kwalliya ta mika ma Leemah  gashi my daughter Sai nazo jibin Ki fada ma mamynki, Amsa tayi tace Ngd mumy Sai kunzo. 

          Yusuf  Zuwa  gobe  Saika Shirya muje gidan Dr Khalid  din ko?   Mtsww  yazeed da Cewa nayi bazan jeba kabani Haushi Ran nan Wlh,   Ai dan bakasan Yanda nagajiba Shi yasa kace  nashirya muje,  Kokuma kacemun Ranar yan Miskilancin Sun tashi ba.   Kai ba Haka bane Ai nayi da nasanin kin Zuwa danayi Kasan mai Mamy tamun ko nace wannan young Sister din tawa?   Aa sai kafada. Wai Kai bazaka daina cema Leemah yarinya ba yanzufa ba da bane, ta girma yanzu Idan tayi Aure Zata baka mamaki.  Wani dogon tsaki  Yazeed yaja,   Tunda mudin bamuda hankali basai Mu mata auren ba,  Kokuma Angaya Maka Akwai wawan  Namijin dazai Auri Karamar yarinyar nan.   Kai wai wannan ce yarinya Amma ka Raina ta kokuma nace Son girmanka yayi yawa,   Ni Zan Aureta.   Kai Malan   kazo fira waje nane kokuma yarinta kazo Nunamun?   Kabarni nafada maka Abun da Mamy tamun jiya Mana,   dariya Yusuf yayi yace fadamun.     Waifa jiyan Nan ga wani bacci inaji  Mamy tasani nakai Leemah gidan wata yarinya Kawarta,  yara Kanana Sai yawon jaraba  dama Shekaran jiya danaje dakko Leemah kadan ya Rage nahadata da kawar Tata Na Zane.    Lallai Aboki daka kira Ruwa yanmata fa Kace Zaka Zane Toh ma miye dan An Ankeka Ai An isa dakaine dama mamy tasani ni takira nakai Sweetheart dina.     Tashi kafita mun adaki   Banza karamin yaro  Kawai.   dariya Yusuf yayi yace naji Sai mun hadu goben, Yazeed ko kallonshi be karayiba.    Yusuf na fita yaci karo da Leemah tana Shigowa.   Ina kauna brother Yusuf,   lfy qalau  Sister Leemah kindawo ya School?  Alhmdllh.  Allah yakara temakawa. Amin bro.    Akwai maganar dazan gaya miki Amma Sai  Mun kara haduwa,  toh  bro Sai mun hadu din,  Ok Sister Sai Anjuma, bye bro.

           Wayyo waye Zai katsemun baccina jiya ban Samu nayiba Feenah tafada yayin da take kokarin lalubo wayar ta, bata ko duba  waye ba tace Hello.  Hy feenah bacci kike?  Kausar Wlh nadai dan fara,  ke gobe Zanzo kd ku rakani gaidan wata friend dina ban Samu Zuwa Aurenta ba Shine nake so naje gidan ta gobe,  Ok my Kausar Sai kinzo but kira Leemah ki Sanar da Ita Toh ba damuwa Asha bacci lfy,  Ok bye...hi Waite baki tambayini Ina khady ba,  toh Kausar nasan dai ba kanwarki bace khdy tayaya Zan tambayeki ita? Sanan kinfi kowa Sanin yarinyar ba Sa'a ta bace.     dariya Kausar tayi tace Hakane Jekiyi baccinki Sai nazo.    Kiran Mumy feenah tayi ta Sanar da Ita Zuwan Kausar daga bisani takoma baccin ta.

        Washe gari misalin 12am kausar ta karaso gidan Su feenah ta Sauka.    Cikin farin Ciki Suka tari juna,  ke Nidai kada Ki ballani, Ai dama Abinka da mara kwarin jiki, eh naji,  Bari na gaida mumy kamin Nashiga, toh bari  Nakira miki ita.      Sannuki da Zuwa yata, durkusawa Kausar tayi har  kasa tace yawwa mumy ya gida? Lfy qalau yata yasu Mamanki?  Suna lfy mumy tace Agaida Ki, ina Amsawa Allah yamuku Albarka,  Amin mumy.   Feenah  kaita tayi wanka taci Abinci Saiku Shirya.  toh mumy.   Tashi Sukai Suka Haura Sama,   Wow Gaskiya feenah Ashe shiyasa kike da Kyau wajen mumy kika gado,  ummm Kincika Sa ido,   ba Haka bane Mumy tayi Gata yar gayu Masha Allah.  Toh idan  Kingama Surutan Saiki tashi kishiga wankan ko,  dariya kausar tayi tace Miskila Kawai tayi Hanyar toilet.     Kiran Leemah Feenah  tayi tasanar  da Ita Zuwan Kausar, murna Sosai Leemah keyi tace Bari nashirya nazo daga nan Saimu wuce,   toh Sarkin yawo Saikinzo daga Sanda muka koma School  Naga karshen yawo,    eh Ai Shiyasa nakeyi yanzu kamin lokaci yayi.      Wannan  Ruwa haka mai Zafi Ai sai ya ciremun fata,   Oh dama Shine naji kina kirana?  Eh mana domin kikawo Agaji, Lallai  Sannu.    Sunshirya tsafff Kowacce tasha Kyau ba kamar  Feenah da tayi Shiri cikin Wani material Sky blue colour  dinkin Riga da Siket ba karamin kyau  tayiba hatta Kausar Saida ta rikice kan kallonta.   Haba Madam wannan  kallon fa?  Wlh kinyi kyau Sosai kamar Zakije ganin miskilin miji irin ki,  ke kika Sani nidai ba miskila bace kawai yawan magana ne banaso,   wow ji breast dinki Yanda Suka kara girma Kausar  tafada tana kashe mata ido daya,  ummm toh  Sunsha wuya wajenku ba dole ba.   dariya kausar tayi tace kawo ma nadan gani,  Lallai ba tafiyar  kikeso muyi ba,  Sallamn  Leemah Sukaji tashigo tana mai Za'a gani?   Tashi Sukai gaba daya Suka Rungune Juna Suna dariya.   Nace mai Za'a gani ke wai breast dina takeso tagani, toh kamin ku tsaya Shirirta gara kutaso mutafi dan ba karamin Aikin kubane ku Aikata sabo kudawo kuna kukan Muna furci,   Hhh wannan Ai Sai Feenah.  Ai da ita din nake,  Kinga yanda kikai kyau besty?  Dakika karemun Zagi ba,   Ah Sorry my feenah Ai kedince.    Wai bazaku fito bane kuje kudawo da wuri? Gamunan Mumy Leemah ta fada da Sauri.   Wai ina  Twins dinku ne feenah inajin labarinsu ban gansuba,    kausar mutafi Tunda  Nan Zaki Kwana  Zaki gansu,  yanzu Sa iya Cewa  Zasuje.       Sun fitoh  Rassss Kowacce  masha Allah.    Mota  Suka Shiga driven Su feenat zai kaisu.             Yazeed karfe nawa kakeso mutafine kace  Nabiyo  na  daukeka  Sanan kaki   tashi  Ka  Shirya,    Yusuf kamar banida lfy nakeji,  kadai tashi ka Shirya Yanzu  Dr Khalid ya kirani Yace Zamuzo din dai ko  Nace mishi muna Hanya,    Nifa kamar nafasa  Zuwa,   Wlh baka isaba  Tashi kashirya my friend,  tashi  Yazeed yayi yashirya Cikin wata Shadda Sky blue colour,   Wow kayi Kyau Sai kamshi kake kamar Zakaje ganin budurwa,    Malan tashi muje,  natashi  mutafi.    Fita Sukai  Suka Shiga mota Yusuf yajasu.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
  YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                   By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

        dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub

Page.....12
tafiya Suke Suna fira Suna dariya,  Ammafa yakamata ki kirata ta kara gaya mai kwatance Kausar, Oh Leemah bakiji yace ya gane bane, Haruna Ai ka gane wajen ko?   Eh kwarai na gane wajen Ai yanda ma mijin nata Yamun kwatance kamar Ina zuwa wajen,   toh kinji dai mai yace Saiki kwantar da Hankalinki,eh Naji fa.  Leemah ina brother dinki ne dama Shi kikasa ya kawo mu,  Lallai ma Kausar din nan  na barshi A gida yana Shan kamshi Amma naji yace ma mamy zasuje gidan Abokinshi, Kice yawo Shima Zashi, Chan Zakishi har yana Wani cewa bazan fitoba nacika yawo,  Kai wannan  yacika Son girma, kedai Bari kawai.  besty kikai Shiru, toh Leemah mai Zance ni duk ma banjin dadi kamar na koma, Lallai ma kika isa, har nayi yawa ma.  "toh madallah Ga gidan nan na kawo ku" Sai ku sakko muje, Sauka Sukayi gaba dayansu feenah ta Leko tace ma Haruna pls Haruna kadawo Anjuma ka daukemu, kamar karfe nawa kenan "Nafisatu" dafe kai tayi taci ban saniba Amma Zan kiraka idan Zamu fito, to madallah Sai kun tawo.   Shiga Sukai Suna Sallama mai gidan Naga tafito da Sauri   Kai tsaye wajen Kausar ta nufa Suka Rungumi juna,  Kausar nayi kewarki,  Nima nayi kewarki Minal,  kushigo bayin Allah. Shiga Sukayi gaba dayansu Suka baje Suna hira.

          Yusuf tunda nace maka Ka biya muje Ai Kasan Abu mai muhimmanci Zan karbo ko?  Haba Yazeed Wlh kana bani matsala tayaya mun kusa zuwa waje Sanan Kace mujuya ni Wlh dana Sani kowa tafiyarshi yayi daban,   kai nifa banason Halin yara jifa Yanda kakeyi kamar wani yaro Dan Shekara 8,  ba Ruwanka koma Shekara 3 na koma Ahakane matata Zataji dadi,   Eh tunda Kace yarinya Zaka aura ba,  Sosai ma Ai Saurin nan dakaga inayi So nake muyi mu koma Naje wajen Leemah Mu Zanta, mtsww Wlh Malan kada ka lalatamun kanwa, Zanga ma waye Zai Barta ta fito,  Mamy Zan gaya mawa ta Barta, eh tunda Angaya Maka Mamy din kamar kaine ba,   koma dai Menene Zakasha mamaki Yazeed, Kai inagama yar Shekara 15 Zuwa 17 Zaka Aura,  pls Yusuf budemun nafita idan motar Kace bakaso nahau Ai Saikamun bayani da wuri, Ah Haba Nawa b Hakane bane muje Zuwa Yazeed Sai yar 30yrs bashi kenan ba?  Ohon maka.

         Kina ta Aiki yakamata mutayaki Feenah ta fada Cikin natsuwa,  Aa Kawata kubarshi Abokan Khalid ne Zasu zo yanzu Shiyasa Amma Ai nagama komai ma,  Kinji baki Zatayi Kausar yakamata muzo muyi mutafi, toh mu Ina Ruwanmu dasu feenah daga Zuwanmu kice mutafi,  Aikuwa dai Ai kwama Bari Ku gaisa da Khalid din yace Zai Shigo tare dasu ne.   Ai bama matsala may be ma Cikin Feenah ko Kausar daya tayi Saurayi  Acikinsu Leemah tafada tana dariya ciki ciki,  MINAL tace koke ba. dariya Leemah tayi tace Ai Sunfini bukatar Hakan.  Umm Madam Rabu da Ita inaga Itace Zatai Saurayin Ackikinsu kawo na hada miki lemon, Ayya kekam feenah kina son Aiki gashi ki hada Toh.    Suna Tayata Aiki Suna  hira Sun Shirya Abincin kan dining table komai yayi tsaff gidan Sai kamshi yake, kwalliya Suka kara Zuwa Sukayi feenah tace kudai Aiki yaganku Wlh kuyita Shafe Shafe A face naku kamar wanda Zasuje gasar Sarauniyar Kyau.  Haka Zakice Tunda ke ko baki  kwalliya ba da kyan ki,  Kuma dai Saidai kuso kanku da yawa.   Kausar dan miko mun phone dina mana.  Ok gashi  wai "my Only One" Halan Dr Khalid ne?  Shine miko inaga Sun karaso ne.        Eh Sune yace Gashinan Zasu Shigo, hakanan feenah taji gabanta ya fadi tarasa dalilin Hakan. 

         Shigowa  Sukai da Sallama yazeed Sai wani bata fuska yake kamar wanda Akamawa dole,   Zama Sukai kan kujerun dake Zagaye A parlon , Kausar ce tafara daga kanta "wow"  ta fada Aranta ta tabo Leemah dake kusa da ita, Leemah daga kanki kadan kiga wani guy ya hadu, daga Kai Leemah tayi ta Sauke kan yazeed, gaba daya idonta Suka fito waje lokaci daya Kuma tafada da karfi bro Yazeed "  da Sauri ya dago ya kalleta ya wani kara Cin magani ya Sukunyar da Kai,   Yusuf kuwa dariya yafarayi,yace Dr Khalid  Kanwata tazo baka Sanar da muba, Khalid yace wace kenan?  Gata nan ya nuna Leemah Ai sister din yazeed ce bakaga Kama ba,  Oh Sai yanzu na lura, Minal dama kinsanta Ashe?  Eh Sabida Kausar nasansu ita da feenah,  ji Sunan da Aka kira yasa yazeed saurin daga ido ya kalleta Aikuwa Suka hada ido Atre wata faduwar gaba ta Ziyarcesu,  Wlh ita dince  waini meyasa nake haduwa da ita ne tambayar da yayi ma Zuciyarshi kenan.    Nikan wanan mutum min na tsaneshi Shegen iyayi kamar wani mace feenah ta fada Aranta.     Kausar ce ta katse Shirun da Cewa my Leemah Ashe Shine yazeed din  wani banzan kallo ya watsa Ma Kausar, Cikin Ranta tace Toh daga tambaya matarka kaikam ta bani,  Minal ce tayi magana toh Tunda dai Yayyen mu ne Ai Saimu basu waje suci Abinci.  tashi Sukai Suka Shiga ciki Su Yazzed Sukai kan dining.

           Wlh Khalid Kaji kunya Ashe duk girmanka din Nan Sa'ar Kanwata ka Aura? Shine kake ta wani Rawar Kai kadamu mutane Suzo gidanka mtsww,  Murmushi Khalid yayi yace Haba Dr yazeed Kasan kananan yaran Nan wace baiwa Allah ya musu kuwa?  toh wace baiwa kuwa banda tsabar yarinta da Rashin kunya da Zasu nuna Maka,   Lallai yazeed Zanso ka Auri mace Sa'ar Minal kaga yanda Ake Soyayya,  Dr Khalid Shifa yazeed yafison mace yar Shekara talatin,   ido Khalid ya Zaro yace Kwanko kenan yake So ko kuma nace yar bariki,  ko waye yagaya muku Hakan Wlh kananan yaran Nan da kuke kallo idan Sukai wata Rashin kunyar  Sai kunyi mamaki,  Haka dai kake gani.  Khalid ka Rabu dashi Ni  Tunda ma nasan bazai bani kanwar Shiba Ai Nasamu Sabuwa wannan danaji Ankira da feenah. Wani Dogon tsaki yazeed yaja cikin Rashin ya Rasa mai yarinyar tamishi yake jin haushin ta Haka.  Afili yace Kuci Abinci, Ah Kai bazaka ciba?  Allah ya kyauta mun Naci jagwalgwalon yara, Gara ma wannan lemon yabani Sha'awa, lemon  ya dauka yana Sha yana lumshe ido yace Amma inaga Wannan lemon Siyowa Sukai Dan yayi dadi,   kadai ji dashi wlh.   Kai Kai kai.   Gaskiya yakamata yazeed muzo mutafi  Ina Abokina "Captain Nazir" danake fada maka yaufa ze dawo,   Ah haba nima inason ganinshi yanayin labarinshi Dakake bani,   Atoh bari muzo mu tafi domin nine zan dakkoshi  A airport. Kubari Akirasu Ku kara gaisawa,  kai dan Allah miye haka kada yara Su Raina mana hankali.  Ai dole ka tsaya A kirasu wlh.

           Atare Suka fito gaba dayansu, yazeed cikin Ranshi yace "kallifa yanda take tafiya kamar Mara jini duk tsabar Rashin Kunya ne cike da Cikinta"   katse mai  tunani  Khalid yayi yace wai miye Haka Ina magana kayi Shiru?  Cikin Ranta tace "duk tsabar Iyayi ne da girman Kai kowa Zai mawa Oho"    Yusuf taso mu tafi ko,  tsaya  mana nayi magana,  wai don Allah Matar Dr Khalid Siyo lemon nan kikai ko hadawa kikai?  Murmushi Minal tayi tace feenah ce ta hadashi dazun,   "kai Amma nacuci kaina danasha Abin yarinyar nan"  Abokina ne yake ta Santi  Kinga duk shi kadai yashanye jog dinchan,   "Wlh da Nasan Shi zesha da banyiba Aikin banza"  kai yusuf cemaka nayi yayi dadi Abun da beda wani testing kawai nasha ne Don Khalid, yazeed ya fada yana  Kara tamke fuska,   Ammafa harcewa kayi Afada Maka Inda Ake Siyarwa.  Malan ya'isa tashi mutafi.   Bro yazeed Dan Allah ka'ajemu gidan Su feenah. Bani nazo da mota ba Sister,  Eh Ai ba damuwa Zamu Ajesu,  Nan kafi Auki Banza.   Tare Suka fita inda Shakuwa tashiga tsakanin minal d kawayen Kausar.   Khalid kiran Yusuf yayi yace Abokina waccen yarinyar ta dace da yazeed fa ba kaga har Anko Sukai ba?   Ai Wlh na lura ba karamin dacewa Sukai ba Bari dai Zamuyi waya.  Tare Suka fita Suka hau motar Yusuf, cikin mota kowa da Abin da yake Sakawa Aranshi.   Suna Ajesu Suka wuce Airport domin dauko Abokin Yusuf.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
   YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                    By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

        dedicated  to
 Xaynab Ummu mahbub

Page....13

Gaba daya gidan Ya gauraye da Kamshin girki Ga kuma kamshin turarukan wuta daban daban.  Sannu da Aiki Mumy,   yawwa Halimatu kun kyauta danace kudawo da huri Shine sai yanzu,  Kausar ce tace Mumy kiyi hakuri  Wajen  ne yake da nisa Sosai,  toh Ai Shikenan saikuje ku Shirya da wuri Kamin bako ya karaso,  Aini tafiya Zanyi  Mumy,  Aa Halimatu kibari kiga yayan Naku mana..... Feenah ce ta Saurin Amsan maganan  Rabu da ita mumy tasanfa duk Sanda muke waya Saiyace Ina Leemah Shine take kokarin guduwa,  Ya kamata ki tsaya dai Halimatu kinji, Toh mumy.   gaba dayansu Suka tashi Suka Haura Sama dakin feenah Suka wuce.     Shiryawa Sukai tsaff ko wacce ta Sha kwaliyya ba laifi gaba dayansu Sunsha Kyau  yanda kasan Ranar Aurensu ce tazo lol.    Kausar ce  kamar Wacce Aka  mintsileta tace gsky Leemah brother dinki Sai Aslow mutum Kamar baya dariya jifa yanda yake Wani Shan kamshi kamar wanda Aka ma dole Yaje gidan, feenah ce tai Saurin Cewa ke kamar dai Zaki Zakice ita kanta sister din tashi bakiga yanda ta tsorata da ganin Shiba.   Ya'isheku  Tunda dai dayaje be kula daya daga Cikun ba Ai kwa Sarara mishi,  eh dama waye tazama Sa'arshi Acikinmu?  Akallah wannan Zaiyi Shekaru 29  Kinga Ai ba Sa'anmu bane, mudin Sai yara yan 25, Kawai Haushina   daya dashi da yasha lemon dana hada.   dariya kausar tayi tace kinsan ko har Anko kukayi dashi, mtww Ai nayi nadaman Saka kayan nan.  Dan Allah kun isheni Kuje Ku karata nidai babu mai Chanza mun yayana,  kuma Ai Halinki daya dashi Feenah Kawai Son kanki kike nunawa.   Ni daina hadani dashi pls,  Kausar tace Ai wannan Matarshi dashiga Tara.   Kokuma dari ba Leemah tafada tana daure face, kubarbi da Abin dake damuna kunki, meke damunki Leemah, Wlh nima ban saniba  gabana Sai faduwa yake,  Toh Alkairi insha Allah.

        Babban Airport din dake garin kd Suka nufa daidai Sanda Jirgin ya Sauka.  Yusuf wace unguwa Zamu kaishi ne?  Toh Nidai Kasan nace maka danaje kasar Turkey muka hadu Shine muke Zumunci, be taba dawowa 9ja  ba Sai wannan lokacin,Amma yataba Cemun gidansu yana Unguwar Dosa ne,  Oh dama kawai bece kazo ka daukeshiba Kaine Kasa kanka? Kwarai nine namai Alkawarin kada ya kira kowa nine Zanzo na daukeshi,  kalan dangi kawai,eh naji Shi na'iya.  Kai yazeed  Gashi Chan ma ya fito.    Wani tsalelen Saurayine wanda tsayawa bayaninshi ma bata tym ne, dogo ne dai fari tas dashi, Ina tunanin Zaiyi Shekara 27 Zuwa da takwas da Alama yanajin dadin kasancewar Shi Cikin Kasarshi ta haihu daga yanayin fuskanshi, Sanye yake da wandon Sojo Sai wata waite din tshet, rike yake da jacket A hanunsa Face dinshi Smile kawai take Zubawa.  Karasowa yayi Suka Rungume juna Shida Yusuf  you are wlcm my friend, Tnx friend  Ya bayan Rabuwa? Wlh Alhmdllh,juyawa Nazir yayi Yamika ma yazeed Hannu Suka gaisa, "I am  Captain Nazir .U.  ibrahim"  UW wlcm yazeed yace mishi Sanan yace "I am Dacter yazeed Ahmad muhd"   Rungume juna Sukayi yayin da gaba dayansu Son junansu ya dirar musu Azuciya,   Yusuf ne yace kuzo mukarasa.  A Mota  yazeed da Nazeer Sai fira Suke Kamar dama Sun dade da Sanin juna,  wayan Nazeer ce tafara Ring yadaga. Hello my little Sister!   eh Ina Hanya kada kidamu,   Ah Noo Surprise ne,  O.k. Saina karaso.    Yazeed ya yamutsa fuska Amma karamace Sister din nan taka ko?   Eh yanzu tana 19yrs ne, tabe Baki yayi yace She's young Shiyasa take damunka,   Nazeer bece komaiba Sai murmushin dayake tayi,  friend Ina Zamuyi ne?  Unguwar Dosa, yeah Ai nan itace, kaje yan majilisu.    Kai dazunfa daga wajen mukaje daukkoka mun Aje kanwar yazeed gidan kawarta.    toh kadaiyi driven  dinmu Tunda be tambayekaba.     Cikin layin Suka nufa mamaki yacika Yusuf da Yazeed,  ganin kofar gidan da Nazeer ya nuna Yusuf yakasa hakuri yace,  kana nufin nan ne gidanku kokuma mancewa kayi?   Waye Zai mance da gidansu banda Abinka yusuf.    Ai Wlh nake gaya maka Nan gidan mukazo dazun,    Yazeed yace Banza parrot kasani ko Karyar Sister dinace tace mana nan ne gidan Su wannan bagidajiyar Kawar Tata,   Kai yazeed kaimafa kace kataba Sauke yarinyar Ranar daka daukosu A Abuja,   baga Halin yara Kanana ba Yau Ka gani bayan Rashin kunya har Karya Sun iya.    Lallai kuwa Allah ya Shiryasu Mushiga.

         Shiga yayi Suna biye dashi Abaya mumy ce tafara fitowa, da Sauri Nazeer yakarasa wajenta yayi Hugging dita,I miss you my mumy, Murmushi dauke A face dinta ta Shafa Kanshi tace me too my Son,daddy ne ya fito dama kinsan time din dayace Zai Shigo Shine kika fara fitowa,  dariya Sukayi gaba daya Nazir ya Rungume daddyn Shi Ahaka Su yazeed Suka gaida iyayen Nazeer Cikin girma mawa.   Kai Sai durkusar da kai kake Yi kamun Kama da wani yarona daddy ya Nuna yazeed yana magana,  kara durkusawa Yazeed yayi Haka Nan yakejin Nauyin daddy ya Rasa dalilin Hakan.   Mumy ce tace wani Dan Naka kuma?  Dana Dan gidan Ahmad mana  Rabona dashi tun yana karami,  Ai bamu Kyauta ba yakamata dai Zuwa yanzu muje musu, kishirya gobe Na Kaiki, Allah ya Kaimu.   Gaba daya Yazeed jiyayi family din nan Sun burgeshi.   Ku karaso kuhuta  kuci  Abinci.   Zuwa Sukai Suka Zauna.   Mubeen ne ya fito Mumy har yanzu yaya Nazir bezo ba ne?    gani lil bro da gudu Mubeen ya juya ya koma  Ciki,   hakan ba karamin dariya yaba Su yazeed ba mumy tace mubeena Zai kira kasan komai tare Suke....Aiko Rufe bakinta keda wuya Su Mubeen Suka karaso A tare.   yaya Nazir Oyoyo Suka fada jikinshi,  mumy batai mamaki ba don dama Suna ganin pic dinshi A waya.   Rugunmesu yayi, yace Oyoyo Twins din Mumy kun girma.  Eh mun girma, Zamushiga primary1,   Mubeen yace yaya Nazir Abokinka mai Kyau ko mubeena?  Eh mana tafada tana kallon yazeed,  Murmushi yazeed ya musu yace kuzo mu gaisa.   Zuwa Sukai yana tambayarsu Suna bashi Amsa,  Mumy tace Suncika Surutufa,Mubeena kira Aunt's dinki kice yayansu   Ya dawo da gudu ta tafi.

       Aunty feenah yaya Nazir ya dawo Shida Abokin Shi mai Kyau.   daga haka tajuya ta fita,   Kausar ce ta kallesu tace menene Haka kuma?  Anzo Angaya muku Abun Murna duk kun dafe kirji,  ke Leemah Saikace Kinga dodun yayanki, kekuma kamar Ance miki Abokin fadanki ne yazo.   Ke Kausar gabana ne ya fadi feenah tafada tana kokarin tashi,   kekumafa Leemah?   Bansaniba uwar Sa ido.dariya Kausar tayi tace yayan feenah dai Nasan ba irin naki yayan bane,  Tabe baki Leemah tayi tace Ina Ruwana ni.    Daga haka Suka fita.    Tun kafin Su karasa feenah tafara Oyoyo my big yaya trus ta tsaya a tsakiyar parlon yayin dasu Kausar Suka karaso Suma Suka tsaya Suna Zaro ido,   toh lafiyarku kuwa?  Mumy tafada,  Leemah ce tai karfin Halin cewa lfy mumy,  dago Kai yayi jin muryan Kanwarshi ido cikin ido Sukayi da feenah Atare jininsu yakusan hawaπŸ˜„  murguda baki tayi takarasa wajen Nazeer Oyoyo yaya Nazir ta Rungumeshi.  Yusuf dariya ce ta kwacemai ganin Ankara haduwa Akaro na biyu. Kausar kuwa Zuwa tayi ta Zauna tana tunani Cikin Ranta dama Abokaine yayan feenah da brother din Leemah? Ga Kuma wanchan Sarkin dariya.   Mumy ce ta katse Shiru Feenah bakya girma Ko?  Mumy nayi missing dinshi, Ah Lallai ni Bari mashiga ciki.   Sister kinfa girma yanzu daga ni, toh yaya Nazeer har ankoya maka ne? Me Aka koyamun Sister?   Aa ba komai.  Ina yini yaya Yusuf,  lfy qalau feenah Ashe yayanki ne Nazir?  Eh yaya nane Wlh.  Ah da Kyau nikuma Abokina ne Shi,  yayi!Ashe wani iyayine ya kawo Shi.   Yazeed cikin Ranshi yace kada dai yarinyar nan dani take Shiyasa batama gaisheniba Wlh Zata gane kuranta,  mtswww mema Zekara hadani da Ita daga yau, yauma tsautsayine ya hadani da Ita.    Yaya Nazeer yau dai Ga Leemah Kawata  Kullum Cikin Sakin fuska take,  sai Asan nan Leemah ta dago Sukai ido biyu da Nazir dumm gabanta yafadi Shima dai Anashi bangarin Hakane.   Ina....Ina...inayini yaya Nazir andawo lfy?   Lfy qalau Halima yau gani Ga Leeman feenah,  yeah Yusuf ne yace friend kanwar yazeed cefa, ido Nazeer ya fiddo waje yace  yanzu kam na lura da Hakan.  Feenah ta gabatar mishi da Kausar nan dai Sukadanyi fira inda Yusuf keta Jan kausar da hira.  Shikuwa gogan fuskan nan tashi adaure  Acewarshi bazai Saki jiki cikin kananshiba. Su feenah Sun tashi sun basu waje domin cin Abinsu,    Saida Suka gama tsafffff tukun Mumy tazo su yazeed sukamata Sallama yayin da leemah ta fito domin  Su Sauketa gida.  Kausarce tace gobe Kamun na tafi Zan biyu su feenah nazo Na gaida mamy,  Saikunzo.    Nazeer yacema Leemah  Zanba feenah tsarabanki ta kawo miki, durkusar da kai tayi tace ngd.  daga haka Suka tafi. Su feenah Suka koma ciki,   Nazeer yayi nashi dakin.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
    YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                      By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

          dedicated  to
 Xaynab Ummu mahbub

Page.....14
Leemah ce kwance bisa cinyar Mamy tana bata labarin haduwar dasukai har biyu da brother dinta.   "Mamy gidansu feenah ma haka ya zauna bawani fara'a wlh mamy Shidai wanan brother din yakamata ya janza halinshi"  karma ya janza mana idan yayi aure matarshi Saita chanza Shi ai.  Mamy taf Allah yasa Toh,  Amin daughter,  tashi Zakiyi muyi Aiki dazun Abbanki ke gayamun yau mumynki marason Zumunci Zatazo  "laaa Matar Uncle Umar?"  Eh itafa. toh Mamy kinsan yau mum dinsu feenah itama tace Zatazo, Ahhh nikam yau Ina da manyan baki,  tashi mufara Aikin Dan mugama da wuri. Toh Mamy I'm ready.

             Kwance yake kan bed dinshi dake manne Ajikin bangon dakin, gaba daya yau ya Rasa maike mishi dadi. Chan Kasan Ranshi tunanin yarinyar nan yake Kawar sister dinshi, waini take gaya ma Magana Afakaice cije baki yayi gsky yarinyar nan Saina dau mataki Akanta, duka duka nawa take Amma Zata Rainani,  kodayake Ai duk Yusuf ne yajamun dayake kula su nasha gaya mai kananan yara ba kunya garesuba be yarda ba, Amma ba komai shima Zanfita harkanshi tunda yakoma karamin yaro.  Karamin tsaki yaja tunowa da jiya yaji wannan Kausar din nace ma Leemah "Sai munzo tare da Feenah kamin natafi gobe" mtswww ba inda Zan fita yau karma Naga yaran Nan, Don wannan mai ido kamar na mujiya din Zan iya Marinta idan tamun maganar Banza Ayau, ka Aikata Hakan kuma mamy taga laifinka. 

          Mumy kecefa kikace yau Zakije gidan Su feenah yanzukuma Saiki chanza magana? Ba Haka bane daughter gidan "mamynki fatima" nakeson Zuwa kinsan yanda Suke da daddy Ki da Uncle dinki kuwa?  Kamar yaya da kani haka Suke, tun yaushe nakecewa Zani Shekaru da dama muna gari daya ba Zumunci gashi itama har fishi tayi tace idan banjeba bazatazo mun ba. Ai Kinga da gaskiyar ta.    Mumy Shikenan Kije nida Kausar Saimu wuce gidan Su Leemah  Tunda yau Zata tafi.  Hakan yayi nima idan banyi dare ba Sai nasa dadaynku yakaini.  Mumy Toh yaran ita Matar  Uncle Ahmad din nawane?  Su biyu ne  tana da yaro namiji ya girmi yayanku da "Shekara daya"   Sai takara Kawo mace ita kwana hudu kawai ta baki.  Ya Sunanta mumy? Nifa banje Suna ba, lokacin da nahaifi Twins bata kasar tana Saudiyya Shiyasa batazo ba.  Gsky mumy baku kyauta ma juna ba Amma duk da Haka daddy da uncle Ahmad Suke Zumunci,  kwarai Ai nice babban mai laifi Feenah  Amma yau Zanje na wanke kaina. Bakiga itama Ummanku matar Uncle Sulaiman Sai korafi take Akan bana Zuwa ba, yanzu itama tabar Zuwa Amma insha Allah Zan ware mata nata lokacin.  toh Mumy Allah yasa ni Bari naje mushirya mutafi,  Ki gaishemun da Matar Uncle Ahmad din.  toh feenah Zasuji.   tashi feenah tayi tashiga ciki tana Murna Aranta yau mumy ta Zauna Sunyi fira, yanzune yakamata nakara tunatar da ita Kan Aurena,  toh Auren ma dawa?   Oho baridai mugani.daga haka tashiga dakinsu.

          Dr Khalid Ai kawai musan yanda Zamuyi Mu kullah Soyayya tsakaninsu Wlh, Gaskiya ne Yusuf Sunyi bala'in dacewa, Amma Kai Ka hakura da itane Naji kana cewa Kasamu Sabuwa.   Kawai Dr dama dabiyu nayi ba kaga har wani tsaki yaja ba Alokacin.  Halin Dr yazeed Saishi Amma Zamuyi kokarin hada yarinyar da yazeed Sabida Halinsu daya, "Feenah Kace Sunanta ko"?   Eh Dr feenah Sunanta  Ai Naji dadi data kasance Sister din frind dina Abun Zaizo mana da Sauki. Nima Naji dadin hakan, kaga Kai yanzu Saina hadaka da Leemah.    Kai Wlh Dr Khalid Leemah dinma nabar ba Abokina Kai jiya kaga wani kallo dayake mata daga gani Kasan Akwai magana, itama kaga yanda take wani Sunkuyar da Kai kasa! ni idan ta ganni batamun haka. toh fa kenan Kai haka Zakayi tazama ba Aure? Sosai Kai Yusuf yayi yace Ainima Ina ganin Nasamu mata. Wake Nan?  Kausar Kawar matarka,😊Murmushi Dr Khalid yayi yace Amma naji dadin Hakan kwarai, Saidai yakamata Ku fahimce Juna domin naji Minal nacewa yau Kausar zata koma, kaga ba Lallai takara dawowa Nan ba tunda School Zasu koma Nan da 5days, Ah Haba Abokina? da gaske "kaje ko number dinta Kasamu daga baya Sai kabita Zaria din"  haka Za'ayi Bari natashi,  toh nawan "Allah yabada Sa'a"  Amin Yusuf yace yafita.

       Kofar gidan Su Leemah Haruna driver ya Saukesu.  Kausar ce tace Allah yasa Kada muga mai tsukakkiyar face! Feenah tace Ina Ruwanmu dashi idan yamana muma muyi mushi.  Kinjiki kamar Zaki iya,  "Shi gayen ya hadu Sosai Ga kwarjini gareshi! kawai tsabar miskilancine ke dawainiya dashi"  miskilanci ko girman Kai dai, kece ma kika Ga wani kyau Shi Abu kamar kumurci Ina wani kyau Agun.  "dariya kausar tayi tace  Kyau Ahadaku Aure Dan kema wani lokacin tsoron Halinki nakeji"  mtswww Allah ya kiyaye Wlh.  Parlon Suka karasa Mamy ce Zaune tana waya, gabanta Sukaje Suka durkusa har ta Kashe phone din. Sannuku yarana!   Mamy Sannu da gida, yawwa kuna lfy dai ko? muna lfy qalau Mamy. "Allah ya muku Albarka" Amin mamy Suka hada baki.  Feenah yau mumynki Zatazo mun ko?  Eh Mamy Amma yanzu nabarta Zataje gidan kawarta tace idan batai dareba Zata biyo,  "madallah Allah ya kawota lfy" Ameen.   Kushiga Haliman na ciki.  Tashi Sukai Suka nufi dakin Leemah Zaune take ta kunnah Speaker Tana jin waka India.  "toh fa Leemah in feeling love" Kausar tafada tana dariyaπŸ˜„ dago Kai tayi tace daga mutum najin wakan love Shine me? uwar yan Saka ido kawai. dariya Sukayi gaba dayansu  Suka hau fira.   besty yau yan Ji dakanne Sukazo?  Babu wani kawai Dan bataga Abokin fadan ta bane!  Wlh Kausar Sometimes kinada matsala kicigaba da hadani da dan'uwan Leemah Zan baki mamaki.  Wollah idan kina magana bakinki burgeni yake, Kai Kausar ke Mayya ce Leemah tafada.  tasowa Kausar tayi ta matso gaf da feenah tasaka Bakinta Cikin na feenah, lumshe ido feenah tayi. Leemat tace kunji haushi a gidan mutane dinma Sai kunyi......kiran Mamy ne ya katseta "Leemah nace kizo kiga Matar Uncle dinku tazo" toh mumy gani nan. Tashi tayi taja kofar dakin ganin kawayen nata Sun lolaaaa.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
  YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                    By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

         dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub

                       *GODIYA*
*Hakika Ina gdy ga duk  Readers din dasuka bini prvd Sukamun gyara Akan Abunda Suke gani nayi wanda bedaceba.  Thanks thanks nd thanks Allah yabar kwana. Sakon Zagi da yawa ya iso gareniπŸ‘ŒAna tare kuma.  Amma inason kusani Abinda feenah take Aikatawa Acikin novel din Nan Abune wanda Ayanzu mafi Akasarin Yan mata,matan Aure, dattijan mata,Kananan yara Dama dai Sauransu Suke Aikatashi Akan Wata Hujja wacce  bata da ma'Ana. Lallai batsa Ba Abu bace mai Amfani A Rayuwar Dan Adam, masu yinta ma Ina musu fatan Shiriya. Idan kuka natsu Zaku fahimci cewa wanna littafin babu Wata batsa Acikinsa, ina Rubuta Wasu Abubuwan ne Kawai domin na isar da Sakon danakeso Su isa Zuwa Ga duk  mai Aikata Wannan mummunar dabi'a ta LESBIAN.  Allah Kasan Nufina Akan meyasa Ni writing wannan Book Allah kamun jagora wajen ganin nagamashi lfy.AminπŸ‘ So inaso masu karatu Sukara natsuwa Su karanta Novle din Nan da Kyau domin Ze Amfanesu A page's dina na gaba.  Gyara yana da Dadi, Hakika mai Sonka kuma Shine ke Maka gyara Akan Abun  da yaga Ka Aikata Mara Kyau!  Ina kara muku gdy Akan Hakan. Masu Zagi inason kuyi hakuri Har zuwa lokacin dazan karasa Kammala wanan book din.     Masoya wanan Novel Nawa Ina tare daku kuma Ina kara gdy da irin Yanda kuka fahimceki  kuma kuka gane Sakon da nake son isarwa Akan wannan littafin.  I love you AllπŸ’–πŸ’‹*

Page....15

tura dakin mamy tayi tashiga, Akwance yake ya lumshe ido Kamar mai bacci Amma ba baccin yake ba.  Yazeed duk yau baka fitoba lfy dai ko? Bude idon yayi Ahankali ya zubasu Akan mamy. Mamy Lfy qalau!ya gida? Lfy Son. "taso kazo mushiga Ciki Mumynka tazo Ka gaidata" wace mum din tawa kuma? Matar Uncle Umar dakake tason gani. da Sauri yatashi yace Mamy harda Uncle Umar din? Eh hardashi Amma Suna tare da Abbanka A palon baki, kazo kafara gaidata Saika wuce wajensu.  Tashi tayi ta fita yana binta Abaya harsuka karasa Cikin palon. Daidai Sanda Leemah itama takarasa Sakkowa daga Sama.  Mamy Ina mumyn take? Gata Sakko mana.  Ido Leemah ta fiddo waje tace mumy! Itama dai mumyn ido ta Zaro yayin da yazeed ya tsaya ya kasa magana.   Leemah ce tace haba Mamy Ai Saikice mun  Mumy ce tazo ba matar Uncle Umar ba.   Me kike fada Leemah?  Ai Itace matar Uncle Umar din. Yazeed  bude baki yayi yakasa   mgn.   Mamy wannan mum din feenah ce fa. Itama Mamy idon ta fiddo tace kina Nufin Hafsa itace mahaifiyar Nafisa?  Eh mana Gata Nan tamiki bayani.  Hafsa kinjifa!    Sai Asan nan mum tayi Ajiyar Zuciya tace nima wannan Abun yabani Mamaki,  tun lokacin da kuka Shigo da Yazeed nake kallonshi Saida Leemah tayi magana na tabbatar da Abinda Zuciyata ke Sakawa. Yanzu da  gaskene dai kece Mum din diyata feenah?  Leemah tayi dariya tace mamy Ai gashidai kin gani.  Amma naji dadi da Hakan ta kasance dama ni wlh har Raina nakejin feenah Ajikina, Ashe yatace ta Hakika,  "Hafsa baki kyauta ba yara Suna tare da yan'uwansu basu Saniba, kiga jiyafa yazeed har gidanku yazo, yaranma Sunfimu Zumunci kiga Leemah da feenah daidai da Rana daya Idan daya bega daya ba yanda Basajin dadi, kuma wai duk wayar da muke dake bamuyi tunanin mu hada yaranmuba toh yaushema mu kanmu mukaga juna? Fatima gsky ne ban kyauta ba Amma Dan Allah komai ya wuce yanzu Zumunci har Saikin gaji dashi, dama Yau nazone domin Na wanke kaina Saiga Shi Ashe da Rabon Zumuncimu ne Zaikara karfi,   kin San kojiya Saida Alhaji yace yazeed yayi kama da dan wajen Ahmad.  Eh Kinsan  da Umar yana yawan Zuwa Abban Su yana kai mishi yazeed din daga baya ne daya fara rigima baya binsa.   πŸ˜‚πŸ˜‚dariya Leemah ta kwashe dashi! Haba Mamy yazaki Rinka irin maganar nan gaban yarinyar nan yanzu Saita fada ma Kananan yaran kawayenta.  Yawwa Hafsa yau Allah ya kawoki  Kinga Halin Dan naki kenan" bakin Rai da Son girma" kinganshi  duk Sanda Akai magana Shi face dinshi adaure take Kamar igiyar kaba.   Toh Aini banga laifin dan nawa ba yaushe Zai Zauna Kananan yara Su Rainashi Gara yaja girmanshi.   Kekuwa Hafsa ki gyara Al'amarin Shine  kike Ruguzawa.  Ya bazan Ruguzaba Ana kokarin Ruguza Kan yarona da Surutu.   Kokuwa My Son?   durkusar da kanshi yayi Kasa yace Hakane Mumy Ina Huni?  "Lfy qalau Son"  Wlh halinki ya biyo Shiyasa Tunda yadamu Nakaishi gidan Matar Uncle Umar Nakiya!   Itama feenah maganarta daya Nakaita gidanki, Nice bana kula da maganar, dafatan yanzu komai yawuce?   Ah Wlh komai ya wuce Hafsa Ai yau Zan kira "Umma" na Sanar da ita,  ina yarona Nazir dama tace Shi yasaka mata Umma.  Tare  kuwa mukazo dashi yana wajen Su Alhaji.  Yazeed jeka  Uncle Umar yaga Ka, daga Nan kasanar dasu komai.Toh Mamy.    Leemah tashi Ki kira Su feenah Suma Su Sani.   O.k. Mamy.
             
        Shiga tayi tasamesu Suna Aikata Abunda Shedan yariga yamusu huduba Acikin kunensu, tayi maganar duniya basuma San tanayiba ganin itama tafara kamuwa ne Kuma idan tafita batasan me Zata gayama Su mumy ba yasa tanime waje ta Zauna.  Kissing din feenah kawai Kausar keyi ko ta'ina yayin da hanunta daya ke cikin Rigarta tana murza kan Nipples dinta feenah bata Iya komai Sai Nishi, yayin da itama take Dan murza breast din Kausar, Hannu Kausar takai Cikin pant din feenah tana murza mata Mara, wani kara tadanyi wanda Hakan yakara tsumar da Leemah dake Zaune, kara kankame Cinyoyinta tayi tana dan Shafa mararta tana lumshe Ido.    *wa'iyyazubillah.  Ya Allah kayi mana tsari da fadawa tarkon ShedanπŸ‘ya Allah Kasa mufi karfin Zukatanmu kayi mana tsari da kawayen banzaπŸ‘ ya Rabbi ka tsare mana imaninmu, yaranmu,  kananmu, yayyanmu, dama daukakin Al'umman musulmi daga fadawa irin Wannan mummnar dabi'an,   Allah ka ganar da iyayenmu Kaciremusu Son Zuciya da Son Abun da yashafi duniya kadai kabasu ikon Sauke nauyin yaransu  AkansuπŸ‘ Aure Shine darajar diyarki, Aduk Sanda yarki ta girma ta isa Aure wajibine ki kirata Kitambayeta tsakanin Aure ko  karatu Menene  Ra'ayinta wanda ta Zaba wajibine akanki kiyi matashi matukar babu Cutarwa Aciki*

      Shiga yayi  palon  yagansu Zazzune bisa Kujerun da Aka Tanada Don baki.  Yawwa  My Son karaso kaga Uncle dinka, tun Kana yaro Rabonka dashi.   Karasawa yayi ya Zauna kusa da Nazeer yafara gaida daddy.   daddy daya saki baki tunsanda Yazeed yashigo"  Sai Asan nan yace "Nazeer ba Abokinka dana ganku jiya bane Wannan?"  Eh Shine daddy nima Mamaki nake,  Yazeed Kasan Zanzo nan ne?  Abba da tunani ya lullbeshi yace kodai wanine mai Kama dashi wannan Ai dan waje nane "yazeedullah"   Sai Asan Nan miskilin yagadamar magana!   Eh daddy nine naje gidanku jiya Kuma nine yaron Abba na farko.  Ya kwashe duk yanda AKayi Acikin gidan yafama Su daddy,   "Suma dai murnan Sukayi tayi Ana kara jajanta ma juna narashin Son Zumunci" daga karshe Suka tashi Suka dunguma Cikin gidan.   Palon Suka Shiga gaba dayansu  Suna yar fira Saiga Umma tashigo tare da yaranta, Nan dai Akayita murna,  Abba ne yace Ina feenah dinne Akirata mana, mamy tace Leemah taje kiranta kaga Shiru.   Yazeed tashi kaje ka kirasu.  Tashi yayi yatafi  yana fada da Zuciyarshi bangare guda Zuciyarshi na bugawa.     Kausar dan tsaya gabana faduwa yake feenah tafada Cikin dashashshiyar murya,   Noo feenah inazuwa pls.......Leemah tashi tayi tashiga toilet......lokaci daya Akaturo kofar da karfi, ku wato Anakiranku.........dafe kanshi yayi yana maimaita INNALILLAHI WA'INNAH ILAIHIR RAJI'UNC

πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
    YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                   By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

          dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub

Page....16/17

daddafewa yayi daker yabar wajen yayi part dinshi. gado yafada yana Ajiyar Zuciya haryanzu kuma bebar fadin innalillahi ba.   Abin da yaji Akunanshi yake tunanowa.    Toh yaran Nan me Sukeyi haka?  Nishifa naji Sunayi Gawasu Surutai barkatai.  Namiji  Suka kawo gidan?  Kai "Aa" ta Ina?  toh Ko yaran yan lesbian ne? "Banajin haka yaran guda nawa Suke"basuma San me'ake nufi da Hakan ba. Ajiyar Zuciya yakumayi duk yanda Akayi blue-film Suke kallo, idan ba Haka ba Menene yasa Su Suke nishi da Surutai irin Haka?  Ya banji Leemah ba? Kai kanwata bazatai Hakan ba,  Shiyasa duk natsani yarinyar Nasan Itace Sila, tun yaushe nake gaya ma Yusuf kananun yaran Nan idonsu Abude yake da Rashin kunya,  kaini Ina Ruwana ne ma kome Suke Suda Allah n Su. Kwanciya Yayi yadafe kanshi yana So ya kauda tunanin Chan.

      Fitowa tayi dafe da girjinta ta kunnah wutar dakin,    Yan iska yakamata ku tashi haka tunda mun tsallake rijiya da baya.   Feenah ce tayi karfin Halin cewa wai besty me kika gani kika wani kashe wuta?  Ke bro Yazeed fa na hango ta windown toilet yana tawowa kuma da Alama Nan Zai tawo, Ko na tsayar daku ba Lallai kusan me Nake ba,Shiyasa na kashe wutan  kawai.   Lumshe ido feenah tayi takasa magana. Kausar yakamata Ki Sarara ma kanki haka,ko bakiji mai nake fada bane?  Cikin muryan da bata fita Sosai kausar tace "tunda be ganmuba Ai Shikenan" Amma kinsan bazai rasa jin irin Abunda kuke ba?  ba Lallai ya fahimci komai ba Kausar tafada A takaice tana kara Shafa jikin feenah.   Shikenan tunda Baku Shirya fitaba ni Zan fita,  Aa besty tsaya pls. Tashi Leemah tayi tana ni bazan iya da jarabarku ba kamar Akanku Aka fara Saka Sha'awa bude kofar tayi yayin da Ake Shigowa kuma. Trus ta tsaya ganin mumy ce,   Wai inasu feenah dinne kunzo kunyi Zamanku Ana jiranku,   A...aaa. .m...Mumy dama wanka Suke yi Shiyasa, Leemah tafada tana inda inda,  toh matsa Nashiga, kaya feenah ke Sakawa mumy, my daughter kada kidamu koni Saina Saka mata, mumy!...tura kofar mumy tayi tashiga. dafe kirji tayi ta fiddo ido farar daya tana karanta Sunan Allah.  Firgitgit Kausar tayi tajawo wani hijaf ta Saka yayin da feenah taja rigarta  Sama ta miki Zaune.   Sulalewa Mumy tayi tafadi Akasa da gudu feenah da Kausar Sukayo Kanta, Leemah fita tayi  ta wuce palon da murmushinta ta gaida mutanin dake parlon, komawa tayi kusa da Mamy tana magana, Mamy Zomuje Ciki Mumy ta fadi.  da Sauri Mamy ta kalleta farar daya Kuma ta tashi tabar palon Leemah na biye da ita.    Subhanallah Menene ya Sameta?  Kuka kawai  Suke babu mai bada Amsa,  Leemah bani Ruwa, toilet tashiga ta ibo Ruwan,  Mamy na yayyafa mata tayi Ajiyar Zuciya ta bude ido Saikuma Hawaye Sharrr.....Hafsa lfy me yafaru Dan Allah.  Wai Halima Badaku Nakeba Menene ya Sameta?   Feenah ce cikin kuka tace Nice Mamy.......kece mai kika mata?   Leemah ce taci mamy Wlh Sharrin Saidan ne ta kamamune........Haba Leemah kada kidaurama kanki laifin dabaki taba Aikatawa ba mana feenah tafada tana girgiza ma Leemah Kai.   Ke Kausar me Tayi ma Mum din Tata?  Amma Wlh Mamy ba laifinta bane nice.....kada kumaida ni mahaukaciya mana, Ina magana Wannan tana wannan menene Hakan?  tashi mum tayi takama Hannun mamy tana kuka maicin Rai, "fatima ban San dame muka Ragi  Nafisat ba A Rayuwa, me namata Zata Saka Mun da makamncin irin wannan? Sabida nace tayi karatu, ko mene?  Fatima....muryartace ta Sarke.   Hafsa kinga  natsu kimun bayani me yafaru,  Fatima Abinda Allah yake tsananin fushi damasu Aikatashi wai feenah Shi takeyi lesbian fa,  ni Wlh gara Ace nakamata da Namiji Akan yanda naganta Ayau din nan.  Rufe mata baki Mamy tayi tana maimaita  "Innalillahi"   kallonsu tarinka yi daya bayan daya daga bisani tace Sutashi Su fita,  Tashi Sukai feenah takama Hannun mum mumy dan Allah kiyafemun, tsawa mai karfi mumy taimata, Mamy tace tashi kifita feenah.  "Fita Sukay"Mamy ta juyo tana fuskatantar mum,  Haba Hafsa Ai koda da Namiji kika kama feenah Ansan da bacin  Rai toh Amma Zaki iya gayamun Baki taba fuskantar Feenah  Nason Aure ba kokin taba?    Tunani mum Tayi kadan daga bisani tace  na fuskanci Hakan hasalima dakanta tasha gayamun Tanason Aure, tana yawan cemun tana Sha'awa Amma Ni da dadyn ta mundau Abun A Matsayin yarinta ne.  Lallai Wlh Hafsa kunyi babban gangancin A Rayuwa, tayaya kunsan matsalarta tagaya muku Sannan Yanzu Dan kin ganta tana Aikata wani Abu kidaga Hankalinki,  Ainicema yakamata Nayi mamakin Leemah  Abbanta Sau Nawa Yana kiranta Akan ta fiddo da miji, yanzu kinga dagani  harshi babu wanda yashiga hakkinta Amma kinga duk dahaka bamu tsiraba,  ballantana ku  Hafsa Wanda  Hakkinta kuka Shiga kada kimanta "manzon Allah S.A.W. yace Idan kuka fuskanci yarku  tafara Haila toh  kada kuyarda  takara Jini na biyu Agabanku kuyi mata Aure idan har Ansamu miji nagari. Cikin Saihihul Muslim"  Hafsa ke Haka Akamiki? Kinkai Shekarun feenah lokacin dakikai Naki Auren? Meyasa kin fuskanci yarki tana da matsananciyar Sha'awa kika ki kimata Abinda takeso? Yau koba feenah kika fuskanci Tanada wannan Matsalarba Ai kya temaka Tunda ance matsalar ya mace ta ya mace ce, Haba Hafsa haka kikataso Anamiki A Rayuwa  Wlh Na fuskanci bayan Rashin Son Zumnci kinada Sakaci Akan Rayuwar yaranki,   Shin karatun boko din Nan Dolene  Wai? Shi Zai kaita Aljannah kokuma Shi Za'a tambayeta A kabarinta?  Sannan kisani feenah yarinya ce mai natsuwa da ilimi kema Zaki bada Shaidar Hakan,  Rashin kulawarki da Rudin Shidan,Sa'anan da kawaye Nasan tabbas Sune Suka Shiga Rayuwar yarki.  Kiyi hakuri Hafsa ki  fahimceni bawai ina goyon bayan Abunda Suka aikata bane Amma muyi musu Uzuri, Muji ta bakinsu Nasan ba Halinsu  bane wannan.    Ajiyar Zuciya mum tayi tace Lallai Fatima na gamsu da maganarki kuma tabbas Gsky kika fada Mune Silar koma miye da feenah tashiga, Amma Insha Allah yanzu Na fahimci ba daidai muke Aikatawaba,  Na Amince Feenah  takawo mijin Aure.Alhmdllh ma da Abin yazo da Sauki tabbas munyi kuskure kuma nayi nadama.  Amma Fatima kina ganin Zata bar wannan Halin? Zasubari insha Allah itama Kausar Zan neme Mahaifiyarta namata bayani Amma kafin Nan Zansamesu yanzu namusu  Nasiha wata kila muyi Nasara Subar Aikata Hakan. toh Fatima ngd Insha Allah Zansamu dadynta da maganar.  Babu gdy a tsakaninmu tunda duk yashafemu.   Fatima kidaina Zargin Halimatu bata cikinsu bazatai Hakanba,  Hafsa ba'a yabon Dan yau gaba dayansu Zan hada namusu, tashi muje parlon kada kibari Afuskanci Komai  kinga Su Umma Suna Nan.

          Shiga Sukayi Suka Zauna Umma tafara Zolayarsu Aminan juna yau Anhadu Shine Aka tafi tattaunawa, Murmushi Mamy tayi  tace Kekam Ai Shekaru da yawa ba'a haduba, Abba yace toh Ni ko rowar ganin Nafisat din Akemun, kana ganintafa kullum, Sunachan Suna karance Karancensu.  Toh Atasota mutafi Gida daddy yafada, da Sauri Mamy tace daddyn Mubeen Ai batare kukazoba zata tawo daga baya. dariya yayi yamike   Hafsa taso muje, tashi  mumy tayi Suka fita mamy da Abba Suka musu Rakiya, ina Nazeer ne? Ganinan daddy kutafi Zamu tawo da feenah muna fira da yazeed ne, toh Ai Shikenan fita Sukayi Su Mamy Suka koma Ciki,  tsayawa Nazeer  yayi  yana tuno dazun kamar yaga Leemah a firgice lokacin da tashigo Palo,  taban tausayi yafada Aranshi,  Turo get din Akayi ya juya ganin Yusuf ne yasa yakarasa Suka Rungume juna,   Kai yanaganka Anan kodama Kasan gidan Su yazeed ne?  Aa Yusuf nima yau nasan  gidan Nazeer ya kwashe komai yafada ma Yusuf,  gaskiya Abu yayi Kyau kusanma yan'uwa Za'a kiraka kaida yazeed.  Aikuwa dai. Amma Nazeer kamar kana Cikin damuwa ko? Ahha bakomai Yusuf muje.  Mamy ce ta Rako Umma Yusuf ya gaishesu Suka wuce part din yazeed. Akwance Suka Sameshi Yusuf yace miskilin mutum kafi mugu iya Shege, dagowa yayi ya kalleshe ya wurga mishi Harara,  Nazeer yace yadai Dr? bakomai Nazeer Yusuf din nan ne yakamata Na Chanza Shi, Kodai ni na chanza ka ba,  Kasan me ya kawoni gidanku? Ciki ciki ya amsa da "Aa" Nazone Naga Kausar kawar Sister dinka Allah yasa bata tafiba.    Bansaniba Banza Sa'an yara kawai, Ka ganshi Nan Nazeer kullum yara kanana yake bibiya.Murmushi Nazeer yayi yace Ai inaga da Akwai magana ne,   Au kaima biye mishi Zakai?  Yawuce yace Sonta yake Kuma ai irin yaran Sune irin matan dasuka dace damu.  dakudai wlh Yazeed yafada Rai Abace,  kai Anma Anyi kuskure da'aka baka matsayin Captain, tunda duk karfin ka din Nan Akan tunanin Auren Karamar yarinya ya tsaya. Shidai Nazeer bece komaiba. Yusuf yace Adai juri Zuwa Rafi Angon yar  30yrs.

     Mumy ce ta tura dakin tashiga Zaune tagansu kowanne kuka yake Rusawa babu mai lallashin kowa.   "Kubiyoni dakin Leemah mamy tafada Atakaice ta fita"   feenah cikin muryar da bata fita Sosai tace Na Rokeki Kausar  duk Abinda Mamy Zatace kada kice mata Leemah nacikin masu Aikata Wannan Abun,  ta juya Wajen Leemah besty Dan girman Allah kada kisanar da mamy kina Aikata Wannan Abun Sabida bakida hakki Akan Hakan.   Haba feenah nima Kibari Ayimun waya gaya miki banida Hakki dunbin Zunubin Dana Aikata nakaishi ina Gara Mamy tasani tun Anan gidan Duniya domin ta yafemun, idan ku kunada Hujjar Cewa iyayenku ne Sila ni mecece Hujjar? Eh duk da haka Leemah Tunda Allah ya Rufa miki Asiri kema kirufa ma Kanki ba danniba.  Nayarda kutashi muje.    Shiga Sukayi Suka Zazzauna Akasa.  Mamy ta dago ta dubesu gaba dayansu Sannan tafara dacewa....... kunbani kunya bakuma Kanku Adalciba,  Nasan kunsan Abunda kuke Aikatawa Yanada dunbin Zunubi kuma kunsan makomar mai Aikatawa Son Zuciya ne  yasaku yin Hakan kokuma banzar hujjarku da batada ma'ana, Shin dan iyayenku  Sunce Saikunyi  karatu Kunfi karfin kuyi musu biyayya ne? Kokuma dan basu isa dakubane yasa kuka zabi kusaka musu ta wannan Hanyar? Miye Ribarku dan kun Aikata Hakan? Raguwafa kukayi kusani Rayuwarku tana Cikin babban hatsari,  Halima nagode da Abinda kikaimun,  feenah ce tayi Saurin dagowa Mamy kiyi hakuri Leemah bata Aikatawa, yimun Shiru banson magana kedin feenah Ai Nasan wannan ba Halinki bane haduwa da kawayen banza Shine yajawo muku, dakuma laifinmu nabarinku kuyi karatu Anesa damu. Kausar ce ta dago ta dubi Mamy kiyi hakuri Mamy nice naja Mus......naja mata, kausar labari tashiga ba Mamy har irin Halin da Feenah keshiga a School dakuma yanda khady itama ta daurata Ahanya takara dacewa Shidanne yayi Nasara Akansu,  Mamy ta jinjina Al'amarin taji tausayin yaran Inda daga Sakancinsu su iyayen yara masu daura Burinsu kan dole yara Saisun Kammala Karatun boko tukun Suyi Aure.     Afili cewa tayi maganar banza ai ba wannan bace Hanyar magance matsalarku.   Kunsan Sharrin Aikata lesbian kowa????  "Sha'awa fitanace daga dabi'ar da Allah ya hallice mace Akanta,ta jin dadi da namiji ba mace yar'awarta ba,   Cikin Aikata lesbian Akwai Rashin kunya da fitsara, Alhalin Manzon Allah  (S.A.W.) yana Cewa Kunya Alherice gaba dayanta, "awata Ruwayar"kunya bata kawo Komai Sai Alkairi. "Bukari ne ya Ruwaito"   Sa'annan  lesbian yanada illah  ta yanda Zai iya haifar da cututtukan Zamani kama daga kan H.I.V idan kana aikata hakan dame ciwon.  Ana Iya Rasa budurci ta Hanyar wanda hakan Ba Karamar tozarta bace ga ya budurwa.  Abu nagaba Akwai cin Amanar Allah Aciki Sabida An Aikata Abun da yai hani Akanshi. Mai Aikata lesbian takan Rayu Cikin kuncin Rayuwa Sabida Allah S.W.T. yakan dibe Ni'imarshi Akan mai Aikatawa, wanda Hakan zesa  Komai na Rayuwa yaki cimaka gaba.  Sannan duk wanda yake Aikata Hakan harya mutu be tuba ba yasan makomarshi"  kuji tsoron Allah wanna Ranar yazama Shine Ranar Karshe na Aikata Hakan A Rayuwarku"   kuka Suke Sosai daga dukkan Alamu Nasihar Mamy ta Shigesu.  Hada baki Sukayi wajen fadin Mamy muntuba Insha Allah yauce Ranar karshe bazamu karaba.   Rungumesu Mamy tayi tace Suyita istigfari kuma su nimi gafarar iyayensu, daga bisani takarbi number din Hajiya maman kausar.  kutashi kuci Abinci kuyi Wanka. Daga haka tafita tabar dakin.

πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
  YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                      By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

             dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub
 
         *ya Rabbi ya Allah Duniya ina zaki damu, mata da'akasanmu da Raunin Zuciya da tausayi wai yau daga Cikinmu Aka Samu masu kisan miji😒😒wai meyasa Duniya Sam batada tabbas ne?  Wannan bason tsakani da Allah kikema mijin nakiba, wai kishi! ya Allah karabamu da irin kishin Nan na jahilci da duhun Kai,    Wanda ya  Kashe Shima Akasheshi idan da Anasamun Adalcinnan Akasarmu da Anrage Aikata wa'inan munanan Abubuwan,  Allah ka tsaremana imaninmu*

Page....18
A mota daddy ne ya fahimci kamar mumy bata cikin natsuwa Don firar Shi kawai yake dasu Mubeen ita bata Saka baki.   Hafsa lfy dai Naga kamar kina cikin damuwa!  Alhji Gaskiya ya kamata mudawo da natsuwarmu musan Abunda yadace A Rayuwa,   Wani Abu ya farune Hafsat?  Eh Alhaji yau feenah nagani da idona tana......kwashe komai tayi tagaya mishi har irin Jan Hankalin da mamy Tamata,  daddy ya girgiza da lamarin gaba daya! daker yasamu yayi parking motan ya juyo yana fuskatar mum, Gaskiya Hafsa munyi babban Sakaci tare da kuskure, musamman ni lokacin Dr yaso ya fahimtar dani Naki yarda Sabida wani nufi nawa na daban, Amma yanzu Allah yanuna mana tun daga nan kuma nadau Alwashin Hakan Bazata kara faruwa da wani da nawa ba, yanzu me kike gani yadace muyi Akai?  Alhaji ni inaga kawai Kabeer Dan wajen yaya Nazir Shi Za'a aura mata Kamar Yanda Inna Nafisa Tayi Magana kwanaki. kin kawo Shawara mai Kyau, Amma bazamu Bari takarasa karatunba tunda Shekara ya Rage ta Kammala gaba daya? Alhji ni yanzu Ina tsoro Amma Muji ta bakinta idan Zata iya, Hakane Bari Muji Toh.

       Wanka Sukai Sukaci Abinci Suna kara nadamar Abunda Suke Aikatawa Nasihar mamy ta Shigesu kwarai Dan gaba dayansu yanzu komai yin Shi Suke batare da kuzariba, palon Suka dawo wajen mamy Suka Zauna, kausar tace Mamy ni nashirya Zan wuce Zaria yanzu, yawwa yata kundai Ji Abinda nace muku, yanzu idan kuka Saba Alkawari kamar kunyi butulci ne. Mamy Nasiharki ta Shigemu insha Allah kuma mun dauka, Hakan bazai kara faruwa ba, Allah ya muku Albarka, Amin Suka Amsa gaba dayansu, Mamy ta tashi ta kwaso wasu turaruka ta hada taba Kausar, gdy Sosai kausar tayi ma Mamy, bakomai yata yanzu Bari na kira Hajiyar taki Awaya don namata bayani, toh Mamy.    Wannan number din Ai inada ita Cikin Contact dina number din Hajiya Sara Dubai ce!  Gaba daya Suka maida Hankalinsu kan Mamy.  Mamy Ai mahaifiya tace Kausar ta fada.   Lallai kam Hajiya Sara Itace mahaifiyarki dole Ace Saikinga karshen boko,  kawata ce Sosai a Dubai muka taba Haduwa da ita muke Zumunci Tasan halina nasan nata, kwanaki Har Zaria naje mata gaisuwan  Mahaifiyarta data Rasu. Laaaa Mamy dama gidan Su Kausar kikaje gaisuwa, Chan naje Leemah.  Kausar tashi Kije Zan kirata namata bayani idan takama ma har Zarian Zanzo. toh  Mamy Allah yakara girma, tashi tayi Suka Rungome junansu, toh Kausar Adaiyi Shirin komawa Skul jibi,karki damu Leemah inacikin Shiri.  daga haka tafita, mamy takara Zaunar dasu Leemah da feenah tamusu nasiha duk da ita Aksan Zuciyarta Tasan Leemah itama na Aikata Hakan Sundai boye mata ne. Gdy Suka kara mawa Mamy Suka haura Sama.

        Kausar Nafita taci karo da Yusuf Wanda yanzu yafito daga Part din yazeed domin yashiga ciki.     Kallonshi tayi ta kauda kai tana kokarin fita,   Malama Kausar Sannu da gida, yawwa tace Ataikace ta fita daga harabar gidan Zuwa inda drivernta yayi parking.  Binta yayi pls Kausar magana nakeson muyi, "inajinka" Shiru yayi Na dan lokaci yarasa mai Zaice mata daga bisani yace i Need ur phone number pls, kamar bazaita mgn ba Saikuma tace "why"?    Kausar there are some words we have here, but Naga kina Sauri bakida tym that is why I want you to give me ur phone number Sabida muyi magana daga baya. Karban wayan tashi tayi tasaka mai number dinta tashiga driver yaja Suka huce.  Juyawa yayi yakoma Cikin gidan Su  yazeed yana jin dadi Aranshi.      Kai dama ba tafiya kayi ba yazeed yafada yana kallonshi,    Lallai yazeed  Nafita na nemo Abinda nazo Dan shine kuma Nasamu,yanzu dai Zantafi. dogon tsaki yazeed yaja yace Allah yasa ba binta kayi kamata magana ba.  Yazaka  Misilta Abun idan Hakan nayi? Yusuf ya fada yana kashe ido daya,   ya Zan misilta kuwa banda nayimaka jaje Ka Zubda girmaka gaban yarinya kara ma.  Kajifa Nazeer Abinda Dan uwanka ke fada Dan Allah kayi mishi Bayanin Soyayya mana,  dariya Nazeer yayi yace bazai ganeba  Saiya kamu da Soyayar Jariryar yarinya wacce Zai gwammace yayi Rainonta harta girma.   Tsaki yazeed yaja ya tashi yabar dakin, da karfi Yusuf yace toh Angon  yar 30yrs  ni Natafi Tunda nayi Nasara.  dariya Sukai Shida Nazeer Suka cigaba da firarsu.      Yazeed  Shiga yayi yaga bakowa  a parlon yasamu kujera 1sitter ya Zauna, Remote yajawo ya Chanza Channel Zuwa "ZeeAlwan "   haba Malan bakaga Kallo Akeba, juyowa yayi  Adan tsorace ganin mai maganar ya Saisaita kanshi yakara tamke fuska,  Naga Nan ba gidanku bane dazakizo  kina mana Alfahari da isa,    Sakin baki tayi Cikin Ranta tace "Wai Wannan Sarkin girman kan da isa yau yake cema wani yana yi"   Afili cewa tayi "idan fitsari banza ne kaza tayi mana" Alfahari ai wanda ya isane  yakeyinshi,   Ke Wlh ni ba Sa'anki bane yanzu zan iya takaki a gidan nan jarababban mace kawai,  feenah dabata fahimce me yake nufi ba tace Ai jarabbabun dayawa Ciki harda Kai.  Tashi yayi A fusace yayi Kanta.  "Toh dake ta mana kadaketa nace" Mamy tafada tana karasowa Cikin parlon,   Mamy bakiji Rashin kunyar da takemun  bane, tayi din banza mai bakar Zuciya fita kabani waje,  Tashi yayi yafita yana huce Aranshi yana Ayyana Abubuwa da dama.   My daughter kiyi hakuri da Halin brother dinku, durkusar dakai feenah tayi kasa batace  komaiba, Nazeer ne yashigo da Sallama Suka amsa. feenah tashi muje ko,  Ahhh yazaka tafi da ita Nazeer?  Mamy daddy ne yace mutawo tare Akwai maganar dazai mata, toh feenah tashi kishirya,  Tashi Mamy tayi ta Haura  Sama feenah tashiga dakin leemah dan ta Shirya.      Fitowa tayi daga kitchen besty kinji kausar harta kusa,  durkusar da kai tayi kasa ganin  Nazeer, my Sister Abinci kike mana?  Aa yaya Nazir,  Anjuma Zanzo nakawo miki tsarabarki da kaina, toh yaya Nazeer Ngd. Never mind Sister.  Feenah ta fito tasamesu Ahaka tace muje yaya Nazeer, besty tafiya kuma? Eh Leemah, Saimun hadu kigaida mum kuma kishirya ma Skul, ok my Leemah.   Fita Sukai suka kama hanyar Gida.     Suna Shiga daret  Feenah parlon daddy ta wuce tasamesu zaune da mum, tshogunnawa tayi tafara kuka mai cin Rai, mumy Dan Allah kugafartamun Wlh bazan kara Aikata makamancin irin wannan Halin ba. Saida tayi kuka Sasai tukun mum tajawota jikinta tace "promise  daughter" nayi Alkawari mumy insha Allah. mun yafe miki Ummina kiyita istigifari kinji? daddy  yafada Cikin kulawa, gyada kai tayi Alamar Toh,  yanzu kinada tsayayye wanda kikeso ne?  Aa daddy  tun kwanaki dakace bakaso nadaina tsayawa da kowa,  Yanzu Ummina Zaki Cigaba da karatun ne kokuma Na hadaki da Kabeer? Shiru  Tayi  chan tace daddy Zan karasa karatun.Toh Allah ya miki Albarka kinga  idan kika karasa dakin dawo Sai Afara maganar auranki  da kabeer din.  Sunkuyar da kai tayi kasa tace Amin.

 
      *kuyi hakuri da wannan*


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
   YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                    By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

             dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub

           *this page is for you Ayshat_Sarki11 thanks for your love nd Carry*❤❤

Page....19/20

family din Zaune Suke gaba dayansu A makeken parlon dake Sama,  firarsu kawai Suke cikin Nishadi da walwala  Yayin da Mubeen da Mubeen Suka Cika wajen da Surutu, Nazeer ne yace Bari nakawo muku tsarabarku yanzu murna Suka hau yi, bayan mintina  kadan ya dawo dauke da makeken Akwati ya dire a tsakiyar parlon, feenah dake kwance ta daura kanta bisa cinyar "mum" domin yanzu mum Kowacce kulawa da Uwa keba  danta  yanzu Shi takeyi Acewar ta tayi Hankali yanzu dole tashiga Rayuwar yaranta  Tasan Menene matsalarsu  musamman feenah da'Itace budurwa kuma mai Raunin Hankali da yawan Sha'awa. tashi  Feenah tayi tadawo  kusa  da Nazeer ta Zauna, wasu back back ne Acikin Babban Akwanting wanda kowace Jaka cike take da kaya, cirowa  yayi Yamika ma Mubeena da gudu tayi part dinsu wajen Baba Ladi batama tsaya naga Menene Aciki ba Lol Haka Mubeen Ana bashi Shima yabar wajen,  Wasu guda biyu Nazeer yakara Cirowa ya Aje  gaban "dad" da "mum" Allah yamaka Albarka Suka fadi Atare, Amin yace Yayin da ya dauko wani big back daga Akwantin ya mika ma feenah, tsalle murna tayi tayi hungging brother din nata tace "thanks  So much my big yaya" Uw  wlcm my Sister,  mumy  ce tace Lallai dayake ita yar'uwarka ce Shine nata yafi namu!  dariya Sukayi daddy yace kishi kike da Ummin tawa, Ummina tashi kije ciki ki duba kada mum dinki tagani ma,   (Kai daddy nima fa naso Naga ko Menene Aciki gashi kamana  bukulu nida Readers lolz) da Sauri Feenah ta tashi tayi Ciki, wani back dinne Aciki mumy ta hango toh Wannan kuma Na waye?  Mum dama daya Zanba Yusuf ne daya Kuma Na Leemah Kawar feenah ce Nazeer ya fada yana Sosa keya,  toh bude mugani mana, kai hafsy kinada Sa ido bazai bude ba, tashi Nazeer Anjuma Saika kaimata  gida ko?  toh daddy yafada yabar wajen, mumy ce tace idan Zaka gidan  kayima  Feenah mgn kuje tare dazun mamynku  ta kirani wai Feenah taje ta Kwana da Safe yazeed Zai wuce dasu Abuja, mum gobe Zasu koma School ne?? Eh mana Nazeer bakaji dazun feenah ta kara fada ba, ok Allah ya Kaimu. Amin mum tace, yazeed nabarin wajen ta fuskanci daddy,  Alhaji yaron Nan Sai Rawar Kai yake Akan Halimatu Anya kuwa!   Anya mene Hafsat?  Sai nake Ga Kamar Akwai magana,  yana bata kulawa ne Sabida feenah daddy yace, tabe baki mum tayi tace Bari naje na daura girki.

       Yusuf ne ya Shigo gidan Su Leemah daret part din yazeed ya wuce, tura dakin yayi da Sallama kan tsakiyar bed ya hango Yazeed yana duba laptop da'alama wani Aikin yake,   miskilin mutum Na yar 30yrs Sallaman ma bazaka iya amsawa ba ko?  Yatsina fuska yazeed yayi yace waye yasan ma kashigo  Malan,  Oho tunani kakeyi kenan ba aiki ba, ina Ruwanka ne wai?   Ruwana Ai nashanye, mtswww yazeed yaja tsaki yace waima Menene ya kawoka nan?  Yusuf yace Nazone ka koyamun yanda Ake Kiran budurwa Awaya, tun 4days dasuka wuce na karba numbern ta nakasa kira.   dafe Kai yazeed yayi yace Amma ka Raina ma kanka wayo Wlh, So koba wannan yarinyar Zaka kiraba bazan iya bata lokacina Akan ka ba.  toh yayi inda budurwa Kace bazakace  Haka ba Ai. Wani tsakin  Yazeed yakara ja ya juya yacigaba da Aikinshi.   Yusuf wayanshi ya ciro yashiga dialling numbern Kausar, Saida kira ta katse ba'a daga ba, cije baki yazeed yayi dan Shi haushin Yusuf yakeji yanzu baga irintaba ka kira yarinya ta Raina ka bata daga ba, ba ruwanka yusuf yace yakara dialling numbern Saida takusa tsinkewa Aka daga, HELLO!  Kallon yazeed yayi Alamar ya gayamai Abinda Zaice, juyar dakai yazeed yayi be tanka ba.  Hello waye ne?  Am....Kausar am Yusuf, ya gida.  Lfy tace kawai, Shiru nadan lokaci Yusuf yace "dama magana Zamuyi Kausar, tun Ranar damuka  fara haduwa dake gidan kawarki  Minal naji......bigeshi yazeed yayi Ahankali yace wawa da gaske Saika Zubda girmanka gaban yarinya karama, juyar dakai Yusuf yayi yana mai Alama da ba ruwanshi. Yacigaba Wlh Kausar tun Alokacin naji Kinzama  Wani Abu  Acikin Raina,pls Kausar ki karbeni Amtsayin mijin Aurenki nayarda Zan jiraki har lokacin dakika Shirya,fatana kibani waje Acikin Zuciyarki Mugudanar da Soyayya mai tsafta.    Kausar daskarewa tayi daga bangarenta yayin da wani Murmushi ya Subucemata Cikin Ranta wani Nishadi take ji domin dama Mamy takira Hajiyarsu ta Sanar da Ita Halin da Kausar tashiga Sanadin kin Bata Hakkinta dasukai,  Alokacin kuma Hajiyar Kausar tayi nadama kuma dayake tana karbar  Shawarar Aminiyarta Mamyn Leemah  Shiyasa ta Sami kausar tace ta fiddo miji Ayi mata aure, Amma duk dahaka Saita karasa Karatun ta tunda 1yr ya Rage mata. Kausar taji dadi Alokacin tayima Hajiya Alkawarin ta daina Yin lesbian har Abada kuma Zata Samo  miji, toh yau Saigashi  Yusuf din da tunda tafara ganinshi taji ya kwanta mata Arai Kuma yau Shine yazo mata da maganar yana Sonta,  murna tarinkayi bangare guda tana tsoro kada Yasan ta taba Aikata lesbian yace baya Sonta.....Kausar kinyi Shiru ba Amsa Yusuf ya katse mata tunaninta.  Shiru tayi daga bisani tace mishi Zatai Shawara, pls Kausar nabaki Zuwa Nan da gobe Kinga Zaku koma Skul, ok tace ta kashe wayar, tacigaba da tunanin Wayyo gashi naji mamyn Leemah tace budurci Shine martabar diya Mace Toh Anya nidin Virgin ce ma kuwa, Nashiga Uku Wlh lokacin khady har yatsa tana Saka Mun, gashi Ran nan A grp naji Ance Saka yatsa yana Maida mutum dis Virgin, Wayyo ni Kausar dole Yusuf Yasan Abunda na Aikata Abaya khadija ta cuceni Allah ya'isa harta So na cutar da wasu,Allah yasa Su feenah basa yarda dasaka yatsa da yanzu Suma  Saisun koka,kai Innalillahi haka kausar tayita tunanin mafita.    Shiko Yusuf Murna yarinkayi harda yar Rawa, Kafin ya juya dan yafada ma yazeed yanda Sukai da Kausar yaga wayam ba kowa Awajen,tabe baki yayi yafita Shidai Sai Murna yake.

     Sisto kin Shirya kifito mutafi Nazeer Kema Feenah magana,  Nashirya big bro Naga kafini dokin Zuwa gidan Su Leemah dinma,  "Aa" Feenah Sabida dare ne, toh muje Nashirya,fitowa Sukai Suka Samu Mumy dasu mubeen tana koya musu homework dinsu,   mum mun fitofa, my feenah kin Shirya komai ko?   "Eh mumy Nashirya" Zomuje Akwai maganar da Zan miki tashi mum tayi feenah Nabinta Abaya Zuwa Room dinta,   Zama sukai mum ta kamo Hanunta,my daughter Kinga Nasihar da mamynku tayi muku koshi kadai ya isheku,  Zan kara Miki da nawa Kadan,feenah Abunda kuka Aikata Abaya inaso yazama Labari,na hadaki da girman Allah kada Ki kara aikata makamancin irin Abunda kikai Abaya, Nasan wanchen ma Sharrin Shedan ne ba Halinkin bane,Amma kinsan wajibine Dan Adam yayi yaki da Shedan A Rayuwanshi,kusan duk Abinda mutum ya Aikata na Zunubi Son Zuciya ke Angiza Shi,pls Feenah banason kara jin kin Aikata Abu makamancin wanchan badan niba Dan Allah.   Sa'annan  game da Sha'awa wannan wani Abu ne da yake damun duk wani baligi ko  baliga mai lafiya, Inason kisani Aduk lokacin dakikaji zaki iya Samun natsuwa ta Wajen karanta aur'an,Azkar da yawan yin Azumi, Insha Allah dakin gama karatunki kin dawo Za'a fara maganar Aurenki da kabeer inhar kinasonshi kinji my daughter kimun Alkawarin bazan ji kin Aikata wani mummunan Abu ba koda Aboyene.    Rungume mum feenah tayi tana kuka tace Mumy nadau maganarki Bazan kara Aikatawa ba da izinin Allah Koda Chan ma ba halina bane Sharrin Shedan ne!  ( wai komai Ace Sharrin Shedan  Zaku hadu dashi masu aikata Abu da gangan kuce Sharrin ShedanπŸ˜„)  Allah yamiki Albarka yata,  Amin mumy ta! Ki kara Maida Hankali A Skul kisamu Abunda kikaje nema,  insha Allah mum.  Tashi muje Toh kigaida mamyn Leemah din, toh tace Suka fito atare palon Suka dawo Nazeer har ya karasama Su Mubeena homework dinsu.  Yaya  Nazir muje Ko, ok Sister muje.  Su Mubeen ne Suka tashi suma Zasuje, mum tace kunga  Auntyn kuce ba lfy Allura Zasuje Ayi mata,duk maiso saiya bisu. Ai da Sauri Suka koma Suka Zauna feenah da Nazeer Suka fita Suna dariya.

     Kai tsaye Suna Shiga gidan parlon Sama Suka haura Anan Suka tarar da Mamy da Leemah Suna fira,Sallama Sukayi da gudu Leemah ta tashi Suka Rungume juna da Feenah Suna dariya.  Mamy ce ta Amsa Sallaman tana Allah ya Shiryamunku yaran nan.  Mamy Sannu da gida. yawwa my Son, yasu Hafsa din?Suna lfy Mamy tace A gaidaki, ina amsawa. Karasowa Feenah tayi ta durkusa tana gaishe da Mamy,jawota Mamy tayi tana Amsa gaisuwan,my daughter  Shine baki kara Zuwa ba tun Rannan ko har Mum ta koya miki Rashin Zumunci ne? Girgiza kai tayi tace Aa Mamy ba Haka bane.  Kin kayuta tunda ba Haka bane. Nazeer ne yace mamy Ina yazeed?  Yazeed yana part dinshi inaga bacci yake kokuma bakin Ran yake. dariya Sukayi banda feenah data kauda kanta gefe, tashi Nazeer yayi yace Bari naje wajenshi kamun na wuce gida,toh yarona dan Albarka.   Leemah jan Feenah tayi Suka Shige dakinta Ya rage saura Mamy A parlon.    Kwance ya Sameshi yana waya da Yusuf da Alama fadan nasu Dasuka Saba Suke. Yazeed yana ganin Nazeer ya kashe wayan.   Captain kaine A gidan namu? Murmushi yayi yace nine Dr yazeed  na kawo Sister dina ne, gemtse fuska yazeed yayi yajawo wata fira Sunayi,  Nazeer jiya Nasamu wata baby ita nakeson Aure, kai dacter ina kasamota?  Wajen Malali take jiya naje wucewa ta wajen muka hadu,   namaka Murna Amma zatakai Shekara 30 din ko?   Tace Shekarunta 28 kaga kadan ya Rage, mun fahimci juna da ita tabani phone number dinta,  bari kaga picture dinta,  kai yazeed ina Zaka Kai Wannan katuwar macen dan Allah?kalletafa kamar.....katseshi yazeed yayi nidai Ahaka  nagani Kuma Naji inasonta,  Allah yabada Sa'a.  Amin yazeed yafada yace bari naje wajen Mamy. Ok Saika fito.    Waya Nazeer ya daga yashiga Kiran feenah,bugu daya Ta daga.....big bro tafiya Zakai?  No sister turo Leemah ta karbi tsarabanta, ok bro.   da ker Feenah tasha kan  Leemah tukun ta yarda da tace saidai Suje tare.    Tura dakin tayi da Sallam Cikin Siririyar muryanta. lumshe ido Nazir yayi yanajin Wani bugun Zuciya besan meyasa duk lokacin da yaga Leemah saiyaji hakanba tare da Nishadi Aranshi,  Azuciyarshi yace tabbas maganar Yusuf Gsky ce Sonta nake, Amsa Sallaman yayi,Leemah ta nimi waje ta Zauna Agefe,  Sister nazo baki bani Ruwa ba, Sorry yaya Nazir nazata....kinzata Nasha ko?  Eh Hakane Nasha kamin nazo miki,dago kai tayi, yace "umm" yana daga mata gira danke Nazo, wannan na kawo miki ya daura mata Karamar back Kan cinyarta, Sannan Don namiki Sallama,pls Leemah kikula Mun da Kanki, Zaro ido tayi tace "why"?  So kike kiji kawo kunnanki tashi tayi da gudu tabar dakin,tana Murmushi, karo taci da yazeed dake kokarin Shigowa,kallonta yayi ya tabe baki yashiga dakin.   Leemah nashiga ta Zauna tana nishi, kekuma lfy? Bakomai besty. Toh naga kindade, eh yabani wannan ne.  Bude muga,wlh bazan budeba tunda kema banga nakiba.  Shikenan Feenah tafada ta juya bacci ya dauketa.   Leemah daren Ranar kasa bacci tayi datayi juyi Yaya  Nazeer take gani lokacin dayake mata magana.


πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
    YAR LESBIAN CE
πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’–
                       By
 Nadeeya Muhammad Ahmad

           dedicated to
 Xaynab Ummu mahbub

      *this whole page is for you dear (khaleesat haidar) My love to you ❤❤ May Allah give you a happiness and Successful in your life Always "Amin"*

Page....21

Yau takama Ranar Sunday Ayau  Su feenah Suka Shirya  komawa Skul.  Zaune Suke kan bed Suna hira Leemah ce tace besty yakamata Ki kira Haruna driver yazo ya Kaimu, kinsan fa munce  da wuri Zamu tafi.  "Oh Leemah sau nawa Xance miki Haruna baya nan"   wai Ina Ya tafi ne?   Wai daddy ya Aike Shi fa.  Yanxu waye Zai kaimu kenan? Muje Mu hau taxi feenah ta fada tana Ware hannuwa.  Chaf Wlh badaniba  Aje Asiyar dani Ahanyar Abuja Leemah ta fada tana kokarin fita. tabe  baki feenah tayi tacigaba da hada kayan dake gabanta.   Mamy! Mamy!   Oh Leemah idan kina kira kamar makauniya, Mamy dake fitowa daga bed Room dinta ta fada.   Mamy drivern Su feenah baya gari waye Zai Kaimu ne?    Ai Saikije kice brother dinki ya kaiku "Zaro ido Leemah tayi tace Mamy pls Kije kice mai" Naji Kije kishirya. "Toh Leemah ta fada tayi hanyar dakinta"    part din yazeed Mamy tanufa,  tura dakin tayi tashiga, yana kwance yana waya juyowa   yayi ganin Mamy ce yatashi yana Sosa Kai! Mamy Sannu da gida.  "Yawwa Son"  Mamy dakin kirani ma nazo Ai,   Sabida kada naji firar taka ko?  Murmushi yayi  bece komai ba.   dama So nake katashi  kashirya ka Kai sisters dinka Abuja.  Mamy....!   daga mai Hannu tayi tace Umarni nabaka daga Haka tafita tabar part dinshi.     dafe Kai yayi Cikin Ranshi yace wannan mai idon mujiyan itace Zatasa Ayi Hakan,  Xanje! but Wlh Leemah nashiga Xanja motan nayi gaba,  Kwafa yayi yafara Shiryawa Cikin Manyan kayanshi. 

            Yusuf ne kwance yana tunanin Kausar Aranshi. Yakamata na kirata Naji menene matsayina Awajenta kamin ta Koma Skul yau! dialling number dinta yayi.......Saida ta kusa tsinkewa Aka daga "Shirune yabiyo baya" daga bisani Yusuf yace Hello "Sweetheart"    wani farin Ciki taji Aranta tace "Na'am"  Murmushin Nasara Yusuf yayi yace Hope kinyi Shawara din?  Shiru tadanyi daga bisani tace Umm Nayi,  Alhmdllh Menene matsayina Azuciyar ki for Now?    Na Amince But Akwai Abunda Zangaya maka......katseta yusuf yayi my Kausar nariga danaji Abunda nakeson Ji kuma naji dadi, kuma nasan Nayi Sa'ar Matan Aure Tunda kika kasance Kawar Su Leemah bangare guda kuma Kawar Minal yabon da Dr Khalid yake Akan Minal ma kadai ya isheni  Shedan kedin kamammiyar mace ce,pls Kausar  ki Amince mun na nuna miki Soyayyata,ki yarda Kuma Zaki kasance matata Nan da Dan lokaci! Kausar gaba daya jikinta yayi Sanyi tanason ta gayamai Ainahin Halinta, tana tsoro Shiyasa tace, Na Amince Allah ya nuna mana lokacin,  Amin Yusuf ya fada yana jin dadi har cikin Ranshi. Yaushe Zaki tafi ne? Yanzu nama gama Shiryawa,  ko nazo nakaiki ne? "Um"um"basai Kazo ba. Kina mun Rowan ganinki ko,  No ba haka bane. "Alright " my kausar kikula mun dakanki "I love you"  Ok darling love you more.   Wow me kikace Dan Kara fada Murmushi kausar Tayi tace Saimun hadu.  Alkawari kikai! Na yarda bye ta Kashe phone din, Kai Yusuf Badai Surutu ba ta fada Cikin Ranta kuma tanajin dadin hirarsu.  tashi tayi tashiga wajen Hajiyarta, Nafito Hajiya, Ai na leka Naga kina waya, Allah ya tsare kindai Ji Nasihar danakara miki kikula da Kanki,kuma Na Rabaki da khadija din nan idan har na'isa, Insha Allah Hajiya na Rabu da Ita....Allah ya miki Albarka. Amn Kausar tace tafita tashiga mota driver yajata.

        feenah da Leemah ne Suka fito Sai Mamy dake biye dasu Abaya, Oho Sarkin bakin Ran bema fito ba kenan,  yawwa Mamy tun da befito ba Bari naje nakara duba back din inda Na ajiye  Leemah ta fada. Saikiyi Sauri kamin ya fito yafara Harare Harare, toh Leemah tace tanufi Cikin gidan.  daughter dakiyita tsayuwa naga Motan Abude take Zoki Shiga kamin Su karaso! Mamy ta fada tana kallon feenah yayin da take bude Mata gaban motar,  Mamy Bari nashiga Nan ya'isa,   Aa my daughter dawo nan din dai idan Leemah tazo Saita Shiga bayan, bata iya musu da Mamy dan haka kawai tashiga gaban.  Mamy tace Bari naje Na turo Shi.    Zuwa tayi ta tura dakin nashi ya Shirya yana Zaune yana danna waya" yayi Sarkin fadin Rai tashi ga Sister dinka Chan Amota kamin dayar ta fito kutafi.  tashi yayi Mamy nagaba yana binta Suna Zuwa Mamy tashige Ciki tace Bari na turota,   dadi yaji Aranshi yace Ai Kafin ta fito Naja mota ta.  Shiga yayi be kalli wacece gaban motar ba Kawai yaja yafita da Sauri......       kiyi Sauri Leemah najifa Kaman ya kunnah Car din, Ok mumy nama gani Ai.  fitowa Leemah Tayi bataga kowa ba,ta kara leka waje nan ba Kowa, juyawa tayi takoma Cikin gidan,  Mamy ya tafi da Feenah,  tasowa mamy tayi tace muje dai kiduba waje.  Mamy Wlh na duba.  Kai Nidai ban San Irin Halin yazeed ba Allah ya Shirya.  Mamy ni yanzu waye Zai kaini daddy baya gari?  Shine Ai dole na kawo driver Sabida irin Haka. Yawwa bani phone dina nakira Mum dinku.  Mika mata Leemah tayi ta neme waje ta Zauna.  Kiran mum mamy tayi Suka gaisa,  Hafsa Nazeer yana Gidane? Yana nan. Nakai mishi ne?  Aa dan Allah Leemah Zaizo yakai Abuja, wannan miskilin dan naki daga taje neman Abu kamin tafito yayi gaba da daughter dina.   Ahhh Fatima Kodai Halimatun nawa ta tsaya ba!  Eh keda bakison laifinshi cema Nazir yazo yakaita.  toh bari namai magana....    part din Nazeer mum tayi tasameshi Akwance kamar mai Naxarin Wani Abun...My Son! Tashi yayi yace Mum.  Me kakeyi ne?? Bakomai mumy dazun Aka kirani Ake gayamun Anmun transfer gaba daya Aikina ya dawo Nan.   Kai Alhmdullah! Allah ya Amsa Addu'a ta dama ni yanzu banaso kuna nesa dani. Nima Nayi farin ciki mum,  Allah yakara temakawa Amin mum.    Kana free ne yanzu?  Kina son wani Abu ne mum?  Mamynku ta kirani wai Yazeed ya tafi da Feenah be dau Halima ba, Shine tace kaje ka kaita.  Kara tashi yayi Zaune yace bana komai mum bari natashi,  Murmushi tayi kawai tabar dakin ganin Yanda ya daburce farar daya.... tana fita yahau RawaπŸ’ƒπŸ’ƒAlhmdllh yau Zan Sanar da ita Abunda yake Raina.   Shiryawa yayi Sharp Sharp yafita,lekawa yayi yace Mum na tafi.  Zo mana Ai tace Anfasa!  turus ya tsaya lokaci daya face dinshi ta chanza dariya mumy tayi tace wasa nake Safe trip Son.   Murmushi yayi yace Tnx mum yafita yayi gidan Su Leemah.    Yana Zuwa Mamy ya kira ya gaisheta yace yakaraso.     fitowa tayi Cikin takunta na kasaita yana ganinta yayi Sauri ya fito ya Amshi kayan hanunta yasa a booth ya bude mata gaban mota Saida ta Shiga ya mayar ya  Rufe yashiga Yajasu. 

              Saida yayi tafiya mai tsayi kamshin turaren jikinta yake Shaka yana lumshe ido, Leemah waye yabaki wannan turaren? kinma Shigo bako gaisuwa.   Shirun da yajine yasashi  juyawa.   Keeeyyyyy ya tsayar da motar yana kare mata kallo,itako ta Dan jinginar da kanta Jikin kujera  tana bacci Kasancewar jiya basuyi wani bacci mai yawa ba. Gashi tashigo gaban motarshi kamshi da Sayin Ac ya dibeta tun tana tunanin Meyasa be dauko Leemah va har bacci yayi gaba da ita.  Innalillahi ya fada Afili  ni wai Wannan yarinyar meyasa take Shiga Mun hanci nane? Why? Meyasa duk lokacin da banason haduwa da ita Saina ganta? Mtswww yaja tsaki yakara dago da kanshi ya Zuva mata ido.....baccinta take hankali kwance, Cikin Ranshi yace Ashe tana da Kyau Haka? Daga kai yayi y Zuba ma pink lisp dinta ido,kan Siririn hancinta yakara kallo, ga idonta dasuke Alumshe Gwanin Sha'Awa,kumatunta ya kalla wanda yake dauke da dimple. Cikin Ranshi yakara maimatawa Kai gaba daya Mufeeda batakai  Rabin kyan yarinyar Nan ba,kuma ita da kullum face dinta yake dauke da Make-up  ma, Amma Ji Wannan bataima make-up dinba Kalleta mai Kyau....mtswww yaja tsaki Afili yace Amma Sai Rashin Kunya da fitsara "iri" "iri" Shiyasa nakeson Mufeeda ba Ruwanta da Rashin Kunya irin na yarinta din Nan......katsemai tuninshi tayi yayin da yaji hanunta kan  Cinyarshi, take yaji wani Abu ya wuce mai tun daga Kai har Zuwa tafin kafarshi.  Wayyo gaba irinta ba tana mafarkin "blue film" din dasuka kalla Ji yanda takeson tashafa ni.  Kara kallonta yayi yaga Still baccinta take,  wayanshi ya Kunna yayi joining din Bluetooth Awayanshi zuwa Speaker din dake jikin motan,  wata waka ya Saki yakure Volume har karshe. farkawa tayi  Afirgice tana Zaro ido. Ganin Hanunta kan Cinyarshi yasata mamaki da sauri ta janye Hannun tana tsaki.....Rage Volume din yayi yace ke wakike ma tsaki? Ni Irin wannan Abun ne ban fiye Soba Ni ba irin manyan Matan yanmatanka bace Zaka dauki hannuna kana Wasa dashi.  Cikin mamaki yake kallonta itakuwa ta juyar da kai kamar ba Ita tayi maganar ba.  Cikin Ranshi yace Nice Voice!   Afili yace Wlh kika kara Kiran budurwata babban mace Saina cire miki baki. Murguda baki tayi tajuya.....tsaki yaja yakira Mufeeda Awaya.....ganin Sai fira yake ya cika mata kunne yasa tace katsaya na koma baya......Wani kallo yajefa mata tayi saurin kauda Kai.    Ahaka Suka Cigaba da tafiya bamai kula kowa.          Saida Suka fara tafiya Leemah ta juyo tace yaya Nazeer Ina huni? Lumshe ido yayi ya bude yace lfy qalau my baby!  da Sauri ta dago Kai tace yaya Nazeer ai nahuce baby yanzu.  nikuma Sunan Dana Zaba miki Kenan...meyasa Yaya Nazeer?  Kinaso kisani? Gyada Kai tayi Alamar eh.  Nazir yace bazan fadaba, Saurayinki ya Xaneni. Ganin yanda Yayi maganar Cikin Shagwaba yasa Leemah dariya.   Kikai dariya ko Karya nayi?  Yaya Nazeer Ai banda Saurayi.   Ban yarda ba.  Allah kuwa katambayi Feenah Kaji...Okay Xan tambayeta.   Tnx Once Again for d gift yaya Nazeer. ur wlcm baby! Kin bude kenan? No ban bude ba.  Why? Banaso feenah tariga ganin nawa that is why.   Nima Naso Hakan.    meyasa Yaya Nazeer?  Just because of Akwai Sakon danakeso ya'isa gareki Ke  kadai, but tunda har Yau bejeba Shikenan.wani sako ne Yaya?  Kinaso kisani?  "Yeah"  Idan nafada miki Zakiyi Accepting ne? Why not.  Haka kikace ko? "Eh"    daidai sun iso Abuja Suna Shirin Shiga Unguwar inda Skul dinsu take. LAAAA baby kalli motar yazeed.  Maybe ya kaita ya juyo Leemah ta fada.    Maybe toh Amma basuyi Sauri ba....inaga baya gudu Kamar yanda mukai. Eh hakane.  Karasowa Sukai daidai bakin get din. Ta kalleshi tace "tnx Alot yaya Nazeer"tana kokarin fita.  Yazaki fita ban gaya miki ba? Sorry namance nakosa naga feenah nd Kausar.    dariya yayi yace "friends forever" tace insha Allah.   "do you love me" ta tsinkayo muryan Nazeer Yana fadin haka! Joyowa tayi takura mai ido Dan taga shine Yayi maganar da gaske.  Shima ita yake kallo. Jin Shiru yasa yace baby "tell me" batai mgn ba yace " Leemah I love you" bansan wani iri So nake mikiva tun lokacin da Feenah keban labarinki  Nakamu da Sonki van tabbatar ba saida naganki, pls Leemah kitaimaka kisoni Koda Kadan ne.  Kece kika dace da Rayuwata Kuma kece Nakesa Ran kizama Uwar yarana pls kisoni.....inasonki inasonki Leemah kedin kinada babban Waje  Acikin Zuciyata. Matsowa yakarayi gab da Ita "kina Sona"?   balle murfn motan tayi tafita da Sauri tashige Cikin Skul din.   Murmushi Nazeer yayi yafita yaciro Kayan yashiga dasu.....


0 Response to " YAR LESBIAN CE"

Post a Comment