![Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEja6GkVaEKKsGW-tllB8Dtr5jd6TLxFzBHhEAiquP2V3NNVIXdQRJFiGWAj3Kw2UQ66yDuyirMUnYg6iC03njuG4fNJyhh0dnvkXaHtu-M4KoWOQQ6PKOg5nFTlgtmtuC8Q2J2rRGHnOKk/s16000/IMG_20210524_003006.jpg)
Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija
Sunday, May 23, 2021
Comment
Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija
Khadijah wata matashiya ce da ta yi kaurin suna a shafin sada zumunta na Tuwita, inda sunan shafin ta da kowa ya sani shine 00deejatoubea, to a yanzu haka ta fito ta bayyana irin ka’ida da mijin da zai aure ta zai bi.
Cikin wani sako da ta wallafa a shafin nata na Tuwita, ta bayyana cewa matukar za ta yi aure, to dole mijinta ya tabbatar da cewa mamanshi ba za ta zauna a gidansu ba har na kwana uku
“Duk wanda zai aure ni, to dole ya amince da ka’idata cewa mamansa ba za ta zauna a gidan da za mu zauna ba har na fiye da tsawon kwana uku, Maganar Gaskiya kenan”
0 Response to "Duk Wanda Zai Aure Ni, To Dole Ya Kori Mamansa A Gidan - Khadija"
Post a Comment