-->

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL

FOLLOW HASKE NEWS WHATSAPP CHANNEL
To continue receiving our daily updates on news, jobs, and opportunities, please follow our new channel above, Thank you for your continued support Haskenews Media & Publishing Services
Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija

Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija

Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija

Khadijah wata matashiya ce da ta yi kaurin suna a shafin sada zumunta na Tuwita, inda sunan shafin ta da kowa ya sani shine 00deejatoubea, to a yanzu haka ta fito ta bayyana irin ka’ida da mijin da zai aure ta zai bi.

Cikin wani sako da ta wallafa a shafin nata na Tuwita, ta bayyana cewa matukar za ta yi aure, to dole mijinta ya tabbatar da cewa mamanshi ba za ta zauna a gidansu ba har na kwana uku

“Duk wanda zai aure ni, to dole ya amince da ka’idata cewa mamansa ba za ta zauna a gidan da za mu zauna ba har na fiye da tsawon kwana uku, Maganar Gaskiya kenan”

0 Response to "Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija"

Post a Comment